← Book details Bazan Barshi Ba Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 41 OF 112

Sashe 41

Bazan Barshi Ba Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read

Bayan 2 dayz duk kwanan nn biyu Rynt ke dafawa malika abinci idan sun dawo daga school amma ba wani abinci bane face indomie wacce take silalawa sama sama takai ba tare da ta damu da ta nina ko bata nina ba.
Gashi kullum malika sae masifa take yiwa man ita tgji da cin indomie a kira kuku ya nunawa Rynt kallolin abinci ta riqa dafa mata,Man kuwa sae rarrashinta yake yana lala6ata sbd hk kawai yaji baya son kuku ya koyawa Rynt abinci inda dae mace ce.
Rnr dai ta matsa mai kan dole ya kira kuku suka sami Rynt a kitchen ,man ya dakatar da Rynt dake shirin d'aura indomie snn yace da malika"me kike son ta dafa miki ?
Nn ta shiga shafa cikinta a yangace snn tace"inaga yau jellop rice muke ra'ayi nida babynka amma taji busasshen kifi da manja a kuma zuba ganyen alanyafu snn ayita da yaji sosai"
Yace"shikenan abinda kk so? Tace"eh ni zanje na kwanta na huta nagaji da tsayuwar nn yace"ok"snn ta fita nn ya maida dubansa gun Rynt yace"oya ga kuku nn zai nuna miki komai yanda zakiyi".
Kallon sa kawai tayi snn ta kalli kuku shi kuma man ya nemi kujera ya zauna yana duba jarida.
Kuku yazo gaban Rynt ya had'a komai da za'a sa a jellof d'in snn ya d'ura c pot ya zuba manja a cewar idan ya d'auko zafi sae ta saka niqaqqin tattasai da albasa da tarugunda aka niqa sama sama bayan en yankakkin da ke ajiye gefe da sae jellop d'in ta d'auko dafuwa xa'a saka su.

Hanklin kuku nakan busasshen kifin da yake d'an qara gyrawa yayinda Rynt ke kallon manja har yayi mugun zafi ,ta d'auko kofin ruwa kai tsaye ta kwara cikin manjan,
baaa! belar wuta ta fito tayi sama! ai kuwa Rynt ta buga ihu da ita har kuku ba mae kama wani sae qoqarin 6ira suke su fad'i wanda tsirif ya rage Rynt ta fad'a kan jikin kuku man yayi saurin tashi ya fizgota zuwa jikin shi,
Yayinda cikin mugun 6acin rae man ya kalli rynt yace"u are very stupid! ke ba kya ganin inda zaki fad'a ne!
Ta rufe ido gam had'e da fashe mai da kuka wacce da gayya ta zuba ruwan amma tayi mugun tsorata da ganin yanda wutar ta fito a manja, dan ynz hk jikinta sae qyarma yake.
Man kuwa ganin yanda Rynt ta rufe idanunta sosai tana kuka ,ya d'auka ko manja ya shiga mata a ido nn yakai hannu zai bud'e ya hura mata idon amma taqi yarda sae tsalle take tana kuka bayan ba abinda ya shiga mata a idon pretending ne kawai don ta samu ta zillewa girkin.
Da hk ta qirqiro tari tana tayi se duk Man ya damu ya rasa yanda zai mata ya kalli kuku cikin daka mae tsawa yace"dan Allah qaton banza tashi kaje ka kashe wancan abun duk yabi ya damu mutane!
Da hnzari kuku ya tashi yaje ya kashe gas cooker,
man kuwa yaja Rynt har zuwa d'akinta wacce sae tari take ga kuma idanuwanta dake rufe still .
Bathroom ya nufa da ita ya wanke mata fuska ya ciro farin handkerchief d'insa ya share mata fuska snn ya fito da ita ya zaunar kan bed tana d'an ci gaba da tari kad'an kad'an nn yaje ya tsiyayo ruwa a glass cup ya zauna snn yace"bud'e idonki ga ruwa kisha "
Qin bud'e idon tayi sae hannu takai tana lalube sae jin tayi yakai cup d'in ruwa a bakinta tasha ruwan kad'an ta kwanta shi kuma yasa blanket ya rufa mata jikinta ya fita sae a snn Rynt ta bud'e idonta a hnkli tare da saurin yaye blanket ta tashi ta watsa da gudu bathroom sbd fitsarin da yayi mugun matsar ta.

