Sashe 109
Bazan Barshi Ba Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Bayan awa d'aya da fitar mohd sae gashi ya dawo,kae tsaye d'akin Ryynt ya nufa ya sameta zaune kan bed d'aure da towel ta fito daga wanka tana shafa vaseline ya zauna kusa da ita sae kallonta yake yasan ta ganshi amma sae tayi kmr bata ganshi ba tana ci gaba da shafa Vaseline d'inta dan har lokacin ranta a 6ace yake duk da cewa sosai inna ta rarrasheta abinda bae mata dad'i ba shine jin cewa a cikin kwanakin nn zata koma.
Mohd dake kallonta ya kira sunan ta a hankali bata amsa ba sae tashi tayi zata bar gurin ,a hnkli ya maida ta ya zaunar, qwallah tap a idonta ta kae hannu tana son cire hannun sa daga riqon da ya mata mohd ya sakar mata hannu tare da kwantar da ita kan qirjinsa sae rarrashinta yake yana bata haquri cikin kalamae dake saurin sanyaya rae,da yasa ta lafe a qirjin sa tana fitar da qwallah had'e da sautin kukanta da ke fita a hankali,mohd ya d'ago ta yana share mata hawaye yace"am sorry bazan sake ba kinji ban kyauta ba is ok daina kuka"
Bata ce komai ba sae komawa tayi kan qirjin sa ta kwanta d'auke da wasu qwallah a idonta cikin muryar kuka tace"haba Mk wane irin rashin haquri ne da baza ka barni ba na qara samun hutawa ko na wata d'aya ne dan Allah"
Jiki sanyaye Mohd ya d'ago ta yana kallon ta yace"Ryynt har wata d'aya fa kika ce kin san fa kafin ki haifu na jima rabona dake sbd naga abun na maki wahala sosai kuma bana son takura ki shiyasa na barki har kika haifu yanzu kinyi arba'in kuma kice na qara miki har wata d'aya,am sorry plz kiyi haquri zan dae iya qara miki sati biyu dmn wata d'aya ta min yawa kinji"
Ta gyad'a masa kae yayinda ya kae hannu yana share mata hawayen fuskarta snn ya maida ta kan qirjinsa ya kwantar yana shafa bayanta a hankali.
Sukayi shiru d'akin yayi tsit kmr ba kowa mohd ya katse shirun da cewa"yarana fa suna d'akin inna still suna bacci ko sun tashi?
Tace"eh sun tashi"
Yace"Mamma fa sunsha ko madara aka basu?
Tace"duka sun sha"
Yace"Nagode my Ryynt bari na tashi naje na gansu nayi sallama da inna na tafi yau bacci nakeji da wuri"
Nan sukayi sae da safe kamar yadda suka saba snn ya tafi d'akin inna. A nn Ryynt ta tashi tayi shirin bacci koda ta gama taje d'akin inna tuni mohd yayi musu sae da safe ya wuce.
Tun a washe garin rnr inna ta soma gyaran Ryynt da kayan mata kala kala masu inganci da umman saliha ta aiko sbd taji Ryynt zata koma dan a cikin satin nn mohd ya kaita gidajen kowa wato gidan nasir da gidan Amir da kuma Aamil dmn tuni matar sa Khadija ta koma ta kuma ji sauqi sosai don har ma cikin nata ya fara fita.
family house shine farkon inda suka fara zuwa har ma mahaifiyar mohd taba Ryynt turarukkan mata kala kàla masu dad'in qamshi tsadaddi bayan wad'anda ummam saliha ta bata.
Snn gida na qarshe da suka je shine gidan su Sarah qawar Ryynt.
A cikin sati na biyu suka tafi qauye aka musu tarba mae kyau matan mae gari sae barikalli suke ta fad'i ganin su Anwar sun yi wayo sun qara yin 6ul 6ul abin sha'awa sbd da Ryynt ta haifu an sanar dasu har ma suna sae da suka zo.
