Sashe 105
Bazan Barshi Ba Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Bayan har inna tayi wa yaran wanka an shirya musu ita ma Ryynt umman saliha ta had'a mata ruwan zafi tayi wanka ta shirya.
Mohd ya shigo d'akin ba tare da yace da kowa komai ba yaja hannun Ryynt ya tafi da ita d'akin shi sae kallonsa kawae ryynt keyi har ya zaunar da ita a hankali kan bed snn shima ya zauna yana kallonta ,a natse yace"still ba abinda ke maki ciwo koh?
Ta gyad'a masa kae yace"to wa ya miki wanka?
Murya can ciki tace"ni nayi da kaina"
Yace"kin tabbatar kin gasa jikiñ ki da kyau kuwa?
Ta gyad'a masa kae yace"ryt to yarana fa sun sha mamma ko har yanzu mamman bae kawo ba?
Kallon sa tayi kmr zata yi kuka tace"ko ya kawo ya kake son na shayar dasu har su uku"
Mohd ya girgiza kansa dan tun asibiti ya fahimci fushi take tun a lokacin da ya nuna mata yaran.
Ya d'an janyo ta zuwa jikin sa yace"yanzu Ryynt dan Allah ya azirtamu da yara har uku a lokaci d'aya shine ba kya so ga wasu sae nema suke ko d'ayan ma su samu"
Tace"ni ba haka bane wlh d'awainiyar shayar war su ne bansan ya zanyi ba"
Zaki iya my Ryynt kawae ki d'auki abun da sauqi kinji ae Allah ba zae d'aurawa bawa abinda yafi qarfin sa ba koh.
Ta gyad'a masa kai tare da kwanciya kan qirjinsa tanà shafa qirjiñ nasa a hnkli snn tace"kayi haquri zan tambaye ka"
Yace"ina jinki my Ryynt"
Tace"me yayi zafi tsakanin ka da mtr ka da har ka mata saki uku a lokaci d'aya abinda Allah baya so"
Yace"ki barta kawae my Ryynt so take taga bayan ki keda yarana kuma Allah ya fi ta,ni a ma daina zancen ta bana so kinji, gaya min a nn kike son zama ko gidan inna?
Ryynt wacce tayi shiru murya can qasa tace"gidan inna mana ka sani"
Yace"ni kuma gashi a nn nake son ki zauna shiyasa ma nayi wayon cewa a fara zowa nn gidan mu d'auki wasu kayan dan kawae na samu na lalla6i inna dmn ta zauna nn tare da mu"
Tace"ni gaskiya um um gidan inna nake so"
Yace"to shike nn my Ryynt amma kisani nima zan d'au jakata na bi ku sae ki la6ani a d'akin ki nida yarana"
Ta d'ago fuskarta d'auke da d'an murmushi tana kallon sa tace"kai ma dae da wasa kake ka sani dan inna ma bazata barka ba da kae har jakar ka zata koro ka ne"
Yace"to ke kuma kina kallo har ta koro ni baki ce komai ba"
Da wasa tasha toka tace"eh bazan hana ba sbd ni fushi ma nake da kae"
Yace"ni d'in nn kan me to?
Tace"sbd ka 6oye min ko yarana nawa ne a ciki na bayan rnr na gani kace min wae photon ne ya rarrabu"
Yayi murmushi tare da jan hancin ta yace"ae halin ki na sani zaki iya hargitse min idan na gaya miki amma kinga yanxu ba yanda zakiyi"
Tace"koh,ni koh nake da yanda zanyi dan yau ruwa kawae yaranka zasuyi ta sha bazan ba su mamma ba.
Yace"ae kuwa dana tsulaleki da zariyar wandona dan kinsan ban had'a komai da yarana ba don haka muje ma ki basu idan kina son zaman lafiya.
Ryynt dake kallon sa tayi murnushi tare da girgiza kanta tace"nifa kunyar su inna nake ji kuma yaran ma ana gama musu wanka sukayi bacci.
