Sashe 55
Bazan Barshi Ba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
5:00pm
Man ne kishingid'e kan resting chair a cikin garden idanuwan sa a rufe kmr mai bacci.
Sae ga Amir ya shigo gurin d'auke da sallama ya nemi guri ya zauna yana mai kallon man da ya amsa mae sallama had'e da yunqurin tashi zaune cikin yanayi na kmr mara lafiya musamman launin idanuwansa da suka sauya zuwa ja.
Ya zauna yana mae kallon Amir yace"ya akayi kasan ina nn ne?
Amir yace"gateman ya snr dani bcs nayi kiran phone d'inka yafi a qirka baka yi picking ba"
Cikin damuwa man yayi d'an guntun tsaki snn yace"sorry na bar phone d'ina a mota ne"
Amir yace"No vex,but me yake faruwa tsakanin ka da inna ne haka?
Shiru man yayi sae can ya shiga snr da Amir abinda ya faru.
Amir ya sauke ajiyar zuciya
yace"to meyasa ka saki yarinya kuma kazo kana bibiyarta?
Man yace"Ina son maida ta ne"
Amir yace"kan me?
Yace"wato Amir sae bayan komai ya gama faruwa na fhmci cewa abinda nake zarginta dashi bata da hannu a ciki,it seems malika ce ta aikata hkn sbd kawae ta samu yrnr ta bar gidan"
Amir yace"ta yaya ka fhmci haka?
Man yace"waya na samu tana yi sae dae ban samu naji komai da suke cewa ba amma still ina kan bincikena da zan ga cewa na kama malika red handed.
But abinda na fiso farko shine na samu na maida wnn yarinyr sbd cikin da ke jikinta nafi son ta raine shi a gabana dmn nima na samu na bashi kulawar da nake so"
Amir yace"kaje ka bawa Abba haquri mana ko zai barka ka maida ta "
No Amir kasan da kamar wuya Abba ya barni na maida ta amma nasan tabbas idan itace ta nuna tana son ta dawo ba makawa Abba zai barta,amma sae gashi ita sam bata son dawowa"
Amir yace"meyasa ko tana fushi akan abinda ka mata ne?
Mohd yace"Aa dama fa yarinyar ba sona take ba ta amince da aure na ne sbd biyayya wa Abba,kaga kuwa dole Abba yaji zafi ace wacce ba er sa ba ma ta mai biyayya amma nida nake d'a a gurin shi ban mae ba dmn duk a tunanin sa na sake ta ne kan bana son ta bai yarda cewa laifi tamin ba.
Amir ya numfasa snn yace"kaga bari kawae zanje gun Abba na bashi haquri.....kai wae ka manta waye Abba wlh in kaje ma ka qara min laifi kawae abinda nake so dakai yanzu ka tashi kaje gun inna kafin ta kira Abba ta sanar dashi cewa naje gidan, ka bata hqr kar ta kirashi don in yaji naje gidan zai qara ganin na mai wata rashin d'a'ar ne tunda ya hanani zuwa gidan amma naje"
Amir yace"ai kayi letti don tun kafin mu baro gidan naji tace zata kirashi ta snr dashi"
No bata kira shi ba dmn da ya kirani ya min fad'a,
Amir yace" Ina fa zaka sani wayar ka na a mota"
Man yayi guntun tsaki yace"hkne fa, but muje naga idan bae kirani ba sae kaje ka bata hqrn.
Nan suka fito zuwa parking lot man ya nufi motar shi ya bud'e ya d'auko wayar shi ya duba miscalls ba na Abban su a ciki,ya kalli Amir yace"inaga bata snr dashi ba don bae kirani ba"
Amir yace"ok bari naje d'in"
Nn ya shiga motar shi yaja ya tafi ,man kuwa wayar sa ce tayi qara koda ya duba malika ce bai yi mamakin ganin kiran ba sbd yasan bata san cewa yana cikin gidan ba dmn koda ya shigo gidan 6acin ran marin da inna ta mae bai bar ya shiga cikin gida ba sae garden da ya nufa.
Wanda ko yanzu niyyar sa ya koma garden amma ganin kiranta yasa ya nufi cikin gidan.
Guraren qarfe tara da rabi na dare Rynt ce kwance tana bacci sae ga man ya shigo d'akin yaje a hankali ya zauna gefen gadon yana mai kallon fuskarta snn ya kai duban sa gun yatsar ta da ya jiwa ciwo.
