Sashe 77
Bazan Barshi Ba Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Mohd ya shigo yayi tsaye yana kallonta d'auke da murmushi snn ya kalli rigar baccin da ya ajiye mata da ta ture gefe.
Ya tafi kawae ya cire kayan jikin sa ya fad'a bathroom yayi wanka ya fito snn yaje yayi shirin bacci ya dawo gun Ryynt da har baccinta ya soma nisa ya jawota a hnkli zuwa jikinsa ya cire mata hijab nn yaji wani irin kamshin dad'i yana fita a jikin ta ya rungume ta had'e da lumshe ido yana shaqar qamshin ,
ba abinda ya fad'o masa a rai a lokacin sae daren rnr da suka zo yana mae tuna kaf abinda ya faru tsakanin sa da ita dan daren ya masa dad'i ba kad'an har baya jin zae iya manta shi a rayuwa.
A kasale ya d'ago ta zae cire mata towel ta farka firgigit had'e da riqe towel d'in gam ta kalle sa cike da shagwa6a tace"meye haka?
Yace"rigar bacci zan saka miki"
Ta ware manyan idanun ta tace"wace rigar?
Yace"wacce kika samu na ajiye miki kan bed"
Ta maqale kafad'ar ta cikin muryar shagwa6a tace"Allah ni bazan iya saka wnn abin kunyar ba,kawae ka bani kayan bacci na da ka d'auke min"
Mohd dake kallon yanayin shagwa6ar ta abin sha'awa yayi dariya yace"yi haquri ki saka kinji"
Tace"um um ban so"
Nan kawae yayi murmushi tare da kwantar da ita kan qirjinsa yana shafa bayanta yace"shike nn yi bacci tunda ba kya so".
Billy giro😊
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: 🔮```BAZAN BARSHI BA!```🔮
🔮🔮🔮🔮
*```Page 71```*
Kasa d'agowa tayi daga kan qirjinsa ta lafe abinta tana shaqar kamshin turaren sa mae saka natsuwa daga nn fa bacci yayi awon gaba da ita.
Mohd sae kallonta yake har sae da ya tabbatar baccinta yayi nisa snn ya soma zare mata towel sannu a hnkli har ya zare sa gabad'aya ya d'auko rigar bacci zae saka mata yayi tsaye yana kallon albarkatattun qirjin ta dake matuqar bashi sha'awa kan cikar su da kuma yanda suke tsaye a jikin su.
A hnkli ya sauke idanun sa kan cikin ta da ya d'aura hannun sa akai yana shafawa yayinda yake fata a ransa Allah ya nuna masa abinda ke ciki ya fito lafiya.
Daga haka ne ya saka mata rigar bacci ya kwantar da ita d'auke da murmushi a fuskar yana mae kallon yanda rigar baccin tayi d'as a jikinta ta kuma yi mata kyau sosai.
yasa blanket ya rufa mata jikinta snn ya d'auke hijab da towel yaje ya kaisu inda ya dace ya dawo ya kwanta tare da kashe musu wutar d'akin.
Washe gari ya fito daga bathroom Ryynt dake zaune kan bed ta had'e kai da guiwa ta d'ago fuskarta tana kallon sa cikin fushi.
Murmushi yayi dan yasan laifinsa ya qarasa gurinta tare da janyo ta zuwa jikin sa yana fad'in "yi haquri ba kya son riga na saka miki ko"
A shagwa6e ta ture sa daga jikinta tana kallon sa idonta tap da qwallah le6ace da baki kmr er qaramar yarinya zata yi kuka.
Hakan ba qaramin birge sa yayi ba don sosai yake son shagwa6a a rayuwar sa.
Shiyasa duk ya sukui sukui ce ya soma lallashinta har ta fasa kukunda tayi niyya.