Yace"ba wani nn ko bacci suke sae kin basu kar yunwa tayiwa yarana illa"
Daga haka ya tashi ya fita Ryynt tabi sa da kallo d'auke da murmushi jim kad'an sae gashi ya dawo da yaransa duka uku cikin keken jarirai da ake turawa mae d'an fad'i kmr bed.
Ryynt ta kalli yaran sae wuntsil wuntsil suke kmr zasuyi kuka tace"har sun tashi daga baccin knn"
Mohd yace"inafa zasuyi bacci mae tsawo kin bar min su da yunwa tunda aka haife su gashi har kuka suke son su fara"
Ryynt tace"ae ba laifi na bane mamman ne bae kawo ba kai da kanka ka sani"
Yace"to naji ungo dae fara ba macen dan nafi ji da ita sbd kmr da kukeyi duk da dae hasken nawa ne"
Ryynt tayi murmushi tasa hannu biyu ta kar6i jaririyar ta d'aura ta kan cinyarta yayinda d'ayan hannun ta ke tallabe da kan jaririyar d'ayan kuma yana kan mammanta na gefen dama tana qoqarin fitarwa ta qasan rigar ta,da ta fitar mohd yasa tafin hannun sa ya share mamman snn Ryynt tayi bisimillah tare da sakawa jaririyar a baki ta soma sha dan lokacin ruwan mamman ya kawo.
Bayan sun gama shan mamman ne suka kwasa zuwa gidan inna har dasu alawiyya da mami.
Da suka je gidan inna mutane sae zuwa barka suke tayi dan su Aamil da matan su har da pretty mtr Nasir duk sun tafi haka ma Sarah qawar Ryynt taje ita da mahaifiyar ta sbd Ryynt ta kira ta a waya ta snr da ita.
Billy Giro😊
[10:07PM, 5/2/2017] Billy giro😊: ```🔮BAZAN BARSHI BA🔮```
🔮🔮🔮
*page 90*
Da dare Ryynt na d'akin inna ta gama shayarda yara sunyi bacci tana zaune tana shan farfesun naman kaza yayinda mohd ke zaune kan sofa yana sauraren inna dake tambayar sa abinda ya had'a sa da malika har ta kai ga saki uku.
Nan Mohd ya gaya mata komai bae 6oye mata ba har ma zubar da cikinta da tayi ta laqawa Ryynt.
Inna ta jinjina kae tace"cabd'i lallai wnn ba matar zama bace ja'ira gwanda da ka sake ta dan dama tun farko ni bata kwanta min a rae ba ashe kuwa da mugun nufi take ,Allah kuwa ya fita dan inshaa Allah bazata ta6a yin nasara ba har abadah.
Mohd yace"ae har umma da Abba sun so ganin laifina akan saki ukun da na mata zama d'aya amma dana musu bayani suka fahimta har ma Abba ya bani wasu addu'oin tsari yace mu riqa yi nida Ryynt har ma da yaran mu.
Inna tace"lallai ba'ayi sake ba Allah dae ya qara tsarewa"
"Amin"cewar mohd wanda ya miqe tsaye yaje gun 'ya'yansa sae kallon su yake sunata sharar bacci abinsu cikin d'an qaramin gadon su da kowannen su ke kwance cikin wali.
Sae da mohd ya gama kallon 'ya'yan sa snn ya musu sae da safe ya fita.