Da zasu koma matan mae gari suka basu cimakar qauye na kayan marmari da kuma abubuwan kayan miya qwarya qwarya kmr su busasshiyar ku6ewa, ,tafarnuwa ,man shanu da dae sauran dmn ba kad'an ba sunjin dad'in alherin da Ryynt taje musu dashi wacce mohd ne ya bata yace ta basu a matsayin ita ce ta bayar.
Da itama a gurinta sosai taji dad'in yanda mohd ya mata.
3 dayz later
Yau ce rnr da Ryynt zata koma tana zaune gefen gado cikin shirin ta tsaf kanta qasa tana sauraren inna dake zaune gefen ta tana bata shawarwari akan yanda zata kula da kanta da kuma yaranta ta gefen tsafta da kuma tarbiya mae kyau da zata taso ma yaranta dasu snn tace"kuma kar ki ta6a sake da musu addu'a safe da yamma da kuma idan zaku shiga bacci,haka kema kanki kar kiyi sake da addu'a"
Tace"inshaa Allah inna zan kiyaye"
Nan inna ta riqa hannun ta tace"to tashi muje kinsan muhammadu na can na jiranki a falo tun d'azu.
Kmr mae jin kunya Ryynt ta tashi suka fito inna ta rakasu har mota taga wucewar su snn ta koma daga ciki.
Tafe suke cikin mota yaran su na baya tare da alawiyya ,
Mohd kuwa na gaba shida Ryynt wanda tuqi yake amma duk rabin hankalin sa na gun Ryynt sae kallon yanda tayi kyau yake sabon kitson ta ya qara haskaka fuskarta an mata zanen lalle mai kyau ga kuma wani daddad'an qamshin turare da yake jin yana fita a jikinta yayinda ita kuma kanta ke qasa kmr mae jin kunyar sa dan ko wani dogon motsi bata yi hkn yasa mohd ya riqa jin kansa kmr wani sabon ango.
Billy giro😊
[10:07PM, 5/2/2017] Billy giro😊: ```🔮BAZAN BARSHI BA🔮```
🔮🔮🔮
*page 93*
Bayan sun isa gidan ne mohd ya tafi da yaransa d'akin sa Ryynt kuwa taje d'akinta haka ma alawiyya.
Da shigar Ryynt d'aki ta soma cire kayan jikinta dmn shirin bacci.
Duk da cewa jikinta baya buqatar wani wanka amma haka ta fad'a Bathroom ta sake wani wanka ta fito tayi zaune tabi koina na jikinta duk ta shafa turarukka masu daddad'an qamshi ta d'anyi er simple make up ta shiga bacci snn ta tashi taje jikin wardrobe ta nemo farar rigar bacci wacce sae da ta feshe ta da turare snn ta saka,
rigar er fincika ce sosai iya cinya gashi komai na jikinta ana hangowa dan ita kanta ma sae da taji kunyar kanta a lokacin da tana kallon jikinta ta jikin mirror.
Ta jawo farar er samar rigar baccin da tsayinta iya guiwa zata saka kawae ta hango man jikin qofa cikin shirin sa na bacci yana zuba qamshi sae kallon ta yake yana qarosawa sannu a hankali har ya qaroso gurinta yana kallon yanda ta sadda kanta qasa taqi yarda su had'a ido.
Man da duk qamshin turarenta ya soma rikitashi yakai lallausan hannun sa a kasale ya d'ago fuskarta yana bin fuskarta zuwa surar jikinta da kallo cikin wani irin kallon sha'awa,
murya can ciki mae d'auke da kasala yace"my Ryynt yau ni kuma kike jin kunya"
Ryynt bata iya ce masa komai ba sae wani d'an murmushi tayi mae natsuwa da janhankali da yasa man yayi tsaye ya kafe ta da ido cikin wani yanayi da yake jin kansa na kasalar da ta qara saukar mae,ya kar6i er samar rigar da ke hannunta cike da kasala ya saka mata snn ya d'auke ta cak suka tafi d'akin shi.
