Sashe 45
Bazan Barshi Ba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Duk wani qoqari na ganin jinin ya daina zuba man yayi amma bai yi nasarar ceto cikin ba ya riga da ya zube,baqin ciki bai bar ya qarasa kula da malika ba sae wata docta yasa ,ya baro asibitin yayo gida a fusace wanda bai zarce koina ba sae d'akin Rynt riqe da belt a hannun shi.
Rynt dake bacci sae saukar duka ta fara ji ta koina.
Billy giro😊
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: [ 2/7/2017]
```🔮BAZAN BARSHI BA!🔮```
🔮🔮🔮🔮
*page* *```46```*
Cikin firgici ta tashi tana ihu tana neman guduwa man kuwa sae binta yake yana ci gaba da kai mata duka ta koina baji ba gani.
Can ta samu ta fito d'akin aguje shima ya biyo ta yana duka harsuka sauko downstairs nn sukayi kici6is da umman saliha ta shigo ita da nasir,cikin kuka Rynt ta fizge daga hannun man zata je gun umman saliha kafin ta qarasa jiri ya d'ebe
ta tafi suu zata fad'i umman saliha tayi hanzarin tarbota ta fad'a jikinta,yayinda nasir ke kallon man da mugun mamaki.
Man kuwa qala bae ce dasu ba sae ma murtuqe fuskar sa da yayi ya fita yaja motar sa ya bar gidan.
Umman saliha da ita ma duk mamaki ya cikata ta kalli nasir da yabi man da kallo tace"kama min ita mukai kan seater"
Nan nasir ya kamata suka kaita kan 3 seater snn ya d'auko ruwa a fridge ya yayyafa mata,bata iya bud'e idonta ba sae ajiyar zuciya kawai ta ftr.
Umman saliha ta kira sunanta kusan sau biyu amma Rynt bata amsa ba, nn umma ta kalli Nasir tace"ai da mun kaita d'akinta sae a kira Dr"
Nasir yace"Aa umma kawae muje asibiti tukun daga can sae mu kaita gidan inna sbd nsn fa'iz mai iya zuwa ne yana ci gaba da dubata"
Fa'iz ( cewa da wani abokin sa likita).
Umman nasir tace"meyasa zamu kaita gidan inn ai sae hnklinta ya tashi kawai mu maida ta nn gdn in yaso kullum na riqa zowa ina dubata.
Nasir yayi saurin yace"Aa umma baza mu maida ta gidan nn ba dmn wnn rashin tausayi da cin zali yayi yawa gsky bazan iya barin Rynt a cikin halin nan ba ai ko me ta masa bai kamata ace ya dake ta ba kodan kasancewar ta qaramar yarinya snn umma idan har kinzo da rana wa zai riqa kula da ita da dare har zuwa wayewar gari don wnn uban dukan rashin imani da ya mata ya kamata ace koyaushe tana da mae kula da ita shiyasa naga gsky ba inda ya dace aje da ita face gidan inna don shi dae na tabbatar bazai kula da ita ba.
Umman saliha ta sauke ajiyar zuciya tace"shikenan nasir kamata muje mu saka ta a mota"
Bayan sun saka ta a mota ne suka bar gidan suka nufi asibiti.
Tafe suke kan hnya umman
Saliha dake seat d'in baya rungume da Rynt sae kallon Rynt take cike da tausayi wacce in banda numfashi ba abinda take iya yi.
Umman saliha ta nisa snn tace da nasir"ni ina mamakin wane irin abune Rynt tayiwa mohd da har ya iya mata wnn dukan"
Nasir yace"ni nasan ba abinda Rynt ta masa da yakai ga duka kawae dae rashin imanin sa ne ya motsa,kuma umma dama fa Rynt zaman haquri kawae takeyi a gidan shiyasa nake son inna tasani ko hkn zai sa man ya daina quntata mata sbd idan inna taji tamkar Abbansa yaji ne , Abba kuwa kai tsaye zai gyara masa zamansa ne don bazai ta6a barin sa ya ci gaba da cutar da Rynt ba.