Yakai hannu zai yaye blanket d'inda ta rufe jikinta dashi har wuya,tayi saurin kama blanket d'in ta rirriqe had'e da dalla masa harara dan rigar komai nata ana gani,
da murmushi ya saki blanket d'in yace"to ni zanje masallaci kema ki tashi kije kiyi arwala kiyi sallah kinji"
Daga nn bai jira me zata ce ba ya fita dn sauri yake ko zae sami jam'i ,
koda ya dawo tana zaune kan darduma ta idar da sallah tana addu'a yaje ya zauna kusa da ita suka tofa addu'ar a tare ,
ta tashi zata bar gurin ya jawota ya zaunar tare da fad'in"zauna muyi magana"
Cikin fushi ta fizge hannunta ta miqe ya sake janyota ya zaunar yana mae kallon fuskar ta yace" hln dae kin manta mgnr da na gaya miki a rnr, ta kalle sa tana son tuna wace magana ce yace"ina wnn mgnr da na gaya miki a kunne gidan innaa,
kin tuna"
maqale kafad'a tayi tana kallon sa tace"ai nasan ma baza ka min ba ka fad'a ne kawae"
Yace"waya gaya miki kawae dae ki daina musa min kiga ni kuwa zan maki abinda nace"
Tace"ba wani nn wayo kake min nasani amma shi yaya nasir nasan da gaske zae yi min"
Kallon ta yayi dan tabbas wayo yake mata d'in don ko giyar wake yasha ba zae zubar mata da ciki ba, ya fad'a ne kawae don ya sami natsuwar ta a rnr,don a rnr bayan kalaman rarrashi da ya gaya mata ce mata yayi duk ta daina musa mae akan komai shi kuwa yayi alqawarin da kanshi zae zubar mata da ciki tunda bata so kuma ba zae sake takura ta akan komai ba.
Kuma ko nasir yasan wayo kawae yake yi mata,amma kuma wata qil da gske yake mata tun da duk haushin sa suke ji a lokacin sae yanzu ne da komai ya dawo normal.
Ya kalle ta yace"meyasa kike tunanin da gaske Nasir yakeyi?
Tace"shifa har asibiti muka je akace cikin bai isa zubàrwa ba sae ya qara watanni amma kai tun daga rnr ko mgnr ma baka sake yi min ba"
Ta qarashe mgnr had'e da turo baki tana kallon sa shaye da toka shi kuwa ya fashe da dariya don ya fhmci duk dae wayon ne ake yi mata,
yace"inafa zan miki zancen Ryynt hnkli a tashe amma kinga yanzu Alhmdlh sae ki daina musa min akan komai ni kuma sae na miki abinda kike so sae ma ki samu kiyi karatun ki cikin natsuwa dan nasan shine abinda yafi damunki ko"
Ta gyad'a masa kai kawae tana kallon shi don har yanzu bata yarda da gske yake ba.
Shima dae ya fhmci haka yace"in tambayeki Ryynt wae meyasa kike son 6arar min da cikin nn ne dan Allah,shin baki san irin sonda nake masa bane"
Tace"shi cikin da aka samu ta dalilin abinda ka kira a qaddara"
Kallon ta yayi jiki sanyaye cikin rashin jin dad'in mgnr duk da dae yasan cewa laifin sa ne yace"wace irin magana ce wnn Ryynt,shin idan kin 6arar da cikin nn ba kya gudun had'uwa da fushin ubangiji ko kin manta cewa rayuwa ce zaki hallaka ko rayuwa kuwa ta d'an adam wanda bai ji ba bai gani ba,i beg u idan akan wnn maganar da na gaya miki ne kike son 6arar da cikin nn dan girman Allah kiyi haquri kar ki zubar min dashi wlh ina son sa,
Ya qarasa mgnr ne kmr zae yi kuka dan har idon sa sun canza launi.