D'akin ba haske sosai sae dim light da kuma wani daddad'an qamshi da ke fita a d'akin ga sanyin splt.
A hankali mohd ya sauke Ryynt tare da kai hannu ya cire mata er rigar sama ya yar,
ya kama d'ayar rigar itama yana cire ta sannu a hankali har ya cire ta gabad'aya sae bin jikinta yake da kallo kamar yau ne ya soma ganin sa snn ya lumshe idon sa a hankali ya janyota zuwa jikin sa had'e da kae hannu kan mammanta yana shafawa ya kalli yaransa dake kwance cikin d'an bed d'insu suna bacci snn ya maida dubansa gun Ryynt a natse murya can qasa yace"hope yarana sun sha sun qoshi dmn daren yau namune mu kad'ai bana son su tashi su takura mu"
Ryynt tayi murmushi tare da gyad'a masa kae.
Tana kallo ya rage kayan jikinsa snn ya d'auke ta cak yaje da ita kan bed ya kwantar had'e da zira harshen sa a cikin bakin ta lokaci mae tsawo snn ya zare sae shafa jikin ta yake yana kissing d'inta ta koina har ta soma maida masa martani suka shiga romancing d'in juna har suka je ga duniyar ma'aurata da gabad'aya man ya fita hayyacin sa sae sambatu yake yiwa Ryynt da yaji tamkar yau ne ya soma 6are ta a leda.
Washe gari da asuba mohd ne ya fara tashi sae kallon Ryynt yake da ke rungume a qirjin sa tana ta sharar bacci abinta sannu a hankali ya zare jikin sa daga nata ya tashi ya nufi bathroom yayi arwala ya fito.
Yaje yayi zaune kusa da ita yana shafa gefen fuskarta a nn ta shiga bud'e idanun ta a hankali har ta sauke su a nashi,
d'auke da d'an murmushi cikin jin kunya tayi qasa da idonta dan sae ta tuna komai da ya faru tsakanin su jiya.
Mohd dake kallon ta
yayi murmushi tare da kai lips d'insa a hankali kan goshinta ya d'aura mata kiss snn yace"asuba tayi tashi kiyi sallah kinji"
Ba musu ta tashi ya bita da kallo har ta shige bathroom snn ya tashi ya nufi masallaci.
Mohd dake kallonta ya kira sunan ta a hankali bata amsa ba sae tashi tayi zata bar gurin ,a hnkli ya maida ta ya zaunar, qwallah tap a idonta ta kae hannu tana son cire hannun sa daga riqon da ya mata mohd ya sakar mata hannu tare da kwantar da ita kan qirjinsa sae rarrashinta yake yana bata haquri cikin kalamae dake saurin sanyaya rae,da yasa ta lafe a qirjin sa tana fitar da qwallah had'e da sautin kukanta da ke fita a hankali,mohd ya d'ago ta yana share mata hawaye yace"am sorry bazan sake ba kinji ban kyauta ba is ok daina kuka"
Bata ce komai ba sae komawa tayi kan qirjin sa ta kwanta d'auke da wasu qwallah a idonta cikin muryar kuka tace"haba Mk wane irin rashin haquri ne da baza ka barni ba na qara samun hutawa ko na wata d'aya ne dan Allah"
Jiki sanyaye Mohd ya d'ago ta yana kallon ta yace"Ryynt har wata d'aya fa kika ce kin san fa kafin ki haifu na jima rabona dake sbd naga abun na maki wahala sosai kuma bana son takura ki shiyasa na barki har kika haifu yanzu kinyi arba'in kuma kice na qara miki har wata d'aya,am sorry plz kiyi haquri zan dae iya qara miki sati biyu dmn wata d'aya ta min yawa kinji"
Ta gyad'a masa kae yayinda ya kae hannu yana share mata hawayen fuskarta snn ya maida ta kan qirjinsa ya kwantar yana shafa bayanta a hankali.