Yakai hannu ya riqo yatsar yana dubawa wanda yana d'aura yatsar sa akan kunbarta sae kuwa ta tashi firgigit had'e da yarfi da hannu tana kallon shi kmr zata yi kuka.
Billy giro😊
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: [ 2/17/2017]
```🔮BAZAN BARSHI BA!🔮```
_Mommy Ameena n Nafisat nagode sosai akan qaunarku a gare ni nayi matuqar farin ciki da samun saqon ku nagode!nagode!nagode! haka ma dukkan masoyana ina miqa saqon godiyata a gareku masu kirana har ma wad'anda basa kirana duk na gaida ku, n Luv u all❤_
🔮🔮🔮🔮
*```Page 55```*
Da sauri ta sauka kan gadon tana mae ci gaba da kallon shi. man kuwa ya tashi yaje gab da ita tare da jawota zuwa qirjin sa yana kallon d'an qaramin bakinta da yake qoqarin kai nashi akai ,
Rynt ta kauda fuskarta da sauri tace"um um bana so dan Allah kar ka min"
Bai mata ba d'in sae kumatun ta da ya riqo yana kallonta yace"kin gane ni knn"
Komai bata ce masa ba sae kallon sa da take shaye da toka tana yunqurin qwatar kanta tace"wlh ka sake ni ko yanzu na ma ihu"
ya riqo yatsar ta mai ciwo yace"kina min ihu zan matse yatsar nn ne sae kiyi ihu da dalili"
Bata kula shi ba sae yatsar ta taje zuwa fixgewa ya matse yatsar zata fasa ihu knn yasa hannunsa ya rufe mata baki yana mai kallon idanuwanta da suka ciko tap da qwallah, yace"duba ki kawae nazo yi amma tsiwar ki tasa na ji maki ciwo"
Ya fad'i hkne tare da janye hannunsa akan bakinta da ya rufe ,snn yakai hannun kan cikinta ya d'aura yana shafawa,
Rynt dake kuka riqe da yatsar ta sae ture hannun tayi ta fizge jikinta daga nashi ta kuma matsa nesa dashi.
Man ya tafi zai je gurinta ta fashe mae da kuka tace"wlh duk kazo sae na ma ihu sae dae ka kashe ni"
Ya tsaya cak yana kallonta snn yace"yi hqr kinji babyna kawae zan duba se na tafi"
Ta maqale kafad'a had'e da qara ja baya,ya kalle ta kawae yace"shike nn na tafi sae da safe"
Nan ya kama hnya ya fita d'akin.
Rynt da ta bishi da kallo shaye da toka ta share hawayen fuskarta snn ta fito taje d'akin inna zuwa bacci don dama daga kawae ta kwanta zata d'an huta ne bacci yayi awon gaba da ita.
Washe gari ta fito cikin shirinta na zuwa school sae sauri take dan ta soma makara amma koda ta fito bata samu drivern ta yazo ba sae wata had'ad'd'iyar farar mota ta gani fake a qofar gidan.
Bata bar ta ga wanda ke ciki ba sae dube dube ta shiga yi ko zata hango 6ullowar motar drivern ta.
Man dake cikin farar motar yana hango yanda Rynt ta jima tsaye tana faman dube dube wanda yasan jiran banza take don drivern nata yazo yace da drivern ya tafi abinshi shi zai kaita.
Gudun kar ya sata tayi letti ya bud'e gambun motar ya fito wanda har ya qaraso gurinta kallon shi take shima yana kallon ta,
bata gane cewa man bane haka shima bae nuna mata shine ba sae ma ina kwana da yayi mata.
Jin ya mata ina kwana yasa ta sadda kanta qasa had'e da mishi ina kwana.
Yace"lafiya lau,school zaki tafi ne?
Tace"eh"
Yace"taxi kk nema?
Tace"Aa mai kaini school nake jiran yazo"
Agogon hannun sa ya duba snn yace"muje na sauke ki"
Tace"Aa idan sauri kake ka tafi kawae zan nemi napep"
Yace"no muje kawae"
Ba musu tabi shi suka je suka shiga mota a nn ya tambaye ta sunan mrntar su da kuma anguwar da makarantar tasu take, ta gaya mai snn yaja motar suka tafi.
Cikin mota sukayi shiru ba mae ce ma wani har suka isa mkrntar,
Rynt tayi mae godiya snn ta bud'e gambun mota ta fita.
