Sashe 25
Bazan Barshi Ba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yana nn kwance a d'aki ta shigo cikin shiri na qananan kaya amma ta d'aura after dress akai sae zuba qamshi take kallon ta yake har ta qaraso inda yake kwance kan sofa ,ta duqa gab dashi d'auke da murmushi a fuskarta takai bakinta kan nashi ta had'e,inda cikin minti 1 ta zare bakinta
tana mai fad'in"ur food is ready sae kaje kaci then ni zan tafi "yayi murmushi yace"ok ki gaida su mama"tace"zasuji" snn ta fita.
Shi kuma mohd ya fito ya nufi gun dining ya zauna har zai fara cin abinci sae kuma ya tashi ya nufi d'akin Rynt,
Kai tsaye Rynt ta ganshi amma hkn bai hana tayi saurin 6oye littafanta na islamiya ba da ta ftr tana d'an dubawa,snn ta kalle shi kmr marar gsky ga hannyenta takai baya tana qara 6oye littafan a bayanta.
shaye da toka yace"lafiyar ki? tayi saurin cewa"lafiya ba komai"
ya qara shan mur snn yace"da bama nn a ina kuke samun abinda kuke ci keda mami? Tace"ina dafa mana ne kullum"
to ina mami take ne yanzu?tana gida har yanzu bata dawo ba"yace"shike nn amma ki sani daga yau kar na qara ganin kucakar qafar ki a kitchen"ta gyad'a masa kai kawai shi kuma ya fita
sae kawai ya had'u da mami ta wani maqalqaleshi tana mai murnar ganin shi.
Washe gari da qarfe biyu Rynt tayi shirin ta tsaf na islamiyya ta fito cike da tunanin yanda zata kaya da mohd idan ya ganta.
koda ta fito gate d'in gidan sae ko tayi kici6is dashi zai kunna hancin motar sa a cikin gidan.
Yana ganin ta ya fasa shiga gidan sae ma tsaida motar sa da yayi ya fito,a lokacin Rynt jin tayi kmr ta kwasa aguje kafin ya qaraso gareta amma hkn ta dake tayi tsayinta har ya qaraso gab da ita har ma tana jiyo qamshin turaren shi.
Billy giro😊
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
[2:48PM, 5/2/2017] Billy giro😊: [1/18/2017]
🔮```BAZAN BARSHI BA!```🔮
🔮🔮🔮
_*page*_ *```30```*
Taja baya da sauri tana fad'in"dan Allah kayi haquri ka barni na ci gaba da zuwa islamiyyar nn"
tsaki yaja yace"kinga ba wnn ba abinda nake son sani shine kin gyara min d'akina ko kuwa?
wane d'akin kuma,what!bangane wane d'akin ba kina nufin mami bata gaya miki saqona ba tun da safe? tace"bata gaya min ba"yace"to ai yanzu na gaya miki sae kije ki gyra min"badai yanzu ba kam don ni islamiyya zan tafi,yanzu kuwa er rainin wayo idan ba haka ba daga yau ma kin daina zuwa islamiyyar gabad'aya!
Kmr zatayi kuka ta yaye niqabinta tana kallon shi tace"kayi haquri wlh in na dawo zan gyra maka,ke kina hauka ne da Allah koma daga ciki kije ki gyara min d'aki bana son wani shirme,tace"bafa wani jimawa mukeyi ba da qarfe hud'u muke tashi"ok so kike na zauna har qarfe hud'u banje d'aki ba,ko kuma so kike na shiga d'akin da datti.
Kayi hqr kaje d'akin mtrka har in na dawo" kallonta kawai yayi ba tare da yace mata komai ba ya shigewar sa mota"
Rynt ta sauke niqabinta ta kama hnyr islamiyya dmn abinda ta fhmta da kallon da ya mata yana nufin ta tafi.
Mohd kuwa yana shiga gidan ya parker motarsa ya nufi cikin gidan bai zarce koina ba sae d'akin malika ya samu ummarta tazo.
Sae bayan sun gama gaisawa snn ya fito yaje falon downstairs ya zauna zaman jiran dawowar Rynt nn ne ya ciro laptop d'insa yana wani aiki sae ga kuku ya kawo mai abinci yace"no bana buqatar abinci yau fruits kawai nake buqata kuma sae idan nayi wanka tukun,
"ok sir"cewar kuku snn ya kwashi abincin ya mayar.
