Sashe 111
Bazan Barshi Ba Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Da dare guraren qarfe goma mohd ne cikin d'akin sa tsaye cikin shirin sa na bacci yana yiwa yaransa addu'a dake kwance cikin bed d'in su suna bacci,
Bayan ya ida masu addu'ar ne sae ga Ryynt ta shigo d'akin cikin shirinta na bacci itama, ta sami mohd still yana tsaye kan yaran sa sae kallon su yake yana shafa kansu a hnkli.
Ta qarasa gurin shi tare da rungumo sa ta baya mohd ya juyo yana kallonta kmr wani marar lafiya,
Ryynt dake kallon fuskar sa da kulawa tace"mk wae lafiya tun lokacinda muka fita a hanyar mu ta dawowa na ganka cikin wani yanayi,bamu ko dawo gida ba kaje damu asibiti sae gwaje gwaje kake mana dana tambaye ka lafiya kace min ba komai bayan da gani akwai abinda ke faruwa ka 6oye min ne kawae don gashi har yanzu akwai sauran damuwa a fuskar ka,plz dan Allah ka gaya min yaran mu ne ba lafiya ko kuma wani ne a cikin mu"
Mohd da tun lokacinda ta fara magana yake kallonta yaja hannun ta yaje da ita kan bed suka zauna a natse yace"my Ryynt kinsan fitar da mukayi a d'azun a gurin shan iska inda har mun gama abinda muke zamu tafi sae banga makullin motor ba na koma nema,na sami makullin zan bar gurin knn sae muryar malika naji suna magana ita da wani,ba wanda ya ganni a cikin su haka kuma banyi niyyar tsayi ba amma mgnr da naji sunayi ce tasa dole na tsaya ina sauraren su sbd na razana da jin mummunan abinda malika ke aikatawa a lokacinda muna tare har kafin ma mun kasance tare.
Nan mohd ya gayawa Ryynt kaf komai abinda yaji tsakanin malika da rasheed wanda shine dalilin da yasa kae tsaye ya tafi dasu asibiti dmn duba lafiyar su idan basa d'auke da wata cuta.
Ryynt dake kallon sa take idanunta suka ciko tap da qwallah a rud'e muryar ta na rawar kuka tace"innalillahi wa inna ilaihi raji'un Allah yasa bata laqa mana wata cutar ba"
A hankali Mohd ya janyota zuwa jikin sa ya rungume ta yana fad'in "Haqiqa Allah ya kare mu my ryynt dmn sakamakon gwajin da na mana ya nuna bama d'auke da kowace irin cuta don haka is ok kar kiyi kuka kinji.
A natse ta sauke ajiyar zuciya ta gyad'a masa kae tare da qara lafewa a qirjinsa tace"Allah ya shirye ta ya qara tsare mu"
Mohd yace"Amin"
Daga haka sukayi shiru basu sake cewa komai ba sae shafa bayan ta da yake,
sae can ya kira sunanta a hankali yaji bata amsa ba koda ya duba har tayi bacci nn ya kashe musu wutar d'akin ya musu addu'a snn ya kwanta rungume da ita a jikin sa.
Bayan kwana d'aya da faruwar haka guraren qarfe tara na dare man ne zaune a falo kan doguwar kujera yayinda Ryynt ke kwance kan qafafuwan sa tayi fillow dasu sae wasa yake da gashin kanta suna firar su cike da nishad'i.
A cikin firar su ne man ke tambayar Ryynt me take son ta karanta tace mishi medicine idan na kammala sae mu riqa zuwa aiki tare da kae amma dai tukun gaya min nawa kake biya ma'aikatan ka?
Yace"um to tunda kece zan riqa baki 5k a wata"
Ta kalle sa a shagwa6e d'auke da dariya a fuskar ta tace"wlh da banyi ba"
Cikin dariya yace"nine fa my Ryynt tace"to ae nima nice"
Yaja hancinta yace"kin ganki son kud'in ki yayi wa"
Tace"ba wani nn ae da gaskiyata"
Few months later
Tuni Ryynt ta rubutu jarrabawa har ta fara karatun ta yayinda mohd ya cika mata alqawarin bata babbar kyautar da yace sae ta fara karatu zae bata wato mota ya saya mata Accord V6 sabuwa fil wanda tuni ya koya mata don itama ke kai kanta school.