Itama kmr zatayi kuka ta kalle sa tace"to ai cikin ne ba zae bar ni nayi karatu ba gashi har ya fara min girma idan ban 6arar ba ya kake so na koma school to"
A hnlkli ya riqo kumatun ta yace"um um Ryynt in dae karatu ne zan san dabarar da zan miki idan kin haifu sae kici gaba ba ma sae kin koma secondary school ba high school kawae zaki d'aura"
Tace"kamar ya?
yace"jarrabawa zakiyi waec n neco ba sae kinyi ss2 n 3 ba"
Girgiza kanta tayi tace"wane irin abu ne hk ko Ss one d'in ma ban kammala ba fa kasani"
Sae da ya share mata en silallan qwallar da suka xubo mata snn yace"na sani Ryynt amma kinada basira sosai ta yanda inshaa Allah zaki iya yin hk d'in bata tare da an sami wata matsala a karatun naki ba,kawae kice kin yarda dan Allah i beg u"
Shiru kawae tayi tana kallon sa kmr yanda shima yake kallon ta dmn jin me zata ce.
Murya can ciki mae d'auke da jin kuka sosai tace"to naji amma kuma ai kasan nayi qanqanta da haifuwa wata qil ma mutuwa kawai zanyi"
Tana kaiwa nn ta fashe mishi da kuka yayi saurin rungumota yanaji kmr ya taya ta kukan dan haka kawae yaji ta bashi tausayi dan tayi qanqanta d'in kmr yanda ta fad'a"
Rarrashin ta ya shiga yi sosai yana fad'in ta kwantar da hankalin ta inshaa Allah lafiya lau zata haifu ba abinda zae sameta nn ya samu har ta daina kukan yayinda still yake rungume da ita quite 4 a while some time kmr ba kowa a cikin d'akin sae can mohd ya d'ago fuskar ta yana kallon manyan idanuwan ta dake d'auke da jin bacci yace"bacci" ta gyad'a masa kai ya tashi rungume da ita a jikin sa suka je kan bed ta kwanta nn wayar sa dake kan bedside drawer ta shiga ring,
malika ce mae kiran bae d'aga wayar ba sae da ya fita dan baya son yayi disturb in Ryynt.
Bai wani jima sosai d'in nn ba ya dawo ya samu har Ryynt tayi baccinta.
Ya tafi kawae ya cire kayan jikin sa ya fad'a bathroom yayi wanka ya fito snn yaje yayi shirin bacci ya dawo gun Ryynt da har baccinta ya soma nisa ya jawota a hnkli zuwa jikinsa ya cire mata hijab nn yaji wani irin kamshin dad'i yana fita a jikin ta ya rungume ta had'e da lumshe ido yana shaqar qamshin ,
ba abinda ya fad'o masa a rai a lokacin sae daren rnr da suka zo yana mae tuna kaf abinda ya faru tsakanin sa da ita dan daren ya masa dad'i ba kad'an har baya jin zae iya manta shi a rayuwa.
A kasale ya d'ago ta zae cire mata towel ta farka firgigit had'e da riqe towel d'in gam ta kalle sa cike da shagwa6a tace"meye haka?
Yace"rigar bacci zan saka miki"
Ta ware manyan idanun ta tace"wace rigar?
Yace"wacce kika samu na ajiye miki kan bed"
Ta maqale kafad'ar ta cikin muryar shagwa6a tace"Allah ni bazan iya saka wnn abin kunyar ba,kawae ka bani kayan bacci na da ka d'auke min"
Mohd dake kallon yanayin shagwa6ar ta abin sha'awa yayi dariya yace"yi haquri ki saka kinji"
Tace"um um ban so"
Nan kawae yayi murmushi tare da kwantar da ita kan qirjinsa yana shafa bayanta yace"shike nn yi bacci tunda ba kya so".
Billy giro😊
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: 🔮```BAZAN BARSHI BA!```🔮
🔮🔮🔮🔮
*```Page 71```*
Kasa d'agowa tayi daga kan qirjinsa ta lafe abinta tana shaqar kamshin turaren sa mae saka natsuwa daga nn fa bacci yayi awon gaba da ita.