Sukayi shiru d'akin yayi tsit kmr ba kowa mohd ya katse shirun da cewa"yarana fa suna d'akin inna still suna bacci ko sun tashi?
Tace"eh sun tashi"
Yace"Mamma fa sunsha ko madara aka basu?
Tace"duka sun sha"
Yace"Nagode my Ryynt bari na tashi naje na gansu nayi sallama da inna na tafi yau bacci nakeji da wuri"
Nan sukayi sae da safe kamar yadda suka saba snn ya tafi d'akin inna. A nn Ryynt ta tashi tayi shirin bacci koda ta gama taje d'akin inna tuni mohd yayi musu sae da safe ya wuce.
Tun a washe garin rnr inna ta soma gyaran Ryynt da kayan mata kala kala masu inganci da umman saliha ta aiko sbd taji Ryynt zata koma dan a cikin satin nn mohd ya kaita gidajen kowa wato gidan nasir da gidan Amir da kuma Aamil dmn tuni matar sa Khadija ta koma ta kuma ji sauqi sosai don har ma cikin nata ya fara fita.
family house shine farkon inda suka fara zuwa har ma mahaifiyar mohd taba Ryynt turarukkan mata kala kàla masu dad'in qamshi tsadaddi bayan wad'anda ummam saliha ta bata.
Snn gida na qarshe da suka je shine gidan su Sarah qawar Ryynt.
A cikin sati na biyu suka tafi qauye aka musu tarba mae kyau matan mae gari sae barikalli suke ta fad'i ganin su Anwar sun yi wayo sun qara yin 6ul 6ul abin sha'awa sbd da Ryynt ta haifu an sanar dasu har ma suna sae da suka zo.
Da zasu koma matan mae gari suka basu cimakar qauye na kayan marmari da kuma abubuwan kayan miya qwarya qwarya kmr su busasshiyar ku6ewa, ,tafarnuwa ,man shanu da dae sauran dmn ba kad'an ba sunjin dad'in alherin da Ryynt taje musu dashi wacce mohd ne ya bata yace ta basu a matsayin ita ce ta bayar.
Da itama a gurinta sosai taji dad'in yanda mohd ya mata.
3 dayz later
Yau ce rnr da Ryynt zata koma tana zaune gefen gado cikin shirin ta tsaf kanta qasa tana sauraren inna dake zaune gefen ta tana bata shawarwari akan yanda zata kula da kanta da kuma yaranta ta gefen tsafta da kuma tarbiya mae kyau da zata taso ma yaranta dasu snn tace"kuma kar ki ta6a sake da musu addu'a safe da yamma da kuma idan zaku shiga bacci,haka kema kanki kar kiyi sake da addu'a"
Tace"inshaa Allah inna zan kiyaye"
Nan inna ta riqa hannun ta tace"to tashi muje kinsan muhammadu na can na jiranki a falo tun d'azu.
Kmr mae jin kunya Ryynt ta tashi suka fito inna ta rakasu har mota taga wucewar su snn ta koma daga ciki.
Tafe suke cikin mota yaran su na baya tare da alawiyya ,
Mohd kuwa na gaba shida Ryynt wanda tuqi yake amma duk rabin hankalin sa na gun Ryynt sae kallon yanda tayi kyau yake sabon kitson ta ya qara haskaka fuskarta an mata zanen lalle mai kyau ga kuma wani daddad'an qamshin turare da yake jin yana fita a jikinta yayinda ita kuma kanta ke qasa kmr mae jin kunyar sa dan ko wani dogon motsi bata yi hkn yasa mohd ya riqa jin kansa kmr wani sabon ango.
Billy giro😊
[10:07PM, 5/2/2017] Billy giro😊: ```🔮BAZAN BARSHI BA🔮```
🔮🔮🔮
*page 93*
Bayan sun isa gidan ne mohd ya tafi da yaransa d'akin sa Ryynt kuwa taje d'akinta haka ma alawiyya.
Da shigar Ryynt d'aki ta soma cire kayan jikinta dmn shirin bacci.