Yaransu kuwa tuni sun qara wayo abin su don har sun fara rarrafe suna koyon tsayi and still suna nn 6ul 6ul sae qara shawa suke gasu da yawan dariya kuma sam basa da qiyuwa duk wanda ya miqa musu hannu zuwa suke d'auke da dariya a fuskar su koda kuwa basu san wanda zae d'auke su ba.
Idan Ryynt zata tafi school a hannun en renon su take barin su amma mostly gidan inna Mohd ke kaisu sae idan ta dawo snn ake d'auko su ,kuma duk mohd zae je family house dasu yake zuwa.
6angaren malika kuwa damuwa da dana sani yasa ta rame sosai gabad'aya ta fita kamannin ta duk kyaun da take kuri dashi ya tafi shiyasa har yanzu ba wani wanda ya fito da sunan zae aure ta gashi kullum sae fama da buqatuwa take dmn tayi neman magani har ta gaji amma abu ya faskara shiyasa kullum sae qara yin nadama take don wani lokacin ma zama take tayi ta kuka.
Bayan lokaci ya qara tafiya ne ta samu wani abokin mahaifinta ya aureta,abubuwa suka fara sauqaqa mata ta fara murjewa tana maida jikinta sbd ba kad'an ba akwai daula a gidan da kwanciyar hankali sbd ita kad'ai ce a gidan ba gida d'aya suke da uwargidan sa ba,
sae dai basu fi shekara d'aya cikin ta biyu ba ya saketa sbd ba don komai ya aureta ba sae don samun haifuwa ita kuwa da zarar ta sami ciki yana kae wata uku sae ya zube baya tsayi kuma duk cikin zae zube wahala take sha sosai kmr bazata rayu ba shiyasa likitawa suka cire mata mahaifar gabad'aya sbd a binciken da sukayi sun gano wani abortion pills tasha mai qarfi da ya 6ata mata mahaifa da sam ciki ba zae ta6a iya rayuwa a cikin mahaifar ta ba sae dae ma yayi yunqurin tafiya da rayuwar ta.
Tun daga lokacin nadama da quncin rayuwa suka sake dawowa malika ta soma ganin fa'iza ta cuceta dan bata ta6a shan abortion pills ba sae a dalilin shawarar da ta bata na sharrin da ta qullawa Ryynt,gashi yanxu tana gani tuni fa'iza ta haifi d'anta har ma tana d'auke da wani cikin amma ita gashi kwata kwata ma ta rasa mahaifar.
Da haka wasu shekarun suka sake tafiya inda da dama abubuwa sun faru dmn Ryynt har ta kammala karatun ta ta fara aiki asibitin man da kullum tare suke zuwa kuma tare suke dawowa.
Yaran su kuwa tuni sun fara zuwa school.
Haka ma Saliha,da Sarah har ma da Ameera tuni sunyi aure har ma kowannen ya haifu.
Ranar wata assabar da dare man ne da Ryynt tsaye a gaban mirror yana rungume da ita sae kallon fuskokin su yake kan irin hasken da yaga Ryynt tayi da kad'an ya rage ta kaishi.