Mami ya hango taje da gudu ta rungume Rynt yayinda Rynt ta riqa hannun mami d'auke da murmushi a fuskar ta taja ta suka shiga makarantar.
Sae a snn yaja motar sa ya tafi wanda bai zarce koina ba sae gida.
Ya nufi d'akinsa ya sami malika kwance kmr yanda ya barta sae bacci take.
Kayan jikin sa ya rage yaje yayi kwance kan sofa yana tunanin hanyar da zai bi ya dawo da Rynt gidan shi.
Ya jima kwance a cikin tunanin sae wayar sa ta shiga ruri koda ya duba Aamil ne mai kiran ya d'aga wayar.
bayan ya gama wayar ne yaje ya tashi malika wacce ta tashi cikin yanayi na wacce bacci bae isa ba sae miqa take tana kallon shi.
Yace"tashi zaki yi baqi ne to 12"
Tace"su waye zasu zo?
Tsaki yayi yace"kinga ki tashi idan zaki tashi dole sae kinji ko su waye zasu zo"
Tace"me kuma yayi zafi my man daga tambaya"
Nan ta sauko kan gadon had'e da zowa gab dashi ta riqo kumatunsa tace"waya 6ata min ranka da safen nn pls koma waye kayi hqr ka gaya min su waye zasu zo don ya kamata na sani"
A hnkli ya janye hannuwanta da ta d'aura kan fuskar shi snn yace" su Aamil ne zasu zo tare da matan su"
Tayi murmushi tace"ok bari naje nayi wanka se nasa kuku ya girka musu kalolin abinci"
Bai ce komai ba sae kan sofa da yaje ya kwanta ita kuma taje ta shiga bathroom.
12:00
Sae kuwa ga su Aamil sun shigo gidan tare da kyakkywa matan su farare tas da kuma 'ya'yansu.
Matar Amir janye take da hannun d'anta kyakkywa d'an shekara uku mai kyau dashi.
Matar Aamil kuwa mace ce riqe a hannunta er 3yrs mai kama da ita sak .
Man suka tarar a falo wanda ya gaisa dasu cikin sakin fuska snn yaje ya kira musu malika da itama tazo ta tarbe su cikin murna da nuna farin cikin zuwansu.
Man ne kishingid'e kan resting chair a cikin garden idanuwan sa a rufe kmr mai bacci.
Sae ga Amir ya shigo gurin d'auke da sallama ya nemi guri ya zauna yana mai kallon man da ya amsa mae sallama had'e da yunqurin tashi zaune cikin yanayi na kmr mara lafiya musamman launin idanuwansa da suka sauya zuwa ja.
Ya zauna yana mae kallon Amir yace"ya akayi kasan ina nn ne?
Amir yace"gateman ya snr dani bcs nayi kiran phone d'inka yafi a qirka baka yi picking ba"
Cikin damuwa man yayi d'an guntun tsaki snn yace"sorry na bar phone d'ina a mota ne"
Amir yace"No vex,but me yake faruwa tsakanin ka da inna ne haka?
Shiru man yayi sae can ya shiga snr da Amir abinda ya faru.
Amir ya sauke ajiyar zuciya
yace"to meyasa ka saki yarinya kuma kazo kana bibiyarta?
Man yace"Ina son maida ta ne"
Amir yace"kan me?
Yace"wato Amir sae bayan komai ya gama faruwa na fhmci cewa abinda nake zarginta dashi bata da hannu a ciki,it seems malika ce ta aikata hkn sbd kawae ta samu yrnr ta bar gidan"
Amir yace"ta yaya ka fhmci haka?
Man yace"waya na samu tana yi sae dae ban samu naji komai da suke cewa ba amma still ina kan bincikena da zan ga cewa na kama malika red handed.
But abinda na fiso farko shine na samu na maida wnn yarinyr sbd cikin da ke jikinta nafi son ta raine shi a gabana dmn nima na samu na bashi kulawar da nake so"
Amir yace"kaje ka bawa Abba haquri mana ko zai barka ka maida ta "
No Amir kasan da kamar wuya Abba ya barni na maida ta amma nasan tabbas idan itace ta nuna tana son ta dawo ba makawa Abba zai barta,amma sae gashi ita sam bata son dawowa"
Amir yace"meyasa ko tana fushi akan abinda ka mata ne?