Mohd sae kallonta yake har sae da ya tabbatar baccinta yayi nisa snn ya soma zare mata towel sannu a hnkli har ya zare sa gabad'aya ya d'auko rigar bacci zae saka mata yayi tsaye yana kallon albarkatattun qirjin ta dake matuqar bashi sha'awa kan cikar su da kuma yanda suke tsaye a jikin su.
A hnkli ya sauke idanun sa kan cikin ta da ya d'aura hannun sa akai yana shafawa yayinda yake fata a ransa Allah ya nuna masa abinda ke ciki ya fito lafiya.
Daga haka ne ya saka mata rigar bacci ya kwantar da ita d'auke da murmushi a fuskar yana mae kallon yanda rigar baccin tayi d'as a jikinta ta kuma yi mata kyau sosai.
yasa blanket ya rufa mata jikinta snn ya d'auke hijab da towel yaje ya kaisu inda ya dace ya dawo ya kwanta tare da kashe musu wutar d'akin.
Washe gari ya fito daga bathroom Ryynt dake zaune kan bed ta had'e kai da guiwa ta d'ago fuskarta tana kallon sa cikin fushi.
Murmushi yayi dan yasan laifinsa ya qarasa gurinta tare da janyo ta zuwa jikin sa yana fad'in "yi haquri ba kya son riga na saka miki ko"
A shagwa6e ta ture sa daga jikinta tana kallon sa idonta tap da qwallah le6ace da baki kmr er qaramar yarinya zata yi kuka.
Hakan ba qaramin birge sa yayi ba don sosai yake son shagwa6a a rayuwar sa.
Shiyasa duk ya sukui sukui ce ya soma lallashinta har ta fasa kukunda tayi niyya.
Yakai hannu zai yaye blanket d'inda ta rufe jikinta dashi har wuya,tayi saurin kama blanket d'in ta rirriqe had'e da dalla masa harara dan rigar komai nata ana gani,
da murmushi ya saki blanket d'in yace"to ni zanje masallaci kema ki tashi kije kiyi arwala kiyi sallah kinji"
Daga nn bai jira me zata ce ba ya fita dn sauri yake ko zae sami jam'i ,
koda ya dawo tana zaune kan darduma ta idar da sallah tana addu'a yaje ya zauna kusa da ita suka tofa addu'ar a tare ,
ta tashi zata bar gurin ya jawota ya zaunar tare da fad'in"zauna muyi magana"
Cikin fushi ta fizge hannunta ta miqe ya sake janyota ya zaunar yana mae kallon fuskar ta yace" hln dae kin manta mgnr da na gaya miki a rnr, ta kalle sa tana son tuna wace magana ce yace"ina wnn mgnr da na gaya miki a kunne gidan innaa,
kin tuna"
maqale kafad'a tayi tana kallon sa tace"ai nasan ma baza ka min ba ka fad'a ne kawae"
Yace"waya gaya miki kawae dae ki daina musa min kiga ni kuwa zan maki abinda nace"
Tace"ba wani nn wayo kake min nasani amma shi yaya nasir nasan da gaske zae yi min"
Kallon ta yayi dan tabbas wayo yake mata d'in don ko giyar wake yasha ba zae zubar mata da ciki ba, ya fad'a ne kawae don ya sami natsuwar ta a rnr,don a rnr bayan kalaman rarrashi da ya gaya mata ce mata yayi duk ta daina musa mae akan komai shi kuwa yayi alqawarin da kanshi zae zubar mata da ciki tunda bata so kuma ba zae sake takura ta akan komai ba.
Kuma ko nasir yasan wayo kawae yake yi mata,amma kuma wata qil da gske yake mata tun da duk haushin sa suke ji a lokacin sae yanzu ne da komai ya dawo normal.
Ya kalle ta yace"meyasa kike tunanin da gaske Nasir yakeyi?