Koda Rynt ta dawo ta same shi still zaune a falo sae aikin gaban sa yake,tayi kmr ma bata ganshi ba tasa kai zata wuce yace"ke zo nn"
ba musu taje"
yace"Kin raina ni ko? Tace"me kuma nayi"yace"kin sani zaman jiranki kuma shine kika shigo kmr ma baki ganni ba har kike qoqarin ficewa sbd tsabar raini ko,tace"to......shiii! bana son jin komai,je kawai ki gyara min d'akina ,kuma ki tabbatar kin fara da bathroom,tace"to idan nayi sallah zanje"ta fad'i hakane tare da Kama hnya zata wuce d'akinta, ya daka mata tsawa yace"wlh kafin na dawo masallaci na same ki a d'aki na na gaya miki"daga haka ya tafi zuwa masallaci ita kuma ta tafi d'akinta.
Tana gama sallah ta nufi d'akin shi ta fara wanke bathroom kmr yanda ya buqata don tasan meye bathroom sbd tanaji a bakin mami.
Ta fito snn ta fara gyra mishi bedroom ya shigo d'akin shaye da toka yace"kin wanke bathroom d'in ?tace"eh"yace"oya fita nn da minti d'aya sae ki dawo"ba musu ta fita shi kuma ya cire kayan jikin shi ya sanya white bathrobe ya nufi bayi.
Koda ya fito daga wanka ya samu har ta gyra koina tsaf har ma tana batun fita yace"ke dawo ciro min kayan da zan sa"da sauri ta kalle shi sbd jin zancen sa wani iri ta dae basar tace "a ina kenan?bai yi mata magana ba sae nuna mata wardrobe da yayi ,ta nufi wardrobe d'in cike da tunanin ta ina zata bud'e don bata san kanta ba asali ma bata ta6a ganin irinta ba ko a film.
Hkn ta dake zata kai hannu a jikin wardrobe d'in kenan sae kawai taga wardrobe d'in ta bud'e da kanta ta hnyr sliding, ai kuwa Rynt ta saki ihu tare da ja baya ,sae tsaki taji mohd yayi yace"bagidajiya kawai! ni je ciro min kayana kar ki 6ata min lokaci.
Kmr zata yi kuka tace"kayi hqr bazan iya ba inajin tsoro".
Tsaki ya koma yi yaje ya ciro kynsa da kansa snn ya danna wani abu a jikin wardrobe ta rufe duk Rynt na tsaye na kallon shi ya juyo yace"malama ai sae ki tafi ko?kmr dama command d'insa take jira ta fita abinta.
Fitowar ta kenan ta had'u da malika zata raka mahaifiyarta ,yi tayi kmr ma bata gansu ba tayi ficewar ta.
Mhfyr malika tace"me zan gani haka ita wace ce da har zata je 6angaren mijinki?malika ta ta6e baki snn tace"umma ai itace er matsiyata nñ wacce nake gaya miki Abbansa ya tilasta masa ya aura........ Iyye cabd'i zafa ayi er iskar yrny jibi fa yanda ta wuce mu kmr ta had'u da wasu gumaka ko wata gaisuwa babu, to umma me zakiyi da gaisuwarta ma nikam,mhfyrta tace"ba wnn ba ma me takeyi a d'akin mijin naki byn kince ba sonta yake yi ba? Ita ke gyara masa d'aki daman....... Kul! kar ki koma yarda ta shigar miki d'akin miji,kina hauka ne da baza ki gyara masa d'akin da knki ba,ni gsky umma bazan iya...... kwa6e mata baki mhfyrta tayi snn tace"ai kuwa in kika ce lalaci kina sake da baki zata qwace miki mijin,ni kinga tafiyata.
Daga haka ta fita malika tace"wae tashin bomb ai ko sama da qasa zasu had'e tayi kad'an wlh!hm umma kenan ai ruwa ba sa'an kwando bane.
Nn dai ta wuce sae d'akin mohd ta same shi yana sanya kaya tace"wae sae yanzu kayi wanka "
,to ba kin share ni ba wae ke umma tazo ,to my man umma ce fa, yace"ko ba umma bace hlnki ne idan kika yi baqi sae ki shareni, hm my man kenan kaida ba yaron goye ba har wata kulawa zan maka da baza ka iya yiwa knka ba,kallonta kawai yayi yace"jeki ga kuku nn a bakin qofa"
Da yake dama duk wanda zai shigo 6angarensa yana sane don yana gani a jikin na'urar sa da ya saita.
Malika taje ta bud'ewa kukun qofa tace"ya shigo"
Wani qaton bowl ne kuku ya shigo dashi cike tap da 'ya'yan fruits kyace wani basarake ne zaici.