Mohd yace"Aa dama fa yarinyar ba sona take ba ta amince da aure na ne sbd biyayya wa Abba,kaga kuwa dole Abba yaji zafi ace wacce ba er sa ba ma ta mai biyayya amma nida nake d'a a gurin shi ban mae ba dmn duk a tunanin sa na sake ta ne kan bana son ta bai yarda cewa laifi tamin ba.
Amir ya numfasa snn yace"kaga bari kawae zanje gun Abba na bashi haquri.....kai wae ka manta waye Abba wlh in kaje ma ka qara min laifi kawae abinda nake so dakai yanzu ka tashi kaje gun inna kafin ta kira Abba ta sanar dashi cewa naje gidan, ka bata hqr kar ta kirashi don in yaji naje gidan zai qara ganin na mai wata rashin d'a'ar ne tunda ya hanani zuwa gidan amma naje"
Amir yace"ai kayi letti don tun kafin mu baro gidan naji tace zata kirashi ta snr dashi"
No bata kira shi ba dmn da ya kirani ya min fad'a,
Amir yace" Ina fa zaka sani wayar ka na a mota"
Man yayi guntun tsaki yace"hkne fa, but muje naga idan bae kirani ba sae kaje ka bata hqrn.
Nan suka fito zuwa parking lot man ya nufi motar shi ya bud'e ya d'auko wayar shi ya duba miscalls ba na Abban su a ciki,ya kalli Amir yace"inaga bata snr dashi ba don bae kirani ba"
Amir yace"ok bari naje d'in"
Nn ya shiga motar shi yaja ya tafi ,man kuwa wayar sa ce tayi qara koda ya duba malika ce bai yi mamakin ganin kiran ba sbd yasan bata san cewa yana cikin gidan ba dmn koda ya shigo gidan 6acin ran marin da inna ta mae bai bar ya shiga cikin gida ba sae garden da ya nufa.
Wanda ko yanzu niyyar sa ya koma garden amma ganin kiranta yasa ya nufi cikin gidan.
Guraren qarfe tara da rabi na dare Rynt ce kwance tana bacci sae ga man ya shigo d'akin yaje a hankali ya zauna gefen gadon yana mai kallon fuskarta snn ya kai duban sa gun yatsar ta da ya jiwa ciwo.
Yakai hannu ya riqo yatsar yana dubawa wanda yana d'aura yatsar sa akan kunbarta sae kuwa ta tashi firgigit had'e da yarfi da hannu tana kallon shi kmr zata yi kuka.
Billy giro😊
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: [ 2/17/2017]
```🔮BAZAN BARSHI BA!🔮```
_Mommy Ameena n Nafisat nagode sosai akan qaunarku a gare ni nayi matuqar farin ciki da samun saqon ku nagode!nagode!nagode! haka ma dukkan masoyana ina miqa saqon godiyata a gareku masu kirana har ma wad'anda basa kirana duk na gaida ku, n Luv u all❤_
🔮🔮🔮🔮
*```Page 55```*
Da sauri ta sauka kan gadon tana mae ci gaba da kallon shi. man kuwa ya tashi yaje gab da ita tare da jawota zuwa qirjin sa yana kallon d'an qaramin bakinta da yake qoqarin kai nashi akai ,
Rynt ta kauda fuskarta da sauri tace"um um bana so dan Allah kar ka min"
Bai mata ba d'in sae kumatun ta da ya riqo yana kallonta yace"kin gane ni knn"
Komai bata ce masa ba sae kallon sa da take shaye da toka tana yunqurin qwatar kanta tace"wlh ka sake ni ko yanzu na ma ihu"
ya riqo yatsar ta mai ciwo yace"kina min ihu zan matse yatsar nn ne sae kiyi ihu da dalili"
Bata kula shi ba sae yatsar ta taje zuwa fixgewa ya matse yatsar zata fasa ihu knn yasa hannunsa ya rufe mata baki yana mai kallon idanuwanta da suka ciko tap da qwallah, yace"duba ki kawae nazo yi amma tsiwar ki tasa na ji maki ciwo"
Ya fad'i hkne tare da janye hannunsa akan bakinta da ya rufe ,snn yakai hannun kan cikinta ya d'aura yana shafawa,
Rynt dake kuka riqe da yatsar ta sae ture hannun tayi ta fizge jikinta daga nashi ta kuma matsa nesa dashi.