Nan ya kai hannun sa kan cikinta yana shafawa,bakin sa saitin kunen ta yace"gaya min meye sirrin wnn haske haka kodai akwai babyna a tare dake shine baki gaya min ba kike 6oye min"
Ryynt ta bud'e ido tace"Rufan asiri dan Allah ae su Ammar sun ishe mu"
Yace"uhm kema dae da wasa kike ae haifuwa yanzun kika soma ba dai da kika kammala karatun ki ba"
Maqale kafad'a tayi tace"um um ba yanzu ba sae na qara hutawa tukun"
Yace"kae my Ryynt duk shekarun da kika kwashe kina hutawa"
Tace"wane hutun ina karatu dae samun baby kuma sae na saba da aiki tukun"
Mohd dake kallonta yace"hm my Ryynt knn babyna kam kin riga da kin samu don wnn hasken kema kinsan na babyna ne"
Tace"ba wani nn dama inada haske na dan wlh ba za'a kirani baqa ba"
Nan ya d'aura hannun sa kan qirjinta yace"to naji shi wnn qirjin da ya qara cikowa fa ko kuma shima ba daga babyna bane"
Da wasa ta harare sa tare da ture hannun sa tace"ni babynka bai qara min komai ba don kasan ko bayan na yaye su Ammar aka kalli qirjina ba za'a ta6a cewa na shayar ba suna nn daram tsaye abinsu a cike ko wata budurwa albarka ehe"
Ta qarashe mgnr ne d'auke da dariya zata bar gurin sbd mohd da ya kama towel d'inta yana son cirewa wae sae ya nuna mata cikar da babynsa ya qarawa qirjinta"
Bata barshi ba ta kama towel din ta riqe gam sae zille mae take tana dariya har suka je kan bed ya samu da qyar ya cire towel d'in daga nn wasar ta canza salo zuwa wasannin su na ma'aurata.....
Malika kuwa duk shekarun nn da aka kwashe bata samu ta sake wani auren ba sae can da qyar ta samu wani dattijo ya aure ta matan sa uku itace ta hud'u kuma a gida d'aya suke zaune shiyasa sam bata jin dad'in rayuwar gidan tana zaman haquri ne kawai ga masifar matan sa da gorin haifuwa da take sha sosai a gurin su da kullum idan tana zaune shiru sae tayi ta kuka don sosai wani irin son haifuwa ya shigo ranta.
Qarin abin ma sun maida ta kamar wata er aiki da duk wani cefanen gidan ita ke zuwa tayi duk da akwai masu aiki a gidan dmn gidan ba talauci amma kwanciyar hankali da jin dad'i sun gagareta.
Bayan ya ida masu addu'ar ne sae ga Ryynt ta shigo d'akin cikin shirinta na bacci itama, ta sami mohd still yana tsaye kan yaran sa sae kallon su yake yana shafa kansu a hnkli.
Ta qarasa gurin shi tare da rungumo sa ta baya mohd ya juyo yana kallonta kmr wani marar lafiya,
Ryynt dake kallon fuskar sa da kulawa tace"mk wae lafiya tun lokacinda muka fita a hanyar mu ta dawowa na ganka cikin wani yanayi,bamu ko dawo gida ba kaje damu asibiti sae gwaje gwaje kake mana dana tambaye ka lafiya kace min ba komai bayan da gani akwai abinda ke faruwa ka 6oye min ne kawae don gashi har yanzu akwai sauran damuwa a fuskar ka,plz dan Allah ka gaya min yaran mu ne ba lafiya ko kuma wani ne a cikin mu"
Mohd da tun lokacinda ta fara magana yake kallonta yaja hannun ta yaje da ita kan bed suka zauna a natse yace"my Ryynt kinsan fitar da mukayi a d'azun a gurin shan iska inda har mun gama abinda muke zamu tafi sae banga makullin motor ba na koma nema,na sami makullin zan bar gurin knn sae muryar malika naji suna magana ita da wani,ba wanda ya ganni a cikin su haka kuma banyi niyyar tsayi ba amma mgnr da naji sunayi ce tasa dole na tsaya ina sauraren su sbd na razana da jin mummunan abinda malika ke aikatawa a lokacinda muna tare har kafin ma mun kasance tare.
Nan mohd ya gayawa Ryynt kaf komai abinda yaji tsakanin malika da rasheed wanda shine dalilin da yasa kae tsaye ya tafi dasu asibiti dmn duba lafiyar su idan basa d'auke da wata cuta.