Byn ya ajiye ya fita malika ta d'auki Apple d'aya tana ci,mohd dake kallonta yace"tashi ciro min freshmilk a fridge "taje ta d'auko tana mai fad'in "hln dae baka ci abinci bane my man? Yace"ina zaki sani to"shiru ta mishi dan ta fhmci yau kmr baya in gud mood.
Bayan wata d'aya da faruwar haka kullum kuwa Rynt na zuwa islamiyyarta mohd baya hanata,sae dai duk zata tafi islamiyya in ta had'u da malika a falo sae tayi ta gaya mata maganganu marasa dad'in ji har da su zagi,ta uwa har ta uba duk don Rynt ta tanka ta,amma ko tak Rynt bata ce mata asali ma a marar tarbiya take kallonta.
Mohd ne shida malika suna zaune a balcony sae firar su suke cike da nishad'i.
Nan suka hango Rynt ta dawo daga islamiyya mohd ya duba wrist watch d'in shi 4:30 yace"me yarnyr nn ta tsaya yi har 4:30 bata dawo ba sae ynz"
malika tace"au kai yau ka fara gani kenan,ai kusan kullum haka take bata dawowa kan lokaci kuma har rnr da ba'a zuwa islamiyya,fita take, what!har rnr da ba islamiyya fita ke?ta6e baki tayi snn tace"hm to kana da tabbacin ko ranakun islamiyya ,islamiyyar take zuwa ne,kullum ace bata ta6a tsallake lokaci ai ko nn abin dubawa ne,kuma ni abinda yasa tun farko ban gaya ma ba sbd kace baka so ina maka zancenta, mohd yace"dani take zancen"nn ya tashi ya nufi d'akin Rynt,koda yaje ya samu har ta fara sallah hkn yasa ya fito.
Washe gari ta kasance rnr alhamis ba islamiyya gashi mami bata gidan tana gidan pretty ta kai musu yawo, Rynt kuwa ba inda take son zuwa irin gidan inna amma tunanin yanda zata tunkari mohd take.
Har dai akayi sllr zuhur tana tunani akai da ta gama sll ta yanke shawarar zata fita idan ta ganshi ta tambayeshi ko Allah zai sa tayi sa'a.
Koda ta fito kuwa yana nn zaune a falo sae dai shida wani abokin sa ne, ta juyawar ta zata koma d'aki yace"ke zo nn"
tana mai fad'in"ur food is ready sae kaje kaci then ni zan tafi "yayi murmushi yace"ok ki gaida su mama"tace"zasuji" snn ta fita.
Shi kuma mohd ya fito ya nufi gun dining ya zauna har zai fara cin abinci sae kuma ya tashi ya nufi d'akin Rynt,
Kai tsaye Rynt ta ganshi amma hkn bai hana tayi saurin 6oye littafanta na islamiya ba da ta ftr tana d'an dubawa,snn ta kalle shi kmr marar gsky ga hannyenta takai baya tana qara 6oye littafan a bayanta.
shaye da toka yace"lafiyar ki? tayi saurin cewa"lafiya ba komai"
ya qara shan mur snn yace"da bama nn a ina kuke samun abinda kuke ci keda mami? Tace"ina dafa mana ne kullum"
to ina mami take ne yanzu?tana gida har yanzu bata dawo ba"yace"shike nn amma ki sani daga yau kar na qara ganin kucakar qafar ki a kitchen"ta gyad'a masa kai kawai shi kuma ya fita
sae kawai ya had'u da mami ta wani maqalqaleshi tana mai murnar ganin shi.
Washe gari da qarfe biyu Rynt tayi shirin ta tsaf na islamiyya ta fito cike da tunanin yanda zata kaya da mohd idan ya ganta.
koda ta fito gate d'in gidan sae ko tayi kici6is dashi zai kunna hancin motar sa a cikin gidan.
Yana ganin ta ya fasa shiga gidan sae ma tsaida motar sa da yayi ya fito,a lokacin Rynt jin tayi kmr ta kwasa aguje kafin ya qaraso gareta amma hkn ta dake tayi tsayinta har ya qaraso gab da ita har ma tana jiyo qamshin turaren shi.
