Sashe 54
Bazan Barshi Ba Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Kallonta yake still kanta a qasa yayi guntun murmushi tare da qarasawa gurinta,
Wacce tana d'ago fuskarta sae jin tayi ya had'e bakinta da nashi a rud'e tayi saurin fizge kanta tana kallon sa da mugun mamaki,yayinda shi kuma ya saki shu'umin murmushi tare da fad'in"don't be surprise mijinki ne mohd wnn alama ce da zan riqa maki idan na shigo gidan nn sbd ki riqa fhmtar waye ni a cikin mu uku hope getit?
Nan ta bud'e baki zata mai ihu yayi saurin jawota ya had'e bakin sa da nata wnn karon bata iya qwace kanta ba dmn wani salo na daban ne yake matà da har tsayuwa ta nemi ta gagareta sae qoqarin zubewa qasa take, binta mohd yayi suka zube qasa inda still bakinsa na kan nata yaqi ya zare sae can ya zare bakinsa Rynt tayi saurin matsawa baya had'e da kallon shi sae kuma tayi saurin kauda fuskarta tana sauke numfashi yayinda ta kai hannu tana share lips d'inta.
Bata ce dashi komai ba sae yunqurin tashi tsaye take cike da niyar tana tashi ihu zata fasa mai,hk ko akayi don tana tashi tsaye ta bud'e baki ta fasa ihu ,ihun bae fita ba don sae jin bakinta tayi cikin na mohd.
kuka ta shiga yi tana dukanshi sbd wnn karon cikin mugunta yake tsutsar lips d'inta.
Sae da ya zare bakinsa snn ya riqe hannuwanta da take fmn dukan shi dasu ya matse ta sosai a qirjin sa had'e da kai bakinsa saitin kunnen ta yace"wlh duk kika sake yunqurin yimin ihu sae na miki wanda yafi wnn zafi don har jini sae na fitar miki dashi"
Kuka Rynt keyi sosai gashi taso qwatar kanta amma man sae qara matse ta a qirjin sa yake gashi tana jin zafin matsar sosai shiyasa ta hqr ta daina yunqurin qwatar kanta sae kuka da taci gaba dayi"
A nn man ya shiga sassauta riqonda ya mata ya d'ago fuskarta yana kallonta, hawaye sae wasar tsera suke akan kumatunta,
bae share mata hawayen ba sae tsinin hancinsa ya d'aura akan nata nn Rynt ta qara fashewa da wani sabon kuka don ta d'auka ko hkn da yayi zai sake had'e bakin su ne,bata ji ya had'e bakin su ba sae wani iska mae sanyin dad'i da taji yana sauka kan lips d'inta nn ta lumshe idonta a hnkli tana mae ci gaba da sauraren yanda iskan ke sauka a hnkli kan lips d'inta.
Mohd dake hura mata iskan bakin shi ya d'ago a hnkli yana mai kallon yanda ta rufe idonta sae ta mai kyau sosai har dae yanda eyelashes d'inta sukayi zara zara.
Ita kuwa Rynt jin iskan ya daina saukar mata yasa ta shiga bud'e idonta a hnkli har ta ware su a cikin idanun mohd,ta kauda fuskarta gefe yayinda man ya maida ta kan qirjin sa ya kwantar.
Yana jin zata fizge kanta yayi saurin cewa"um um bana so natsuwar ki nake so dmn zan tambaye ki ne idan kin gaya min gskyr amsa zan barki na tafi idan kumà kika min qarya ko kika min tsiwa ina nn dake har safe ba inda zanje.
Bata ce komai ba ya ci gaba da cewa ina son ki gaya min dalilin da yasa kika sakawa malika magani a abinci.
Tayi saurin d'agowa ta kalle shi cike da niyyar masa tsiwa se mohd ya girgiza kansa a hnkli alamar kar ta mae ,sae kuwa ta sadda kanta qasa tace"ni ba abinda na sa mata a abinci idan har ma ce maka tayi to qarya ta ma"
Yace"idan kin 6oye min?
