Sashe 71
Bazan Barshi Ba Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
6angaren su Ryynt kuwa suma duk sunji labarin tafiyar Aamil dan tun da asuba wani yayi wa inna sallama ya bata takarda a cewar Aamil ne ya bada a bawa Ryynt wanda koda Ryynt ta gama karanta wasiqar sae qwalla ta sami kanta dashi dan itama kalamai ne sosai na ban haquri masu karya zuciya da suka sa ta rage jin tsanar sa sae ma tausayin sa da ta soma ji kan irin hukuncin da yaje yiwa kansa a inda ya tafi ba tare da ya snr da kowa inda yaje d'in ba.
Malika kuwa bazan ce taji labarin ba don tayi tafiya zuwa dubai ita da mahaifiyar ta.
Washe garin rnr da dare mohd ne tafe cikin mota zai tafi family house gun Abba cike da fargaba yayinda yake ta fmn addu'a a ransa na Allah yasa Abba ya amince ya barshi ya maida Ryynt don tun rnr fargaba bata bar yaje ba duk da cewa yanzu kmr kar abubuwan nn su faru yaga Abba ya d'an fara sake mai.
Zaune ya sami Abba a falo shi kad'ai yana sauraren labarai ya sami guri a qasa ya zauna inda cikin ladabi ya gaida shi ,Abba ya amsa ba yabo ba fallasa.
Mohd yayi shiru ya kasa cewa komai sae kansa da ya sadda qasa.
Abba dake kallon sa yace"ya akayi ne?
Cikin inda inda Mohd yace"Abba dama nazo baka haquri ne akan dan Allah kayi haquri ka barni na maida Ryynt wlh bana da nufin sake cutar da ita"
Abba da still kallon sa yake ya numfasa snn yace"mohd sanin kanka ne Ryynt bata son komawa gidan ka kuma ni baxan ta6a tursasa ta akan abinda bata so ba don haka sae ka tashi ka bani guri"
Cikin marairaicewa mohd yace"Dan Allah Abba kayi haquri kasa bakin ka inshaa Allah zata yarda ta koma"
Abba yace"Da zaka saketa kayi shawara da ni ne da har kake tunanin xan saka bakina akan ta koma,to bari kaji ni bazan yi wnn ba dmn Ryynt ba jakar gidan ku bace da zaka daka ka kuma d'aura mata sharri had'i da saki ka kuma yi tunanin zan saka bakina akan ta koma gidan ka sam ba zai ta6a yiyuwa ba .
A nn mohd yayi shiru cikin damuwa sosai sae can yace"Abba dan Allah kayi haquri wlh inshaa Allah hkn baxai sake faruwa ba nayi alqawari.
Abba ya girgiza kansa yace"kaga tashi ka bani guri kuma kar na sake ganin qafar ka a nn gidan da sunan wnn mgnr"
A nn fa idanun mohd suka kad'a sukayi jajur ya kasa tashi ya kuma kasa cewa komai.
Abba ya tashi zai bar gurin mohd ya kalle sa inda cikin murya mai d'auke da tsananin damuwa yace" Abba dan Allah kayi haquri ka bani dama ta qarshe "
Abba ya tsaya ya kalle sa snn yace"naji kaje ka sameta kuyi magana idan ta amince to idan kuma bata amince ba wlh wnn kai ka sani"
Cikin jin dad'i sosai mohd ya d'ago yana kallon Abba ya masa godiya snn ya tashi da hanzarin sa ya fita.
Abba kuwa koda ya juya sae umma ya gani tsaye gun staircase wacce tun lokacinda mohd ya shigo take tsaye a gurin tana jin duk abinda suke fad'a.
Ta kalli Abba fuskar ta ba yabo ba fallasa sae dae kuma bata ce komai ba har ya ra6a ta gefen ta ya wucewar sa xuwa d'aki ita ma dae hkn ta koma d'aki abinta.
Mohd kuwa da fitar sa kai tsaye gidan inna ya nufa ya sami falon ba kowa ya qarasa d'akin inna had'e da sallama,ya sami inna na shaf'i da wuturi,
ya nemi guri kan sofa ya zauna yana mai kallon Ryynt dake kwance kan gado sae sharar bacci take abinta.