Ryynt dake kallon sa take idanunta suka ciko tap da qwallah a rud'e muryar ta na rawar kuka tace"innalillahi wa inna ilaihi raji'un Allah yasa bata laqa mana wata cutar ba"
A hankali Mohd ya janyota zuwa jikin sa ya rungume ta yana fad'in "Haqiqa Allah ya kare mu my ryynt dmn sakamakon gwajin da na mana ya nuna bama d'auke da kowace irin cuta don haka is ok kar kiyi kuka kinji.
A natse ta sauke ajiyar zuciya ta gyad'a masa kae tare da qara lafewa a qirjinsa tace"Allah ya shirye ta ya qara tsare mu"
Mohd yace"Amin"
Daga haka sukayi shiru basu sake cewa komai ba sae shafa bayan ta da yake,
sae can ya kira sunanta a hankali yaji bata amsa ba koda ya duba har tayi bacci nn ya kashe musu wutar d'akin ya musu addu'a snn ya kwanta rungume da ita a jikin sa.
Bayan kwana d'aya da faruwar haka guraren qarfe tara na dare man ne zaune a falo kan doguwar kujera yayinda Ryynt ke kwance kan qafafuwan sa tayi fillow dasu sae wasa yake da gashin kanta suna firar su cike da nishad'i.
A cikin firar su ne man ke tambayar Ryynt me take son ta karanta tace mishi medicine idan na kammala sae mu riqa zuwa aiki tare da kae amma dai tukun gaya min nawa kake biya ma'aikatan ka?
Yace"um to tunda kece zan riqa baki 5k a wata"
Ta kalle sa a shagwa6e d'auke da dariya a fuskar ta tace"wlh da banyi ba"
Cikin dariya yace"nine fa my Ryynt tace"to ae nima nice"
Yaja hancinta yace"kin ganki son kud'in ki yayi wa"
Tace"ba wani nn ae da gaskiyata"
Few months later
Tuni Ryynt ta rubutu jarrabawa har ta fara karatun ta yayinda mohd ya cika mata alqawarin bata babbar kyautar da yace sae ta fara karatu zae bata wato mota ya saya mata Accord V6 sabuwa fil wanda tuni ya koya mata don itama ke kai kanta school.
Yaransu kuwa tuni sun qara wayo abin su don har sun fara rarrafe suna koyon tsayi and still suna nn 6ul 6ul sae qara shawa suke gasu da yawan dariya kuma sam basa da qiyuwa duk wanda ya miqa musu hannu zuwa suke d'auke da dariya a fuskar su koda kuwa basu san wanda zae d'auke su ba.
Idan Ryynt zata tafi school a hannun en renon su take barin su amma mostly gidan inna Mohd ke kaisu sae idan ta dawo snn ake d'auko su ,kuma duk mohd zae je family house dasu yake zuwa.
6angaren malika kuwa damuwa da dana sani yasa ta rame sosai gabad'aya ta fita kamannin ta duk kyaun da take kuri dashi ya tafi shiyasa har yanzu ba wani wanda ya fito da sunan zae aure ta gashi kullum sae fama da buqatuwa take dmn tayi neman magani har ta gaji amma abu ya faskara shiyasa kullum sae qara yin nadama take don wani lokacin ma zama take tayi ta kuka.
Bayan lokaci ya qara tafiya ne ta samu wani abokin mahaifinta ya aureta,abubuwa suka fara sauqaqa mata ta fara murjewa tana maida jikinta sbd ba kad'an ba akwai daula a gidan da kwanciyar hankali sbd ita kad'ai ce a gidan ba gida d'aya suke da uwargidan sa ba,
sae dai basu fi shekara d'aya cikin ta biyu ba ya saketa sbd ba don komai ya aureta ba sae don samun haifuwa ita kuwa da zarar ta sami ciki yana kae wata uku sae ya zube baya tsayi kuma duk cikin zae zube wahala take sha sosai kmr bazata rayu ba shiyasa likitawa suka cire mata mahaifar gabad'aya sbd a binciken da sukayi sun gano wani abortion pills tasha mai qarfi da ya 6ata mata mahaifa da sam ciki ba zae ta6a iya rayuwa a cikin mahaifar ta ba sae dae ma yayi yunqurin tafiya da rayuwar ta.