Bazan 6oye wa ubangiji na ba.
Ya sauke numfashi yace"to meyasa kika ce mata zata gani a lokacinda zaki je girka mata abinci har kika bangaje ta kika wuce"
Cikin natsuwa tace"tsarine kawae irin nata dmn ni ba abinda nace mata a lokacinda muka had'u haka kuma ni bansan na bangaje ta ba"
Mohd dake kallonta yayi shiru sae can yace"to kina son ki koma gidana?
Tayi saurin girgiza kanta tana mae wani kallo na tsana snn daga bisani tace"Allah sauwaqe wlh bana so"
Yace"to ni ina so kuma sae kin koma don na riga da na maida auren mu tun ba yau ba"
Tace"kayi a banza don wlh ba inda zan koma"
yace"dolenki ki koma ko don cikina dake jikin ki"
Wnn karon fizge kanta tayi daga jikin shi tare da fad'in"ka ma cire ranka a wnn cikin dmn wlh zubar dashi zanyi don ba abinda zanyi da qaddararren abu a jikina"
Ta fad'i hnke tare da bud'e wardrobe zata saka abin hannun da take ta fmn 6oyo a hannunta bata so ya gani.
Mohd da ya fusata kan jin zancenta ya kama murfin wardrobe d'inda ta bud'e ya rufe da qarfi.
Nn Rynt ta fasa wani irin ihu dmn da yatsanta ya had'a ya rufe bae sani ba.
Kan kace me sae ga su inna da gudu sun shigo ita da su Aamil da Amir har ma da Baaba hurera.
Rynt dake riqe da yatsanta ta tafi da gudu jikin inna tana kuka yayinda man ya biyota a rud'e zai kama hannun ya gani. A fusace inna ta buge mai hannu had'e da kai masa wani irin gigitaccen mari ta kuma rufe ido tace"wlh maza fita a gidan nn in daina ganin ka kafin na bud'e idona!
Ba musu man dake dafe da kunce ya fita ya bar gidan yayinda en uwanshi suka shiga mamaki sosai.
Billy giro😊
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: [ 2/16/2017]
```🔮BAZAN BARSHI BA!🔮```
🔮🔮🔮🔮
*```Page 54```*
Da fitar sa Inna ta kai hannu ta riqo hannun Rynt ta duba yatsar ,yatsar tayi jajir ga kuma jini da ya taru ya kwanta akan jikin qunba.
Cikin tausayi inna tace"garin ya hk ta faru?
Rynt bata iya cewa komai ba sae kuka da take tana yarfi da hannu.
Nan Inna ta ja hannunta suka je d'aki yayinda Amir da Aamil suka bi bayan su, Baaba Hurera kuwa kitchen ta koma dmn qarasa aikinta.
Bayan sun shiga d'aki ne inna ta zaunar da Rynt gefen gado snn ta kalli su Amir da suka nemi guri kan sofa suka zauna
Tace"d'ayan ku yazo ya duba mata yatsar ko da akwai maganin da za'a siyo mata tasha"
Aamil ne ya taso ya duba yatsar yaje da kanshi ya bud'e fridge ya ciro freshmilk ya tsiyaya a cup snn ya koma gun Rynt ya ciro farin handkerchief ya bata a cewar ta share hawayena ta,
Rynt bata kar6a ba sae cewa tayi"Aa nagode"
snn takai hannu ta share hawayen fuskarta .
Aamil dake kallonta ya bata fresh milk ta kar6a tasha kad'an ta bashi yaje ya ajiye ya kuma fita a cewar zai je ya siyo mata magani ya dawo.
Inna tace"to d'an Albarka a dawo lfy"
snn ta kama yatsar Rynt tana qara dubawa tace"shashashan yaro wae me ya daka miki a yatsar ne to don nsn ba makawa shine yaji maki ciwo"
A sanyaye Rynt tace"haka kawae ina bud'e wardrobe ya maida murfin da qarfi shine murfin ya daki yatsana"
Inna tace"kaji macucin yaro Allah zai isar miki ai yanzu kiran ubansa kabiru zanyi......