Bayan inna ta idar da salla ne suka gaisa snn mohd ya gaya mata yanda sukayi da Abba.
Inna tace"shike nn ai sae ka tuntu6i Ryynh d'in kaji sae dai kuma yanzu kaga bacci take"
Yace"haka ne sae gobe da safe idan na dawo"
Inna tace"da safe fa kasan makaranta take zuwa"
Yace"wae basuyi hutu bane har yanzu?
Inna tace"ai gobe ne hutun nasu don sun gama jarrbawa tun ba yau ba.
Yace"shike nn Allah taimaka inna tace"Amin"shi kuma ya tashi ya fita had'e da yi mata sae da safe"
Inna ta bisa da ido har ya fita snn ta kalli Ryynt dake kwance tana bacci ta kauda idonta takai dubanta gun ledar da Mohd ya ajiye mata da zai fita koda ta duba daqwalen kaji ne guda biyu gasasshi da hollandia yogurt wanda ya siye su ne kan hanya da zai zo.
Washe gari cikin farin ciki Ryynt da ta dawo daga school tana shigowa falo ta fad'a jikin inna tare da nuna mata result d'inta da tazo ta d'aya.
Washe da baki Inna ta kar6i result d'in tana ta murna tana sa albarka.
Mohd da shigowar sa knn ya kar6i result d'in yana kallo d'auke da murmushi a fuskar sa ya kalli Ryynh yace"sosai kinyi qoqari Allah qara miki basira"
Inna tace"Amin yayinda Ryynt ke gaida Nasir da kusan tare suka shigo shida mohd wanda shima ya kar6i result d'in cikin murna yace"MashaAllah kinyi qoqari sosai gaskiya Allah yasa ki d'ore da hakan"tace amin tare da sadda kanta qasa tana wasa da en yatsunta yayinda man keta kallonta sae son yake su had'a ido amma ita bata ma kallon gefen sa,
yana kallo ta ficewar ta d'aki shi kuma yayiwa inna sallama ya fita wanda dama akan ta kad'ai ya shigo gidan yaga idan ta dawo sbd yaje school d'in su d'aukart bai same ta ba.
Bayan awa d'aya da faruwar haka ne Ryynt ce ta fito daga kitchen ta wanko agwalimarta cikin bowl sae ga saliha ta shigo gidan ihun murna Ryynt ta saki tare da ajiye bowl d'in agwalimar ta a qasa taje da gudu ta fad'a jikin saliha suka rungume juna suna masu murnar ganin juna ,
Ryynt ta d'ago cike da mamaki tana kallon saliha don bata ji a bakin kowa cewa sun dawo ba.
Tace"yaushe kuka dawo ne saliha?
Saliha tace"yau muka dawo inna bata snr dake ba, dan har kiranta nayi nace ina nn shigowa"
Ryynt ta girgiza kanta tace"um um inaga ta manta,ya baki zo min da mami ba?
Wlh mami fita sukayi ita da Ameera.
Ryynt tace"ya umma to"
Saliha tace"umma tana qalau ta ma ce a gaida ke"
Ta fad'i hkne yayinda suka shiga d'akin inna wacce tana ganin saliha ta washe baki tana mata oyoyo,inda cikin sakin fuska sosai
saliha ta shiga gaidata.
Sun d'an jima a d'akin kafin suke fitowa suka je d'akin Ryynt sukayi zaune sae firar bayan rabuwa suke yayinda saliha keta kallon Ryynt da taga ta canza mata ftr ta tayi haske da laushi had'e da er qibar da ta qara mata kyau.
Haka ma sae kallon d'akin take ganin komai na Ryynt a cikin d'akin don bata san cewa Ryynt ta dawo gidan inna ba duk a tunanin ta yini taxo yi.
Bata dae ce komai ba suka ci gaba da firar su suna shan agwalima .
Suna cikin hkne suka jiyo sallamar mohd saliha ta amsa sallamar had'e da gaida shi snn ta fita ta basu guri.
Mohd ya qarasa daga cikin d'akin ya zauna kan bed yana mai kallon Rynt.