Umma tace"lallai kam ba makawa zai gyara masa xamansa"
Daga haka basu sake cewa komai ba sae Nasir da ya ciro wyrsa a aljihu ya kira abokinsa yana gama waya dashi se juya alkalar motar sa yayi zuwa canza hanya ummar shi ta tambaye shi lafiya
yace"Fa'iz ne yace mu had'u can gidan inna sbd ya rigada ya baro asibiti.
Tace" haka yafi sauqi amma hlnda inna zata ga Rynt nake tunani"
Nasir bae ce komai ba don shima nazarin da yake yi kenan don yaso ace koda zata ga Rynt an ciyo kan matsalar sae dae kawae taji lbrn abinda ya faru.
Suna isa shima abokin nashi na isowa.
Dukkan su suka shiga gidan har shi fa'iz d'in wanda ga dukkan alama ya saba shiga gidan dan shine gaba sai sauri yake ya bud'ewa nasir qyallen qofa.
Nasir dake d'auke da Rynt ya ajiye ta kan 3 seater abokin nasa ya shiga dubata sbd sunyi sallama har sun gaji ba amsa.
Bayan abokin yayi en gwaje gwajen sa akan Rynt ya nemi akaita kan bed sbd yana son zai mata qarin ruwa .
D'akin inna aka kaita snn aka d'aura mata ruwan sae a snn ne inna ta shigo gidan wacce ga dukkan alama maqota ta fito dan riqe take da qullin nono da fura a hannu,ai kuwa tana shiga d'akinta ta saki furar da nono tana taslima inda a rud'e ta shiga tambayar abinda ke faruwa da Rynt.
Sae da nasir ya kwantar mata da hnkli snn ya snr da ita abinda ya faru.
Kukan su na tsafi ta shiga yi tana sirfawa mohd zagi ciki da waje snn ta d'auko waya a cewar zata kira Abban mohd yazo yaga d'ayen aikin da yayi wa Rynt.....bata kae ga kiran sa ba taji abokin nasir na cewa da nasir
"Haqiqa anyi babbar nasara dan duk irin dukan nn da tasha juna biyun da ke jikinta yana nn lfyrsa qalau"
Da kmr mamaki Nasir yace"juna biyu ne da ita? Yace"tabbas kuwa tana d'auke da juna biyu don hk sae a kiyaye a riqa bata kulawar da ta dace"
"InshaAllah"
Shine abinda nasir yace kafin abokin sa ke rubuta masa magunguna ya bashi.
Nn Nasir ya maida dubansa gun ummar sa da inna wad'anda kallo d'aya zakayi musu kasan sunyi farin ciki matuqa da jin zancen Dr musamman inna da kukanta ya koma dariya.
Yace musu"zanje siyo magani na dawo"
Inna tace"to d'an albarka sae ka dawo ,kai kuma Hafizu Allah sa ka gama da iyayenka lafiya don wnn lbr da na ji a bakinka ya kore min duk wani baqin ciki.
Da shi har nasir sae da sukayi murmushi suka fita sbd fa'iz yasha fhmtar da ita sunan shi amma sae tayi ta kiran shi da hafizu tun yana gyara mata har ya daina sae dae kawai yayi murmushi idan ta kirashi da Hafizu.
Suna fita inna taje kusa da Rynt dake ta sharar bacci tace "um! um! baiwar Allah, Allah iskar miki ga shashan yaron nn muhammadu ai zai zo ya sameni ne zai kuma had'u da ubansa kabiru dan sae na snr dashi komai kaf ba abinda zan rage shashan yaro kawai marar tausayi da baisan daraja mace ba.
Nn ta d'auki fura da nonon da tayar a kan fridge wad'anda umman saliha ce ta d'auke ta d'aura akai.
Ta d'auki furar tana mae fad'in"bari naje na dama ma er albarkar nn Rynh ita kafin ta tashi tayi sanyi sae tasha"
Tana gama fad'ar hk ta kama hnyr fita d'akin umman saliha ta tashi da sauri tana qoqarin cewa da inna ta kawo furar ta dama sae ga man ya shigo d'akin shaye da toka riqe da mami a hannun shi wacce taje da gudu kan jikin mamarta.
Mohd kuwa yana had'a idô da inna ya wani qara d'aure fuska dan karma inna taga damar shi .
Amma hkn bai hana inna ta shiga sirfa mae masifa tana"fad'in shashan yaro me kuma ya kawoka ko kazo ka qarasata ne iye!