Yunqurin aman da Rynt ta shiga yi ne ya katse inna,
Rynt kuwa ta kwasa aguje sae bathroom tana ta kwara amae ta samu da qyar ya tsaya mata inna dake gefenta ta bata ruwa ta kuskure bakinta snn ta riqo hannunta suka fito taje da ita gefen gado ta zaunar tare da fad'in"sannu kinji"
Rynt ta gyad'a kanta tare da fad'in"inna zan sha agwalima"
Nan inna taje ta bud'e fridge ta d'auko mata sae ga Aamil ya shigo d'akin riqe da ledar magani a hannun shi yana waya.
Bayan ya gama wayar ne ya ba inna ledar maganin yace"kowanne d'ad'd'aya zata sha"
Inna ta kar6i ledar tace"to d'an Albarka sannu kaaji"
Aamil bai ce komai ba sae duban sa yakai gun Amir dake kishingid'e abinshi kan sofa yana ta aikin fmn dannar waya yace"tashi muje gida Abba ke son ganin mu"
Ba musu Amir ya tashi sukayi wa inna sallama suka tafi.
Sae a snn Rynt ta kar6i agwalima a hannun inna,inna tace"anya kinci abinci kuwa Rynh?
Rynt tace"Aa inna dama ina so zan sha fura ne"
Inna ta girgiza kai bata dae ce komai ba taje ta d'ebo mata furar, Rynt ta kar6a tare da ajiye agwalimar hannun ta da ta fara sha ta shiga shan furar yayinda inna ta 6alla magungunan da Aamil ya siyo ta ba Rynt ta had'iye had'e da furar da take sha.
Koda ta kammala shan furar inna ta shiga bathroom dmn yin arwalar sallar la'asar nn ita ma ta tashi taje d'aki wacce da shigarta d'aki tayi kici6is da abin hannun da ta tayar tayi saurin kai hannu ta d'auka taje ta 6oye snn ta tafi bathroom tayi arwala ta fito tayi sallah.
Wacce tana d'ago fuskarta sae jin tayi ya had'e bakinta da nashi a rud'e tayi saurin fizge kanta tana kallon sa da mugun mamaki,yayinda shi kuma ya saki shu'umin murmushi tare da fad'in"don't be surprise mijinki ne mohd wnn alama ce da zan riqa maki idan na shigo gidan nn sbd ki riqa fhmtar waye ni a cikin mu uku hope getit?
Nan ta bud'e baki zata mai ihu yayi saurin jawota ya had'e bakin sa da nata wnn karon bata iya qwace kanta ba dmn wani salo na daban ne yake matà da har tsayuwa ta nemi ta gagareta sae qoqarin zubewa qasa take, binta mohd yayi suka zube qasa inda still bakinsa na kan nata yaqi ya zare sae can ya zare bakinsa Rynt tayi saurin matsawa baya had'e da kallon shi sae kuma tayi saurin kauda fuskarta tana sauke numfashi yayinda ta kai hannu tana share lips d'inta.
Bata ce dashi komai ba sae yunqurin tashi tsaye take cike da niyar tana tashi ihu zata fasa mai,hk ko akayi don tana tashi tsaye ta bud'e baki ta fasa ihu ,ihun bae fita ba don sae jin bakinta tayi cikin na mohd.
kuka ta shiga yi tana dukanshi sbd wnn karon cikin mugunta yake tsutsar lips d'inta.