Tace"shifa har asibiti muka je akace cikin bai isa zubàrwa ba sae ya qara watanni amma kai tun daga rnr ko mgnr ma baka sake yi min ba"
Ta qarashe mgnr had'e da turo baki tana kallon sa shaye da toka shi kuwa ya fashe da dariya don ya fhmci duk dae wayon ne ake yi mata,
yace"inafa zan miki zancen Ryynt hnkli a tashe amma kinga yanzu Alhmdlh sae ki daina musa min akan komai ni kuma sae na miki abinda kike so sae ma ki samu kiyi karatun ki cikin natsuwa dan nasan shine abinda yafi damunki ko"
Ta gyad'a masa kai kawae tana kallon shi don har yanzu bata yarda da gske yake ba.
Shima dae ya fhmci haka yace"in tambayeki Ryynt wae meyasa kike son 6arar min da cikin nn ne dan Allah,shin baki san irin sonda nake masa bane"
Tace"shi cikin da aka samu ta dalilin abinda ka kira a qaddara"
Kallon ta yayi jiki sanyaye cikin rashin jin dad'in mgnr duk da dae yasan cewa laifin sa ne yace"wace irin magana ce wnn Ryynt,shin idan kin 6arar da cikin nn ba kya gudun had'uwa da fushin ubangiji ko kin manta cewa rayuwa ce zaki hallaka ko rayuwa kuwa ta d'an adam wanda bai ji ba bai gani ba,i beg u idan akan wnn maganar da na gaya miki ne kike son 6arar da cikin nn dan girman Allah kiyi haquri kar ki zubar min dashi wlh ina son sa,
Ya qarasa mgnr ne kmr zae yi kuka dan har idon sa sun canza launi.
Itama kmr zatayi kuka ta kalle sa tace"to ai cikin ne ba zae bar ni nayi karatu ba gashi har ya fara min girma idan ban 6arar ba ya kake so na koma school to"
A hnlkli ya riqo kumatun ta yace"um um Ryynt in dae karatu ne zan san dabarar da zan miki idan kin haifu sae kici gaba ba ma sae kin koma secondary school ba high school kawae zaki d'aura"
Tace"kamar ya?
yace"jarrabawa zakiyi waec n neco ba sae kinyi ss2 n 3 ba"
Girgiza kanta tayi tace"wane irin abu ne hk ko Ss one d'in ma ban kammala ba fa kasani"
Sae da ya share mata en silallan qwallar da suka xubo mata snn yace"na sani Ryynt amma kinada basira sosai ta yanda inshaa Allah zaki iya yin hk d'in bata tare da an sami wata matsala a karatun naki ba,kawae kice kin yarda dan Allah i beg u"
Shiru kawae tayi tana kallon sa kmr yanda shima yake kallon ta dmn jin me zata ce.
Murya can ciki mae d'auke da jin kuka sosai tace"to naji amma kuma ai kasan nayi qanqanta da haifuwa wata qil ma mutuwa kawai zanyi"
Tana kaiwa nn ta fashe mishi da kuka yayi saurin rungumota yanaji kmr ya taya ta kukan dan haka kawae yaji ta bashi tausayi dan tayi qanqanta d'in kmr yanda ta fad'a"
Rarrashin ta ya shiga yi sosai yana fad'in ta kwantar da hankalin ta inshaa Allah lafiya lau zata haifu ba abinda zae sameta nn ya samu har ta daina kukan yayinda still yake rungume da ita quite 4 a while some time kmr ba kowa a cikin d'akin sae can mohd ya d'ago fuskar ta yana kallon manyan idanuwan ta dake d'auke da jin bacci yace"bacci" ta gyad'a masa kai ya tashi rungume da ita a jikin sa suka je kan bed ta kwanta nn wayar sa dake kan bedside drawer ta shiga ring,
malika ce mae kiran bae d'aga wayar ba sae da ya fita dan baya son yayi disturb in Ryynt.
Bai wani jima sosai d'in nn ba ya dawo ya samu har Ryynt tayi baccinta.