Komai mohd bai ce da ita ba sae zuwa yayi kan gadon da Rynt ke kwance ya ajiye wata farar takarda ya fita .
Billy giro😊
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: [2/8/2017]
Billy giro😊:
```🔮BAZAN BARSHI BA!🔮```
🔮🔮🔮🔮
*page* *```47```*
Inna tace yau naga shahan yaro me kuma ka ajiye mata kan gadon da har ina ma magana zaka wani wuce ni.
Nn umman saliha ta tashi taje ta d'auki takardar ta karanta wacce tana gama krntawà ta saki takardar ta zauna sakwaf kan gado tana taslima had'e da fad'in innalillahi wa inna ilaihi raji'un!
A rud'e inna ta d'auki takardar tace"lafiya me ya rubuta mata a takardar ne?
Umman saliha tace"saki ne inna!
Da qarfi inna ta dafe qirjinta tare da fiddo ido waje tace"saki!
Sae kawai ta fashe da kuka tana"fad'in innalillahi wa inna ilahi raji'una anya kuwa muhammadu yana son ya gama lfy, me wnn er albarkar ta masa da zai had'a mata zafi biyu a lokaci d'aya nn ta koma fashewa da wani kuka inda cikin kukan ne ta kira Abban mohd ta snr dashi komai.
Kafin yazo sae ga nasir ya dawo da siyen magani ya qaraso jiki sanyaye ganin yanda inna keta fmn shar6ar kuka har da su fyace majina, a hnkli ya ajiye ledar maganin hannunsa kan bed yaje ga inna yana tmbyr me kuma ya faru?
Takardar hannunta ta miqa mae tace"gane ma idonka abinda d'an banzan yaron nn ya rubutawa Rynh ,yana kar6ar takardar ya hango saki 6aro 6aro nn ya cire hular kanshi tare da kallon Rynt dake kwance still tana bacci yace"ya saketa!
Daga nn shima ya zauna gefen gadon dafe da kai yana tunanin me Rynh ta ma mohd ne wae.
Yana cikin hkne yaji sallamar Abban mohd.
A hnkli ya d'go tare da zamewa kan gadon ya durqusa yana gaida shi ya amsa ba yabo ba fallasa yayinda ita ma umman saliha ta gaida shi ya amsa snn suka fito d'akin suka barshi shida inna.
Rynt dake bacci sae saukar duka ta fara ji ta koina.
Billy giro😊
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: [ 2/7/2017]
```🔮BAZAN BARSHI BA!🔮```
🔮🔮🔮🔮
*page* *```46```*
Cikin firgici ta tashi tana ihu tana neman guduwa man kuwa sae binta yake yana ci gaba da kai mata duka ta koina baji ba gani.
Can ta samu ta fito d'akin aguje shima ya biyo ta yana duka harsuka sauko downstairs nn sukayi kici6is da umman saliha ta shigo ita da nasir,cikin kuka Rynt ta fizge daga hannun man zata je gun umman saliha kafin ta qarasa jiri ya d'ebe
ta tafi suu zata fad'i umman saliha tayi hanzarin tarbota ta fad'a jikinta,yayinda nasir ke kallon man da mugun mamaki.
Man kuwa qala bae ce dasu ba sae ma murtuqe fuskar sa da yayi ya fita yaja motar sa ya bar gidan.
Umman saliha da ita ma duk mamaki ya cikata ta kalli nasir da yabi man da kallo tace"kama min ita mukai kan seater"
Nan nasir ya kamata suka kaita kan 3 seater snn ya d'auko ruwa a fridge ya yayyafa mata,bata iya bud'e idonta ba sae ajiyar zuciya kawai ta ftr.
Umman saliha ta kira sunanta kusan sau biyu amma Rynt bata amsa ba, nn umma ta kalli Nasir tace"ai da mun kaita d'akinta sae a kira Dr"
Nasir yace"Aa umma kawae muje asibiti tukun daga can sae mu kaita gidan inna sbd nsn fa'iz mai iya zuwa ne yana ci gaba da dubata"
Fa'iz ( cewa da wani abokin sa likita).
Umman nasir tace"meyasa zamu kaita gidan inn ai sae hnklinta ya tashi kawai mu maida ta nn gdn in yaso kullum na riqa zowa ina dubata.