Sae da ya zare bakinsa snn ya riqe hannuwanta da take fmn dukan shi dasu ya matse ta sosai a qirjin sa had'e da kai bakinsa saitin kunnen ta yace"wlh duk kika sake yunqurin yimin ihu sae na miki wanda yafi wnn zafi don har jini sae na fitar miki dashi"
Kuka Rynt keyi sosai gashi taso qwatar kanta amma man sae qara matse ta a qirjin sa yake gashi tana jin zafin matsar sosai shiyasa ta hqr ta daina yunqurin qwatar kanta sae kuka da taci gaba dayi"
A nn man ya shiga sassauta riqonda ya mata ya d'ago fuskarta yana kallonta, hawaye sae wasar tsera suke akan kumatunta,
bae share mata hawayen ba sae tsinin hancinsa ya d'aura akan nata nn Rynt ta qara fashewa da wani sabon kuka don ta d'auka ko hkn da yayi zai sake had'e bakin su ne,bata ji ya had'e bakin su ba sae wani iska mae sanyin dad'i da taji yana sauka kan lips d'inta nn ta lumshe idonta a hnkli tana mae ci gaba da sauraren yanda iskan ke sauka a hnkli kan lips d'inta.
Mohd dake hura mata iskan bakin shi ya d'ago a hnkli yana mai kallon yanda ta rufe idonta sae ta mai kyau sosai har dae yanda eyelashes d'inta sukayi zara zara.
Ita kuwa Rynt jin iskan ya daina saukar mata yasa ta shiga bud'e idonta a hnkli har ta ware su a cikin idanun mohd,ta kauda fuskarta gefe yayinda man ya maida ta kan qirjin sa ya kwantar.
Yana jin zata fizge kanta yayi saurin cewa"um um bana so natsuwar ki nake so dmn zan tambaye ki ne idan kin gaya min gskyr amsa zan barki na tafi idan kumà kika min qarya ko kika min tsiwa ina nn dake har safe ba inda zanje.
Bata ce komai ba ya ci gaba da cewa ina son ki gaya min dalilin da yasa kika sakawa malika magani a abinci.
Tayi saurin d'agowa ta kalle shi cike da niyyar masa tsiwa se mohd ya girgiza kansa a hnkli alamar kar ta mae ,sae kuwa ta sadda kanta qasa tace"ni ba abinda na sa mata a abinci idan har ma ce maka tayi to qarya ta ma"
Yace"idan kin 6oye min?
Bazan 6oye wa ubangiji na ba.
Ya sauke numfashi yace"to meyasa kika ce mata zata gani a lokacinda zaki je girka mata abinci har kika bangaje ta kika wuce"
Cikin natsuwa tace"tsarine kawae irin nata dmn ni ba abinda nace mata a lokacinda muka had'u haka kuma ni bansan na bangaje ta ba"
Mohd dake kallonta yayi shiru sae can yace"to kina son ki koma gidana?
Tayi saurin girgiza kanta tana mae wani kallo na tsana snn daga bisani tace"Allah sauwaqe wlh bana so"
Yace"to ni ina so kuma sae kin koma don na riga da na maida auren mu tun ba yau ba"
Tace"kayi a banza don wlh ba inda zan koma"
yace"dolenki ki koma ko don cikina dake jikin ki"
Wnn karon fizge kanta tayi daga jikin shi tare da fad'in"ka ma cire ranka a wnn cikin dmn wlh zubar dashi zanyi don ba abinda zanyi da qaddararren abu a jikina"
Ta fad'i hnke tare da bud'e wardrobe zata saka abin hannun da take ta fmn 6oyo a hannunta bata so ya gani.
Mohd da ya fusata kan jin zancenta ya kama murfin wardrobe d'inda ta bud'e ya rufe da qarfi.
Nn Rynt ta fasa wani irin ihu dmn da yatsanta ya had'a ya rufe bae sani ba.
Kan kace me sae ga su inna da gudu sun shigo ita da su Aamil da Amir har ma da Baaba hurera.
Rynt dake riqe da yatsanta ta tafi da gudu jikin inna tana kuka yayinda man ya biyota a rud'e zai kama hannun ya gani. A fusace inna ta buge mai hannu had'e da kai masa wani irin gigitaccen mari ta kuma rufe ido tace"wlh maza fita a gidan nn in daina ganin ka kafin na bud'e idona!
Ba musu man dake dafe da kunce ya fita ya bar gidan yayinda en uwanshi suka shiga mamaki sosai.