Inna ta kalli Ryynt dake ci gaba da shan farfesu abinta ba alamar zata raka shi
tace"yo ryynt ke har yanzu baki san hausar ki raka miji ba idan zae fita ae kya tashi kije ki masa sae da safe koh"
Ryynt tayi murmushi ba tare da tace da inna komai ba ta zari tissue ta goge hannunta da bakinta ta fito ta samu mohd har ya kae qofar fita falon ya juyo yana kallonta dan yaji motsin fitowar ta,ta qaroso gurinsa yana kallon ta yace"ae har zanyi fushi dan na d'auka baza ki fito muyi sae da safe ba"
Tace"uhm ni kuwa naga kmr ma baka ci abinci ba gashi har zaka tafi"
Yace"to ba ke bace kikayi zaune kina shan farfesun ki baki koh taya min ba"
Tace"eyyah ban d'auka zaka ci ba bari na d'auko maka akwai wani a kula amma na qassan naman rago ne"
Yace"um um da wasa nake miki ni naci abinci kawae dae zan kwana da kewar ki keda yarana"
Tace"uhm su yaran da aka haifa yau yau"
Yace"baki san yanda nake jinsu a raina bane Ryynt da bazaki fad'i haka ba inaga ma da anyi biki zan d'auke ku ne mu koma dan bazan iya baqura ba har ayi arba'in"
Tace"uhm kaima dae da wasa kake nida komawa gidanka sae nayi wata biyar"
Mohd yayi er dariya tare da jan hancinta yace"da wasa kike kema dan kina wuce arba'in baki koma ba kayan mu kawae zan kwaso mana gabad'aya sae mu dawo nn da zama"
Tace"shike nn ko inna ta sami abokan zama"
Yace"to lallai dae kam sae ki gaya mata ta tanadar min gurin da zan zauna nida matata da yarana inda zan sakata na wala ba wani wanda zae je ya takura mu"
Tace"Aa aiko d'akinta kad'ai ya ishemu mu dukkan mu har ita sae ma ka sakata ka wala ba wanda zae hanaka"
Mohd ya girgiza kansa d'auke da murmushi yace "kin ganki koh muyi sae da safe dan naga alamar tsokanar ki ba qarewa zatayi ba"
Ryynt tayi murmushi yayinda mohd yakai lips d'insa kan goshinta ya d'aura mata kiss snn ya d'ago yana kallonta yace"ki shafa min kan yarana ki masu addu'a kafin ki kwanta bacci kinji"
Ta gyad'a masa kae tare da fad'in"inshaa Allah,Allah ya tsare min kae sae da safe"
Yace"Amin my Ryynt"
snn ya fita.
Ita kuma ta juya ta koma daga ciki.
Mohd ya shigo d'akin ba tare da yace da kowa komai ba yaja hannun Ryynt ya tafi da ita d'akin shi sae kallonsa kawae ryynt keyi har ya zaunar da ita a hankali kan bed snn shima ya zauna yana kallonta ,a natse yace"still ba abinda ke maki ciwo koh?
Ta gyad'a masa kae yace"to wa ya miki wanka?
Murya can ciki tace"ni nayi da kaina"
Yace"kin tabbatar kin gasa jikiñ ki da kyau kuwa?
Ta gyad'a masa kae yace"ryt to yarana fa sun sha mamma ko har yanzu mamman bae kawo ba?
Kallon sa tayi kmr zata yi kuka tace"ko ya kawo ya kake son na shayar dasu har su uku"
Mohd ya girgiza kansa dan tun asibiti ya fahimci fushi take tun a lokacin da ya nuna mata yaran.
Ya d'an janyo ta zuwa jikin sa yace"yanzu Ryynt dan Allah ya azirtamu da yara har uku a lokaci d'aya shine ba kya so ga wasu sae nema suke ko d'ayan ma su samu"
Tace"ni ba haka bane wlh d'awainiyar shayar war su ne bansan ya zanyi ba"
Zaki iya my Ryynt kawae ki d'auki abun da sauqi kinji ae Allah ba zae d'aurawa bawa abinda yafi qarfin sa ba koh.
Ta gyad'a masa kai tare da kwanciya kan qirjinsa tanà shafa qirjiñ nasa a hnkli snn tace"kayi haquri zan tambaye ka"
Yace"ina jinki my Ryynt"
Tace"me yayi zafi tsakanin ka da mtr ka da har ka mata saki uku a lokaci d'aya abinda Allah baya so"
Yace"ki barta kawae my Ryynt so take taga bayan ki keda yarana kuma Allah ya fi ta,ni a ma daina zancen ta bana so kinji, gaya min a nn kike son zama ko gidan inna?