Nasir yayi saurin yace"Aa umma baza mu maida ta gidan nn ba dmn wnn rashin tausayi da cin zali yayi yawa gsky bazan iya barin Rynt a cikin halin nan ba ai ko me ta masa bai kamata ace ya dake ta ba kodan kasancewar ta qaramar yarinya snn umma idan har kinzo da rana wa zai riqa kula da ita da dare har zuwa wayewar gari don wnn uban dukan rashin imani da ya mata ya kamata ace koyaushe tana da mae kula da ita shiyasa naga gsky ba inda ya dace aje da ita face gidan inna don shi dae na tabbatar bazai kula da ita ba.
Umman saliha ta sauke ajiyar zuciya tace"shikenan nasir kamata muje mu saka ta a mota"
Bayan sun saka ta a mota ne suka bar gidan suka nufi asibiti.
Tafe suke kan hnya umman
Saliha dake seat d'in baya rungume da Rynt sae kallon Rynt take cike da tausayi wacce in banda numfashi ba abinda take iya yi.
Umman saliha ta nisa snn tace da nasir"ni ina mamakin wane irin abune Rynt tayiwa mohd da har ya iya mata wnn dukan"
Nasir yace"ni nasan ba abinda Rynt ta masa da yakai ga duka kawae dae rashin imanin sa ne ya motsa,kuma umma dama fa Rynt zaman haquri kawae takeyi a gidan shiyasa nake son inna tasani ko hkn zai sa man ya daina quntata mata sbd idan inna taji tamkar Abbansa yaji ne , Abba kuwa kai tsaye zai gyara masa zamansa ne don bazai ta6a barin sa ya ci gaba da cutar da Rynt ba.
Umma tace"lallai kam ba makawa zai gyara masa xamansa"
Daga haka basu sake cewa komai ba sae Nasir da ya ciro wyrsa a aljihu ya kira abokinsa yana gama waya dashi se juya alkalar motar sa yayi zuwa canza hanya ummar shi ta tambaye shi lafiya
yace"Fa'iz ne yace mu had'u can gidan inna sbd ya rigada ya baro asibiti.
Tace" haka yafi sauqi amma hlnda inna zata ga Rynt nake tunani"
Nasir bae ce komai ba don shima nazarin da yake yi kenan don yaso ace koda zata ga Rynt an ciyo kan matsalar sae dae kawae taji lbrn abinda ya faru.
Suna isa shima abokin nashi na isowa.
Dukkan su suka shiga gidan har shi fa'iz d'in wanda ga dukkan alama ya saba shiga gidan dan shine gaba sai sauri yake ya bud'ewa nasir qyallen qofa.
Nasir dake d'auke da Rynt ya ajiye ta kan 3 seater abokin nasa ya shiga dubata sbd sunyi sallama har sun gaji ba amsa.
Bayan abokin yayi en gwaje gwajen sa akan Rynt ya nemi akaita kan bed sbd yana son zai mata qarin ruwa .
D'akin inna aka kaita snn aka d'aura mata ruwan sae a snn ne inna ta shigo gidan wacce ga dukkan alama maqota ta fito dan riqe take da qullin nono da fura a hannu,ai kuwa tana shiga d'akinta ta saki furar da nono tana taslima inda a rud'e ta shiga tambayar abinda ke faruwa da Rynt.
Sae da nasir ya kwantar mata da hnkli snn ya snr da ita abinda ya faru.
Kukan su na tsafi ta shiga yi tana sirfawa mohd zagi ciki da waje snn ta d'auko waya a cewar zata kira Abban mohd yazo yaga d'ayen aikin da yayi wa Rynt.....bata kae ga kiran sa ba taji abokin nasir na cewa da nasir
"Haqiqa anyi babbar nasara dan duk irin dukan nn da tasha juna biyun da ke jikinta yana nn lfyrsa qalau"
Da kmr mamaki Nasir yace"juna biyu ne da ita? Yace"tabbas kuwa tana d'auke da juna biyu don hk sae a kiyaye a riqa bata kulawar da ta dace"
"InshaAllah"
Shine abinda nasir yace kafin abokin sa ke rubuta masa magunguna ya bashi.