Billy giro😊
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: [ 2/16/2017]
```🔮BAZAN BARSHI BA!🔮```
🔮🔮🔮🔮
*```Page 54```*
Da fitar sa Inna ta kai hannu ta riqo hannun Rynt ta duba yatsar ,yatsar tayi jajir ga kuma jini da ya taru ya kwanta akan jikin qunba.
Cikin tausayi inna tace"garin ya hk ta faru?
Rynt bata iya cewa komai ba sae kuka da take tana yarfi da hannu.
Nan Inna ta ja hannunta suka je d'aki yayinda Amir da Aamil suka bi bayan su, Baaba Hurera kuwa kitchen ta koma dmn qarasa aikinta.
Bayan sun shiga d'aki ne inna ta zaunar da Rynt gefen gado snn ta kalli su Amir da suka nemi guri kan sofa suka zauna
Tace"d'ayan ku yazo ya duba mata yatsar ko da akwai maganin da za'a siyo mata tasha"
Aamil ne ya taso ya duba yatsar yaje da kanshi ya bud'e fridge ya ciro freshmilk ya tsiyaya a cup snn ya koma gun Rynt ya ciro farin handkerchief ya bata a cewar ta share hawayena ta,
Rynt bata kar6a ba sae cewa tayi"Aa nagode"
snn takai hannu ta share hawayen fuskarta .
Aamil dake kallonta ya bata fresh milk ta kar6a tasha kad'an ta bashi yaje ya ajiye ya kuma fita a cewar zai je ya siyo mata magani ya dawo.
Inna tace"to d'an Albarka a dawo lfy"
snn ta kama yatsar Rynt tana qara dubawa tace"shashashan yaro wae me ya daka miki a yatsar ne to don nsn ba makawa shine yaji maki ciwo"
A sanyaye Rynt tace"haka kawae ina bud'e wardrobe ya maida murfin da qarfi shine murfin ya daki yatsana"
Inna tace"kaji macucin yaro Allah zai isar miki ai yanzu kiran ubansa kabiru zanyi......
Yunqurin aman da Rynt ta shiga yi ne ya katse inna,
Rynt kuwa ta kwasa aguje sae bathroom tana ta kwara amae ta samu da qyar ya tsaya mata inna dake gefenta ta bata ruwa ta kuskure bakinta snn ta riqo hannunta suka fito taje da ita gefen gado ta zaunar tare da fad'in"sannu kinji"
Rynt ta gyad'a kanta tare da fad'in"inna zan sha agwalima"
Nan inna taje ta bud'e fridge ta d'auko mata sae ga Aamil ya shigo d'akin riqe da ledar magani a hannun shi yana waya.
Bayan ya gama wayar ne ya ba inna ledar maganin yace"kowanne d'ad'd'aya zata sha"
Inna ta kar6i ledar tace"to d'an Albarka sannu kaaji"
Aamil bai ce komai ba sae duban sa yakai gun Amir dake kishingid'e abinshi kan sofa yana ta aikin fmn dannar waya yace"tashi muje gida Abba ke son ganin mu"
Ba musu Amir ya tashi sukayi wa inna sallama suka tafi.
Sae a snn Rynt ta kar6i agwalima a hannun inna,inna tace"anya kinci abinci kuwa Rynh?
Rynt tace"Aa inna dama ina so zan sha fura ne"
Inna ta girgiza kai bata dae ce komai ba taje ta d'ebo mata furar, Rynt ta kar6a tare da ajiye agwalimar hannun ta da ta fara sha ta shiga shan furar yayinda inna ta 6alla magungunan da Aamil ya siyo ta ba Rynt ta had'iye had'e da furar da take sha.
Koda ta kammala shan furar inna ta shiga bathroom dmn yin arwalar sallar la'asar nn ita ma ta tashi taje d'aki wacce da shigarta d'aki tayi kici6is da abin hannun da ta tayar tayi saurin kai hannu ta d'auka taje ta 6oye snn ta tafi bathroom tayi arwala ta fito tayi sallah.