Duk da cewa jikinta baya buqatar wani wanka amma haka ta fad'a Bathroom ta sake wani wanka ta fito tayi zaune tabi koina na jikinta duk ta shafa turarukka masu daddad'an qamshi ta d'anyi er simple make up ta shiga bacci snn ta tashi taje jikin wardrobe ta nemo farar rigar bacci wacce sae da ta feshe ta da turare snn ta saka,
rigar er fincika ce sosai iya cinya gashi komai na jikinta ana hangowa dan ita kanta ma sae da taji kunyar kanta a lokacin da tana kallon jikinta ta jikin mirror.
Ta jawo farar er samar rigar baccin da tsayinta iya guiwa zata saka kawae ta hango man jikin qofa cikin shirin sa na bacci yana zuba qamshi sae kallon ta yake yana qarosawa sannu a hankali har ya qaroso gurinta yana kallon yanda ta sadda kanta qasa taqi yarda su had'a ido.
Man da duk qamshin turarenta ya soma rikitashi yakai lallausan hannun sa a kasale ya d'ago fuskarta yana bin fuskarta zuwa surar jikinta da kallo cikin wani irin kallon sha'awa,
murya can ciki mae d'auke da kasala yace"my Ryynt yau ni kuma kike jin kunya"
Ryynt bata iya ce masa komai ba sae wani d'an murmushi tayi mae natsuwa da janhankali da yasa man yayi tsaye ya kafe ta da ido cikin wani yanayi da yake jin kansa na kasalar da ta qara saukar mae,ya kar6i er samar rigar da ke hannunta cike da kasala ya saka mata snn ya d'auke ta cak suka tafi d'akin shi.
D'akin ba haske sosai sae dim light da kuma wani daddad'an qamshi da ke fita a d'akin ga sanyin splt.
A hankali mohd ya sauke Ryynt tare da kai hannu ya cire mata er rigar sama ya yar,
ya kama d'ayar rigar itama yana cire ta sannu a hankali har ya cire ta gabad'aya sae bin jikinta yake da kallo kamar yau ne ya soma ganin sa snn ya lumshe idon sa a hankali ya janyota zuwa jikin sa had'e da kae hannu kan mammanta yana shafawa ya kalli yaransa dake kwance cikin d'an bed d'insu suna bacci snn ya maida dubansa gun Ryynt a natse murya can qasa yace"hope yarana sun sha sun qoshi dmn daren yau namune mu kad'ai bana son su tashi su takura mu"
Ryynt tayi murmushi tare da gyad'a masa kae.
Tana kallo ya rage kayan jikinsa snn ya d'auke ta cak yaje da ita kan bed ya kwantar had'e da zira harshen sa a cikin bakin ta lokaci mae tsawo snn ya zare sae shafa jikin ta yake yana kissing d'inta ta koina har ta soma maida masa martani suka shiga romancing d'in juna har suka je ga duniyar ma'aurata da gabad'aya man ya fita hayyacin sa sae sambatu yake yiwa Ryynt da yaji tamkar yau ne ya soma 6are ta a leda.
Washe gari da asuba mohd ne ya fara tashi sae kallon Ryynt yake da ke rungume a qirjin sa tana ta sharar bacci abinta sannu a hankali ya zare jikin sa daga nata ya tashi ya nufi bathroom yayi arwala ya fito.
Yaje yayi zaune kusa da ita yana shafa gefen fuskarta a nn ta shiga bud'e idanun ta a hankali har ta sauke su a nashi,
d'auke da d'an murmushi cikin jin kunya tayi qasa da idonta dan sae ta tuna komai da ya faru tsakanin su jiya.
Mohd dake kallon ta
yayi murmushi tare da kai lips d'insa a hankali kan goshinta ya d'aura mata kiss snn yace"asuba tayi tashi kiyi sallah kinji"
Ba musu ta tashi ya bita da kallo har ta shige bathroom snn ya tashi ya nufi masallaci.