Ryynt wacce tayi shiru murya can qasa tace"gidan inna mana ka sani"
Yace"ni kuma gashi a nn nake son ki zauna shiyasa ma nayi wayon cewa a fara zowa nn gidan mu d'auki wasu kayan dan kawae na samu na lalla6i inna dmn ta zauna nn tare da mu"
Tace"ni gaskiya um um gidan inna nake so"
Yace"to shike nn my Ryynt amma kisani nima zan d'au jakata na bi ku sae ki la6ani a d'akin ki nida yarana"
Ta d'ago fuskarta d'auke da d'an murmushi tana kallon sa tace"kai ma dae da wasa kake ka sani dan inna ma bazata barka ba da kae har jakar ka zata koro ka ne"
Yace"to ke kuma kina kallo har ta koro ni baki ce komai ba"
Da wasa tasha toka tace"eh bazan hana ba sbd ni fushi ma nake da kae"
Yace"ni d'in nn kan me to?
Tace"sbd ka 6oye min ko yarana nawa ne a ciki na bayan rnr na gani kace min wae photon ne ya rarrabu"
Yayi murmushi tare da jan hancin ta yace"ae halin ki na sani zaki iya hargitse min idan na gaya miki amma kinga yanxu ba yanda zakiyi"
Tace"koh,ni koh nake da yanda zanyi dan yau ruwa kawae yaranka zasuyi ta sha bazan ba su mamma ba.
Yace"ae kuwa dana tsulaleki da zariyar wandona dan kinsan ban had'a komai da yarana ba don haka muje ma ki basu idan kina son zaman lafiya.
Ryynt dake kallon sa tayi murnushi tare da girgiza kanta tace"nifa kunyar su inna nake ji kuma yaran ma ana gama musu wanka sukayi bacci.
Yace"ba wani nn ko bacci suke sae kin basu kar yunwa tayiwa yarana illa"
Daga haka ya tashi ya fita Ryynt tabi sa da kallo d'auke da murmushi jim kad'an sae gashi ya dawo da yaransa duka uku cikin keken jarirai da ake turawa mae d'an fad'i kmr bed.
Ryynt ta kalli yaran sae wuntsil wuntsil suke kmr zasuyi kuka tace"har sun tashi daga baccin knn"
Mohd yace"inafa zasuyi bacci mae tsawo kin bar min su da yunwa tunda aka haife su gashi har kuka suke son su fara"
Ryynt tace"ae ba laifi na bane mamman ne bae kawo ba kai da kanka ka sani"
Yace"to naji ungo dae fara ba macen dan nafi ji da ita sbd kmr da kukeyi duk da dae hasken nawa ne"
Ryynt tayi murmushi tasa hannu biyu ta kar6i jaririyar ta d'aura ta kan cinyarta yayinda d'ayan hannun ta ke tallabe da kan jaririyar d'ayan kuma yana kan mammanta na gefen dama tana qoqarin fitarwa ta qasan rigar ta,da ta fitar mohd yasa tafin hannun sa ya share mamman snn Ryynt tayi bisimillah tare da sakawa jaririyar a baki ta soma sha dan lokacin ruwan mamman ya kawo.
Bayan sun gama shan mamman ne suka kwasa zuwa gidan inna har dasu alawiyya da mami.
Da suka je gidan inna mutane sae zuwa barka suke tayi dan su Aamil da matan su har da pretty mtr Nasir duk sun tafi haka ma Sarah qawar Ryynt taje ita da mahaifiyar ta sbd Ryynt ta kira ta a waya ta snr da ita.
Billy Giro😊
[10:07PM, 5/2/2017] Billy giro😊: ```🔮BAZAN BARSHI BA🔮```
🔮🔮🔮
*page 90*
Da dare Ryynt na d'akin inna ta gama shayarda yara sunyi bacci tana zaune tana shan farfesun naman kaza yayinda mohd ke zaune kan sofa yana sauraren inna dake tambayar sa abinda ya had'a sa da malika har ta kai ga saki uku.