Billy Giro 😊
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: 🔮```BAZAN BARSHI BA!```🔮
_Inaga gaskiya kuyi haquri naci gaba da muku posting d'in daren nn sbd gsky da rana banida enuf time d'inda zan kammala typing har na samu na muku posting,dan haka daga yau inshaa Allah zamu koma er gidan jiya_
Malika kuwa bazan ce taji labarin ba don tayi tafiya zuwa dubai ita da mahaifiyar ta.
Washe garin rnr da dare mohd ne tafe cikin mota zai tafi family house gun Abba cike da fargaba yayinda yake ta fmn addu'a a ransa na Allah yasa Abba ya amince ya barshi ya maida Ryynt don tun rnr fargaba bata bar yaje ba duk da cewa yanzu kmr kar abubuwan nn su faru yaga Abba ya d'an fara sake mai.
Zaune ya sami Abba a falo shi kad'ai yana sauraren labarai ya sami guri a qasa ya zauna inda cikin ladabi ya gaida shi ,Abba ya amsa ba yabo ba fallasa.
Mohd yayi shiru ya kasa cewa komai sae kansa da ya sadda qasa.
Abba dake kallon sa yace"ya akayi ne?
Cikin inda inda Mohd yace"Abba dama nazo baka haquri ne akan dan Allah kayi haquri ka barni na maida Ryynt wlh bana da nufin sake cutar da ita"
Abba da still kallon sa yake ya numfasa snn yace"mohd sanin kanka ne Ryynt bata son komawa gidan ka kuma ni baxan ta6a tursasa ta akan abinda bata so ba don haka sae ka tashi ka bani guri"
Cikin marairaicewa mohd yace"Dan Allah Abba kayi haquri kasa bakin ka inshaa Allah zata yarda ta koma"
Abba yace"Da zaka saketa kayi shawara da ni ne da har kake tunanin xan saka bakina akan ta koma,to bari kaji ni bazan yi wnn ba dmn Ryynt ba jakar gidan ku bace da zaka daka ka kuma d'aura mata sharri had'i da saki ka kuma yi tunanin zan saka bakina akan ta koma gidan ka sam ba zai ta6a yiyuwa ba .
A nn mohd yayi shiru cikin damuwa sosai sae can yace"Abba dan Allah kayi haquri wlh inshaa Allah hkn baxai sake faruwa ba nayi alqawari.
Abba ya girgiza kansa yace"kaga tashi ka bani guri kuma kar na sake ganin qafar ka a nn gidan da sunan wnn mgnr"
A nn fa idanun mohd suka kad'a sukayi jajur ya kasa tashi ya kuma kasa cewa komai.
Abba ya tashi zai bar gurin mohd ya kalle sa inda cikin murya mai d'auke da tsananin damuwa yace" Abba dan Allah kayi haquri ka bani dama ta qarshe "
Abba ya tsaya ya kalle sa snn yace"naji kaje ka sameta kuyi magana idan ta amince to idan kuma bata amince ba wlh wnn kai ka sani"
Cikin jin dad'i sosai mohd ya d'ago yana kallon Abba ya masa godiya snn ya tashi da hanzarin sa ya fita.
Abba kuwa koda ya juya sae umma ya gani tsaye gun staircase wacce tun lokacinda mohd ya shigo take tsaye a gurin tana jin duk abinda suke fad'a.
Ta kalli Abba fuskar ta ba yabo ba fallasa sae dae kuma bata ce komai ba har ya ra6a ta gefen ta ya wucewar sa xuwa d'aki ita ma dae hkn ta koma d'aki abinta.
Mohd kuwa da fitar sa kai tsaye gidan inna ya nufa ya sami falon ba kowa ya qarasa d'akin inna had'e da sallama,ya sami inna na shaf'i da wuturi,
ya nemi guri kan sofa ya zauna yana mai kallon Ryynt dake kwance kan gado sae sharar bacci take abinta.
Bayan inna ta idar da salla ne suka gaisa snn mohd ya gaya mata yanda sukayi da Abba.