Tun daga lokacin nadama da quncin rayuwa suka sake dawowa malika ta soma ganin fa'iza ta cuceta dan bata ta6a shan abortion pills ba sae a dalilin shawarar da ta bata na sharrin da ta qullawa Ryynt,gashi yanxu tana gani tuni fa'iza ta haifi d'anta har ma tana d'auke da wani cikin amma ita gashi kwata kwata ma ta rasa mahaifar.
Da haka wasu shekarun suka sake tafiya inda da dama abubuwa sun faru dmn Ryynt har ta kammala karatun ta ta fara aiki asibitin man da kullum tare suke zuwa kuma tare suke dawowa.
Yaran su kuwa tuni sun fara zuwa school.
Haka ma Saliha,da Sarah har ma da Ameera tuni sunyi aure har ma kowannen ya haifu.
Ranar wata assabar da dare man ne da Ryynt tsaye a gaban mirror yana rungume da ita sae kallon fuskokin su yake kan irin hasken da yaga Ryynt tayi da kad'an ya rage ta kaishi.
Nan ya kai hannun sa kan cikinta yana shafawa,bakin sa saitin kunen ta yace"gaya min meye sirrin wnn haske haka kodai akwai babyna a tare dake shine baki gaya min ba kike 6oye min"
Ryynt ta bud'e ido tace"Rufan asiri dan Allah ae su Ammar sun ishe mu"
Yace"uhm kema dae da wasa kike ae haifuwa yanzun kika soma ba dai da kika kammala karatun ki ba"
Maqale kafad'a tayi tace"um um ba yanzu ba sae na qara hutawa tukun"
Yace"kae my Ryynt duk shekarun da kika kwashe kina hutawa"
Tace"wane hutun ina karatu dae samun baby kuma sae na saba da aiki tukun"
Mohd dake kallonta yace"hm my Ryynt knn babyna kam kin riga da kin samu don wnn hasken kema kinsan na babyna ne"
Tace"ba wani nn dama inada haske na dan wlh ba za'a kirani baqa ba"
Nan ya d'aura hannun sa kan qirjinta yace"to naji shi wnn qirjin da ya qara cikowa fa ko kuma shima ba daga babyna bane"
Da wasa ta harare sa tare da ture hannun sa tace"ni babynka bai qara min komai ba don kasan ko bayan na yaye su Ammar aka kalli qirjina ba za'a ta6a cewa na shayar ba suna nn daram tsaye abinsu a cike ko wata budurwa albarka ehe"
Ta qarashe mgnr ne d'auke da dariya zata bar gurin sbd mohd da ya kama towel d'inta yana son cirewa wae sae ya nuna mata cikar da babynsa ya qarawa qirjinta"
Bata barshi ba ta kama towel din ta riqe gam sae zille mae take tana dariya har suka je kan bed ya samu da qyar ya cire towel d'in daga nn wasar ta canza salo zuwa wasannin su na ma'aurata.....
Malika kuwa duk shekarun nn da aka kwashe bata samu ta sake wani auren ba sae can da qyar ta samu wani dattijo ya aure ta matan sa uku itace ta hud'u kuma a gida d'aya suke zaune shiyasa sam bata jin dad'in rayuwar gidan tana zaman haquri ne kawai ga masifar matan sa da gorin haifuwa da take sha sosai a gurin su da kullum idan tana zaune shiru sae tayi ta kuka don sosai wani irin son haifuwa ya shigo ranta.
Qarin abin ma sun maida ta kamar wata er aiki da duk wani cefanen gidan ita ke zuwa tayi duk da akwai masu aiki a gidan dmn gidan ba talauci amma kwanciyar hankali da jin dad'i sun gagareta.