Nan Mohd ya gaya mata komai bae 6oye mata ba har ma zubar da cikinta da tayi ta laqawa Ryynt.
Inna ta jinjina kae tace"cabd'i lallai wnn ba matar zama bace ja'ira gwanda da ka sake ta dan dama tun farko ni bata kwanta min a rae ba ashe kuwa da mugun nufi take ,Allah kuwa ya fita dan inshaa Allah bazata ta6a yin nasara ba har abadah.
Mohd yace"ae har umma da Abba sun so ganin laifina akan saki ukun da na mata zama d'aya amma dana musu bayani suka fahimta har ma Abba ya bani wasu addu'oin tsari yace mu riqa yi nida Ryynt har ma da yaran mu.
Inna tace"lallai ba'ayi sake ba Allah dae ya qara tsarewa"
"Amin"cewar mohd wanda ya miqe tsaye yaje gun 'ya'yansa sae kallon su yake sunata sharar bacci abinsu cikin d'an qaramin gadon su da kowannen su ke kwance cikin wali.
Sae da mohd ya gama kallon 'ya'yan sa snn ya musu sae da safe ya fita.
Inna ta kalli Ryynt dake ci gaba da shan farfesu abinta ba alamar zata raka shi
tace"yo ryynt ke har yanzu baki san hausar ki raka miji ba idan zae fita ae kya tashi kije ki masa sae da safe koh"
Ryynt tayi murmushi ba tare da tace da inna komai ba ta zari tissue ta goge hannunta da bakinta ta fito ta samu mohd har ya kae qofar fita falon ya juyo yana kallonta dan yaji motsin fitowar ta,ta qaroso gurinsa yana kallon ta yace"ae har zanyi fushi dan na d'auka baza ki fito muyi sae da safe ba"
Tace"uhm ni kuwa naga kmr ma baka ci abinci ba gashi har zaka tafi"
Yace"to ba ke bace kikayi zaune kina shan farfesun ki baki koh taya min ba"
Tace"eyyah ban d'auka zaka ci ba bari na d'auko maka akwai wani a kula amma na qassan naman rago ne"
Yace"um um da wasa nake miki ni naci abinci kawae dae zan kwana da kewar ki keda yarana"
Tace"uhm su yaran da aka haifa yau yau"
Yace"baki san yanda nake jinsu a raina bane Ryynt da bazaki fad'i haka ba inaga ma da anyi biki zan d'auke ku ne mu koma dan bazan iya baqura ba har ayi arba'in"
Tace"uhm kaima dae da wasa kake nida komawa gidanka sae nayi wata biyar"
Mohd yayi er dariya tare da jan hancinta yace"da wasa kike kema dan kina wuce arba'in baki koma ba kayan mu kawae zan kwaso mana gabad'aya sae mu dawo nn da zama"
Tace"shike nn ko inna ta sami abokan zama"
Yace"to lallai dae kam sae ki gaya mata ta tanadar min gurin da zan zauna nida matata da yarana inda zan sakata na wala ba wani wanda zae je ya takura mu"
Tace"Aa aiko d'akinta kad'ai ya ishemu mu dukkan mu har ita sae ma ka sakata ka wala ba wanda zae hanaka"
Mohd ya girgiza kansa d'auke da murmushi yace "kin ganki koh muyi sae da safe dan naga alamar tsokanar ki ba qarewa zatayi ba"
Ryynt tayi murmushi yayinda mohd yakai lips d'insa kan goshinta ya d'aura mata kiss snn ya d'ago yana kallonta yace"ki shafa min kan yarana ki masu addu'a kafin ki kwanta bacci kinji"
Ta gyad'a masa kae tare da fad'in"inshaa Allah,Allah ya tsare min kae sae da safe"
Yace"Amin my Ryynt"
snn ya fita.
Ita kuma ta juya ta koma daga ciki.