Nn Nasir ya maida dubansa gun ummar sa da inna wad'anda kallo d'aya zakayi musu kasan sunyi farin ciki matuqa da jin zancen Dr musamman inna da kukanta ya koma dariya.
Yace musu"zanje siyo magani na dawo"
Inna tace"to d'an albarka sae ka dawo ,kai kuma Hafizu Allah sa ka gama da iyayenka lafiya don wnn lbr da na ji a bakinka ya kore min duk wani baqin ciki.
Da shi har nasir sae da sukayi murmushi suka fita sbd fa'iz yasha fhmtar da ita sunan shi amma sae tayi ta kiran shi da hafizu tun yana gyara mata har ya daina sae dae kawai yayi murmushi idan ta kirashi da Hafizu.
Suna fita inna taje kusa da Rynt dake ta sharar bacci tace "um! um! baiwar Allah, Allah iskar miki ga shashan yaron nn muhammadu ai zai zo ya sameni ne zai kuma had'u da ubansa kabiru dan sae na snr dashi komai kaf ba abinda zan rage shashan yaro kawai marar tausayi da baisan daraja mace ba.
Nn ta d'auki fura da nonon da tayar a kan fridge wad'anda umman saliha ce ta d'auke ta d'aura akai.
Ta d'auki furar tana mae fad'in"bari naje na dama ma er albarkar nn Rynh ita kafin ta tashi tayi sanyi sae tasha"
Tana gama fad'ar hk ta kama hnyr fita d'akin umman saliha ta tashi da sauri tana qoqarin cewa da inna ta kawo furar ta dama sae ga man ya shigo d'akin shaye da toka riqe da mami a hannun shi wacce taje da gudu kan jikin mamarta.
Mohd kuwa yana had'a idô da inna ya wani qara d'aure fuska dan karma inna taga damar shi .
Amma hkn bai hana inna ta shiga sirfa mae masifa tana"fad'in shashan yaro me kuma ya kawoka ko kazo ka qarasata ne iye!
Komai mohd bai ce da ita ba sae zuwa yayi kan gadon da Rynt ke kwance ya ajiye wata farar takarda ya fita .
Billy giro😊
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: [2/8/2017]
Billy giro😊:
```🔮BAZAN BARSHI BA!🔮```
🔮🔮🔮🔮
*page* *```47```*
Inna tace yau naga shahan yaro me kuma ka ajiye mata kan gadon da har ina ma magana zaka wani wuce ni.
Nn umman saliha ta tashi taje ta d'auki takardar ta karanta wacce tana gama krntawà ta saki takardar ta zauna sakwaf kan gado tana taslima had'e da fad'in innalillahi wa inna ilaihi raji'un!
A rud'e inna ta d'auki takardar tace"lafiya me ya rubuta mata a takardar ne?
Umman saliha tace"saki ne inna!
Da qarfi inna ta dafe qirjinta tare da fiddo ido waje tace"saki!
Sae kawai ta fashe da kuka tana"fad'in innalillahi wa inna ilahi raji'una anya kuwa muhammadu yana son ya gama lfy, me wnn er albarkar ta masa da zai had'a mata zafi biyu a lokaci d'aya nn ta koma fashewa da wani kuka inda cikin kukan ne ta kira Abban mohd ta snr dashi komai.
Kafin yazo sae ga nasir ya dawo da siyen magani ya qaraso jiki sanyaye ganin yanda inna keta fmn shar6ar kuka har da su fyace majina, a hnkli ya ajiye ledar maganin hannunsa kan bed yaje ga inna yana tmbyr me kuma ya faru?
Takardar hannunta ta miqa mae tace"gane ma idonka abinda d'an banzan yaron nn ya rubutawa Rynh ,yana kar6ar takardar ya hango saki 6aro 6aro nn ya cire hular kanshi tare da kallon Rynt dake kwance still tana bacci yace"ya saketa!
Daga nn shima ya zauna gefen gadon dafe da kai yana tunanin me Rynh ta ma mohd ne wae.
Yana cikin hkne yaji sallamar Abban mohd.
A hnkli ya d'go tare da zamewa kan gadon ya durqusa yana gaida shi ya amsa ba yabo ba fallasa yayinda ita ma umman saliha ta gaida shi ya amsa snn suka fito d'akin suka barshi shida inna.