Billy giro😊
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
[2:48PM, 5/2/2017] Billy giro😊: [1/18/2017]
🔮```BAZAN BARSHI BA!```🔮
🔮🔮🔮
_*page*_ *```30```*
Taja baya da sauri tana fad'in"dan Allah kayi haquri ka barni na ci gaba da zuwa islamiyyar nn"
tsaki yaja yace"kinga ba wnn ba abinda nake son sani shine kin gyara min d'akina ko kuwa?
wane d'akin kuma,what!bangane wane d'akin ba kina nufin mami bata gaya miki saqona ba tun da safe? tace"bata gaya min ba"yace"to ai yanzu na gaya miki sae kije ki gyra min"badai yanzu ba kam don ni islamiyya zan tafi,yanzu kuwa er rainin wayo idan ba haka ba daga yau ma kin daina zuwa islamiyyar gabad'aya!
Kmr zatayi kuka ta yaye niqabinta tana kallon shi tace"kayi haquri wlh in na dawo zan gyra maka,ke kina hauka ne da Allah koma daga ciki kije ki gyara min d'aki bana son wani shirme,tace"bafa wani jimawa mukeyi ba da qarfe hud'u muke tashi"ok so kike na zauna har qarfe hud'u banje d'aki ba,ko kuma so kike na shiga d'akin da datti.
Kayi hqr kaje d'akin mtrka har in na dawo" kallonta kawai yayi ba tare da yace mata komai ba ya shigewar sa mota"
Rynt ta sauke niqabinta ta kama hnyr islamiyya dmn abinda ta fhmta da kallon da ya mata yana nufin ta tafi.
Mohd kuwa yana shiga gidan ya parker motarsa ya nufi cikin gidan bai zarce koina ba sae d'akin malika ya samu ummarta tazo.
Sae bayan sun gama gaisawa snn ya fito yaje falon downstairs ya zauna zaman jiran dawowar Rynt nn ne ya ciro laptop d'insa yana wani aiki sae ga kuku ya kawo mai abinci yace"no bana buqatar abinci yau fruits kawai nake buqata kuma sae idan nayi wanka tukun,
"ok sir"cewar kuku snn ya kwashi abincin ya mayar.
Koda Rynt ta dawo ta same shi still zaune a falo sae aikin gaban sa yake,tayi kmr ma bata ganshi ba tasa kai zata wuce yace"ke zo nn"
ba musu taje"
yace"Kin raina ni ko? Tace"me kuma nayi"yace"kin sani zaman jiranki kuma shine kika shigo kmr ma baki ganni ba har kike qoqarin ficewa sbd tsabar raini ko,tace"to......shiii! bana son jin komai,je kawai ki gyara min d'akina ,kuma ki tabbatar kin fara da bathroom,tace"to idan nayi sallah zanje"ta fad'i hakane tare da Kama hnya zata wuce d'akinta, ya daka mata tsawa yace"wlh kafin na dawo masallaci na same ki a d'aki na na gaya miki"daga haka ya tafi zuwa masallaci ita kuma ta tafi d'akinta.
Tana gama sallah ta nufi d'akin shi ta fara wanke bathroom kmr yanda ya buqata don tasan meye bathroom sbd tanaji a bakin mami.
Ta fito snn ta fara gyra mishi bedroom ya shigo d'akin shaye da toka yace"kin wanke bathroom d'in ?tace"eh"yace"oya fita nn da minti d'aya sae ki dawo"ba musu ta fita shi kuma ya cire kayan jikin shi ya sanya white bathrobe ya nufi bayi.
Koda ya fito daga wanka ya samu har ta gyra koina tsaf har ma tana batun fita yace"ke dawo ciro min kayan da zan sa"da sauri ta kalle shi sbd jin zancen sa wani iri ta dae basar tace "a ina kenan?bai yi mata magana ba sae nuna mata wardrobe da yayi ,ta nufi wardrobe d'in cike da tunanin ta ina zata bud'e don bata san kanta ba asali ma bata ta6a ganin irinta ba ko a film.
Hkn ta dake zata kai hannu a jikin wardrobe d'in kenan sae kawai taga wardrobe d'in ta bud'e da kanta ta hnyr sliding, ai kuwa Rynt ta saki ihu tare da ja baya ,sae tsaki taji mohd yayi yace"bagidajiya kawai! ni je ciro min kayana kar ki 6ata min lokaci.
Kmr zata yi kuka tace"kayi hqr bazan iya ba inajin tsoro".
Tsaki ya koma yi yaje ya ciro kynsa da kansa snn ya danna wani abu a jikin wardrobe ta rufe duk Rynt na tsaye na kallon shi ya juyo yace"malama ai sae ki tafi ko?kmr dama command d'insa take jira ta fita abinta.