Man ya tafi zai je gurinta ta fashe mae da kuka tace"wlh duk kazo sae na ma ihu sae dae ka kashe ni"
Ya tsaya cak yana kallonta snn yace"yi hqr kinji babyna kawae zan duba se na tafi"
Ta maqale kafad'a had'e da qara ja baya,ya kalle ta kawae yace"shike nn na tafi sae da safe"
Nan ya kama hnya ya fita d'akin.
Rynt da ta bishi da kallo shaye da toka ta share hawayen fuskarta snn ta fito taje d'akin inna zuwa bacci don dama daga kawae ta kwanta zata d'an huta ne bacci yayi awon gaba da ita.
Washe gari ta fito cikin shirinta na zuwa school sae sauri take dan ta soma makara amma koda ta fito bata samu drivern ta yazo ba sae wata had'ad'd'iyar farar mota ta gani fake a qofar gidan.
Bata bar ta ga wanda ke ciki ba sae dube dube ta shiga yi ko zata hango 6ullowar motar drivern ta.
Man dake cikin farar motar yana hango yanda Rynt ta jima tsaye tana faman dube dube wanda yasan jiran banza take don drivern nata yazo yace da drivern ya tafi abinshi shi zai kaita.
Gudun kar ya sata tayi letti ya bud'e gambun motar ya fito wanda har ya qaraso gurinta kallon shi take shima yana kallon ta,
bata gane cewa man bane haka shima bae nuna mata shine ba sae ma ina kwana da yayi mata.
Jin ya mata ina kwana yasa ta sadda kanta qasa had'e da mishi ina kwana.
Yace"lafiya lau,school zaki tafi ne?
Tace"eh"
Yace"taxi kk nema?
Tace"Aa mai kaini school nake jiran yazo"
Agogon hannun sa ya duba snn yace"muje na sauke ki"
Tace"Aa idan sauri kake ka tafi kawae zan nemi napep"
Yace"no muje kawae"
Ba musu tabi shi suka je suka shiga mota a nn ya tambaye ta sunan mrntar su da kuma anguwar da makarantar tasu take, ta gaya mai snn yaja motar suka tafi.
Cikin mota sukayi shiru ba mae ce ma wani har suka isa mkrntar,
Rynt tayi mae godiya snn ta bud'e gambun mota ta fita.
Mami ya hango taje da gudu ta rungume Rynt yayinda Rynt ta riqa hannun mami d'auke da murmushi a fuskar ta taja ta suka shiga makarantar.
Sae a snn yaja motar sa ya tafi wanda bai zarce koina ba sae gida.
Ya nufi d'akinsa ya sami malika kwance kmr yanda ya barta sae bacci take.
Kayan jikin sa ya rage yaje yayi kwance kan sofa yana tunanin hanyar da zai bi ya dawo da Rynt gidan shi.
Ya jima kwance a cikin tunanin sae wayar sa ta shiga ruri koda ya duba Aamil ne mai kiran ya d'aga wayar.
bayan ya gama wayar ne yaje ya tashi malika wacce ta tashi cikin yanayi na wacce bacci bae isa ba sae miqa take tana kallon shi.
Yace"tashi zaki yi baqi ne to 12"
Tace"su waye zasu zo?
Tsaki yayi yace"kinga ki tashi idan zaki tashi dole sae kinji ko su waye zasu zo"
Tace"me kuma yayi zafi my man daga tambaya"
Nan ta sauko kan gadon had'e da zowa gab dashi ta riqo kumatunsa tace"waya 6ata min ranka da safen nn pls koma waye kayi hqr ka gaya min su waye zasu zo don ya kamata na sani"
A hnkli ya janye hannuwanta da ta d'aura kan fuskar shi snn yace" su Aamil ne zasu zo tare da matan su"
Tayi murmushi tace"ok bari naje nayi wanka se nasa kuku ya girka musu kalolin abinci"
Bai ce komai ba sae kan sofa da yaje ya kwanta ita kuma taje ta shiga bathroom.
12:00
Sae kuwa ga su Aamil sun shigo gidan tare da kyakkywa matan su farare tas da kuma 'ya'yansu.
Matar Amir janye take da hannun d'anta kyakkywa d'an shekara uku mai kyau dashi.
Matar Aamil kuwa mace ce riqe a hannunta er 3yrs mai kama da ita sak .
Man suka tarar a falo wanda ya gaisa dasu cikin sakin fuska snn yaje ya kira musu malika da itama tazo ta tarbe su cikin murna da nuna farin cikin zuwansu.