Inna tace"shike nn ai sae ka tuntu6i Ryynh d'in kaji sae dai kuma yanzu kaga bacci take"
Yace"haka ne sae gobe da safe idan na dawo"
Inna tace"da safe fa kasan makaranta take zuwa"
Yace"wae basuyi hutu bane har yanzu?
Inna tace"ai gobe ne hutun nasu don sun gama jarrbawa tun ba yau ba.
Yace"shike nn Allah taimaka inna tace"Amin"shi kuma ya tashi ya fita had'e da yi mata sae da safe"
Inna ta bisa da ido har ya fita snn ta kalli Ryynt dake kwance tana bacci ta kauda idonta takai dubanta gun ledar da Mohd ya ajiye mata da zai fita koda ta duba daqwalen kaji ne guda biyu gasasshi da hollandia yogurt wanda ya siye su ne kan hanya da zai zo.
Washe gari cikin farin ciki Ryynt da ta dawo daga school tana shigowa falo ta fad'a jikin inna tare da nuna mata result d'inta da tazo ta d'aya.
Washe da baki Inna ta kar6i result d'in tana ta murna tana sa albarka.
Mohd da shigowar sa knn ya kar6i result d'in yana kallo d'auke da murmushi a fuskar sa ya kalli Ryynh yace"sosai kinyi qoqari Allah qara miki basira"
Inna tace"Amin yayinda Ryynt ke gaida Nasir da kusan tare suka shigo shida mohd wanda shima ya kar6i result d'in cikin murna yace"MashaAllah kinyi qoqari sosai gaskiya Allah yasa ki d'ore da hakan"tace amin tare da sadda kanta qasa tana wasa da en yatsunta yayinda man keta kallonta sae son yake su had'a ido amma ita bata ma kallon gefen sa,
yana kallo ta ficewar ta d'aki shi kuma yayiwa inna sallama ya fita wanda dama akan ta kad'ai ya shigo gidan yaga idan ta dawo sbd yaje school d'in su d'aukart bai same ta ba.
Bayan awa d'aya da faruwar haka ne Ryynt ce ta fito daga kitchen ta wanko agwalimarta cikin bowl sae ga saliha ta shigo gidan ihun murna Ryynt ta saki tare da ajiye bowl d'in agwalimar ta a qasa taje da gudu ta fad'a jikin saliha suka rungume juna suna masu murnar ganin juna ,
Ryynt ta d'ago cike da mamaki tana kallon saliha don bata ji a bakin kowa cewa sun dawo ba.
Tace"yaushe kuka dawo ne saliha?
Saliha tace"yau muka dawo inna bata snr dake ba, dan har kiranta nayi nace ina nn shigowa"
Ryynt ta girgiza kanta tace"um um inaga ta manta,ya baki zo min da mami ba?
Wlh mami fita sukayi ita da Ameera.
Ryynt tace"ya umma to"
Saliha tace"umma tana qalau ta ma ce a gaida ke"
Ta fad'i hkne yayinda suka shiga d'akin inna wacce tana ganin saliha ta washe baki tana mata oyoyo,inda cikin sakin fuska sosai
saliha ta shiga gaidata.
Sun d'an jima a d'akin kafin suke fitowa suka je d'akin Ryynt sukayi zaune sae firar bayan rabuwa suke yayinda saliha keta kallon Ryynt da taga ta canza mata ftr ta tayi haske da laushi had'e da er qibar da ta qara mata kyau.
Haka ma sae kallon d'akin take ganin komai na Ryynt a cikin d'akin don bata san cewa Ryynt ta dawo gidan inna ba duk a tunanin ta yini taxo yi.
Bata dae ce komai ba suka ci gaba da firar su suna shan agwalima .
Suna cikin hkne suka jiyo sallamar mohd saliha ta amsa sallamar had'e da gaida shi snn ta fita ta basu guri.
Mohd ya qarasa daga cikin d'akin ya zauna kan bed yana mai kallon Rynt.
Billy Giro 😊
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: 🔮```BAZAN BARSHI BA!```🔮
_Inaga gaskiya kuyi haquri naci gaba da muku posting d'in daren nn sbd gsky da rana banida enuf time d'inda zan kammala typing har na samu na muku posting,dan haka daga yau inshaa Allah zamu koma er gidan jiya_