Fitowar ta kenan ta had'u da malika zata raka mahaifiyarta ,yi tayi kmr ma bata gansu ba tayi ficewar ta.
Mhfyr malika tace"me zan gani haka ita wace ce da har zata je 6angaren mijinki?malika ta ta6e baki snn tace"umma ai itace er matsiyata nñ wacce nake gaya miki Abbansa ya tilasta masa ya aura........ Iyye cabd'i zafa ayi er iskar yrny jibi fa yanda ta wuce mu kmr ta had'u da wasu gumaka ko wata gaisuwa babu, to umma me zakiyi da gaisuwarta ma nikam,mhfyrta tace"ba wnn ba ma me takeyi a d'akin mijin naki byn kince ba sonta yake yi ba? Ita ke gyara masa d'aki daman....... Kul! kar ki koma yarda ta shigar miki d'akin miji,kina hauka ne da baza ki gyara masa d'akin da knki ba,ni gsky umma bazan iya...... kwa6e mata baki mhfyrta tayi snn tace"ai kuwa in kika ce lalaci kina sake da baki zata qwace miki mijin,ni kinga tafiyata.
Daga haka ta fita malika tace"wae tashin bomb ai ko sama da qasa zasu had'e tayi kad'an wlh!hm umma kenan ai ruwa ba sa'an kwando bane.
Nn dai ta wuce sae d'akin mohd ta same shi yana sanya kaya tace"wae sae yanzu kayi wanka "
,to ba kin share ni ba wae ke umma tazo ,to my man umma ce fa, yace"ko ba umma bace hlnki ne idan kika yi baqi sae ki shareni, hm my man kenan kaida ba yaron goye ba har wata kulawa zan maka da baza ka iya yiwa knka ba,kallonta kawai yayi yace"jeki ga kuku nn a bakin qofa"
Da yake dama duk wanda zai shigo 6angarensa yana sane don yana gani a jikin na'urar sa da ya saita.
Malika taje ta bud'ewa kukun qofa tace"ya shigo"
Wani qaton bowl ne kuku ya shigo dashi cike tap da 'ya'yan fruits kyace wani basarake ne zaici.
Byn ya ajiye ya fita malika ta d'auki Apple d'aya tana ci,mohd dake kallonta yace"tashi ciro min freshmilk a fridge "taje ta d'auko tana mai fad'in "hln dae baka ci abinci bane my man? Yace"ina zaki sani to"shiru ta mishi dan ta fhmci yau kmr baya in gud mood.
Bayan wata d'aya da faruwar haka kullum kuwa Rynt na zuwa islamiyyarta mohd baya hanata,sae dai duk zata tafi islamiyya in ta had'u da malika a falo sae tayi ta gaya mata maganganu marasa dad'in ji har da su zagi,ta uwa har ta uba duk don Rynt ta tanka ta,amma ko tak Rynt bata ce mata asali ma a marar tarbiya take kallonta.
Mohd ne shida malika suna zaune a balcony sae firar su suke cike da nishad'i.
Nan suka hango Rynt ta dawo daga islamiyya mohd ya duba wrist watch d'in shi 4:30 yace"me yarnyr nn ta tsaya yi har 4:30 bata dawo ba sae ynz"
malika tace"au kai yau ka fara gani kenan,ai kusan kullum haka take bata dawowa kan lokaci kuma har rnr da ba'a zuwa islamiyya,fita take, what!har rnr da ba islamiyya fita ke?ta6e baki tayi snn tace"hm to kana da tabbacin ko ranakun islamiyya ,islamiyyar take zuwa ne,kullum ace bata ta6a tsallake lokaci ai ko nn abin dubawa ne,kuma ni abinda yasa tun farko ban gaya ma ba sbd kace baka so ina maka zancenta, mohd yace"dani take zancen"nn ya tashi ya nufi d'akin Rynt,koda yaje ya samu har ta fara sallah hkn yasa ya fito.
Washe gari ta kasance rnr alhamis ba islamiyya gashi mami bata gidan tana gidan pretty ta kai musu yawo, Rynt kuwa ba inda take son zuwa irin gidan inna amma tunanin yanda zata tunkari mohd take.
Har dai akayi sllr zuhur tana tunani akai da ta gama sll ta yanke shawarar zata fita idan ta ganshi ta tambayeshi ko Allah zai sa tayi sa'a.
Koda ta fito kuwa yana nn zaune a falo sae dai shida wani abokin sa ne, ta juyawar ta zata koma d'aki yace"ke zo nn"