Billy giro😊
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: [2/4/2017]
```🔮BAZAN BARSHI BA!🔮```

🔮🔮🔮🔮
*page* *```43```*
Mohd kuwa d'akin malika ya nufa ya sameta kwance kan bed sae chat take tana qyalqyatar dry.
Ya zauna kusa da ita
ta mirgino tayi pillow da cinyoyinshi tana ci gaba da chat d'inta,ya kar6i wyr yace"wnn yrnyr fa in banda shirme ba abinda ta iya kawai kiyi hqr na nemo wata yrnyr da zàta riqà mana girki shi kuma kuku ya kama gabansa don ynz sam bana son ina ganin sa a gidan nn, da hanzari ta tashi zaune tare da fad'in"ban gane ba nifa gsky wnn abar nake son ta riqa min abinci don ma ka daina zancen d'auko wata kuma kuku meye mtslr shi, shida ma zai riqa koya mata kalolin girki.
Malika na gaya miki bazata iyaba don in banda shirme da qoqarin qona min gida ba abinda ta iya .
Tace"wae kamar ya ban gane ba?
Yace"baza ki gane bane tunda ba'a a gaban ki ta tafka shirmen ba.
Tace"to ai koma yaya ne yau da gobe zata iya"
Mtsw mohd yayi d'an guntun tsaki yace"malika bana son gardama kin sani, ki bari kawai a nemo maki wata yrny ba dole sae ita ba"
Cikin fushi ta sauka kan gadon tace"wlh gsky ni ita zata ci gaba da girka min abinci idan ba hk ba kuwa wlh sae dai a zubar da cikin nn kowa ma ya huta"
Kmr saukar guduma yaji zancen ya sauka a kunnen shi ya tashi da hanzarinsa ya qarasa gurinta ya riqo kafad'unta cikin mugun damuwa yana kallon fuskar ta yace"malika kinsan me kike fad'a kuwa ,a zubar da cikin nn fa kika ce"
Kuka ta fashe dashi snn tace"eh mana ina son cikin nn amma dole zan zubar dashi tunda baka iya d'aukar lalura ta da duk wani abu da nake so"
Rungume ta yayi yace"is ok naji zata ci gaba da yi miki girkin amma sae abinda ta iya zata girka miki kin yarda"
Ya fad'i hkne yayinda ya d'ago fuskarta yana kallonta ,ta share hawayen funafurcin dake kan fuskarta tace"to ya zanyi my man tunda babynka ya d'aura min lalurar son cin abincinta,amma kuma gsky yau bazan ci indomie ba sae dai ko fita zamuyi a siyo min gasasshiyar kaza na d'aura da hollandia milk"
Yace "to ai wnn mae sauqi ne shirya muje"
Tace"ai a shirye nake mayafi kawai zan d'auko nn taje ta ciro mayafi ta yafa suka fita.

9:00pm
Rynt ce kwance cikin tunanin anya ko za'a maida mami kuwa sbd yau suna dawowa school abinci kawae suka ci aka kai mami gida.
Tana cikin hkne taji qarar bud'e qofa tayi saurin kallon qofar don a tunaninta ko mami ce sae taga man.
A bakin qofa ya tsaya yana tmbyrta mami fa?
tace"ka manta tana gida"
Agogon hannusa kawai ya kalla ya juya zai fita Rynt tayi saurin katse shi da cewa"don Allah idan d'auko ta zakaje zan bika"
wani kallon kin raina ni ya mata snn yace"me zakije yi a gidan ?tace"zan gaida su mama ne na jima banje ba wlh"
Yace"shikenan ki same ni a waje idan kuma kin jima zaki samu bana nn"
Yana fita tayi saurin zuwa ga wardrobe ta bud'e ta nemo wata doguwar rgr atamfa ta cire riga da wandon baccin da ke jikinta ta saka ta nemo hjb ta fesa turare tasa snn ta d'auko takalmi tasa ta fita da sauri har tana hard'e qafafuwa.
Koda taje har ta samu ya tada motar shiga kawae tayi yaja suka tafi.

Suna isa gidan 6anfaren su mohd suka fara nufa ,ummar sa suka samu zaune a falo sukayi sallama sae kallon su tayi ba tare da ta amsa ba,har qasa Rynt ta durqusa tana gaida umar tashi wacce ta watsa mata muguwar harara Rynt ta tashi abinta zasu bar 6angaren da ita hr man da shima ya gaida ummar tashi bata amsa ba.
Lokacin da suke qoqarin fita ne Abba ya sauko nn downstairs Rynt na ganin shi tayi saurin durqusawa tana gaida shi, ya amsa da fara'ar sa yana fad'in"yau kune a gidan "
Tace"eh Abba"
Yace "to ya gida ya karatu tace"duk Alhmdlh"
Byn nn ne man ya gaisa da Abbanshi snn yace"mu zamu tafi Abba dama mami ce muka xo d'auka "
Nn Abba ya ciro 5k a aljihu ya bama Rynt wacce taqi kar6a har sae da qyar Abba ya samu ta kar6i kud'in tayi mai godiya snn suka fita.

Tare suka je 6angaren su saliha mami na ganin su tazo da gudu ta riqo hannun kowanen su.
Umman mami har Abbanta duk suna nn zaune a falo nn su Rynt suka gaida su man ya fita a cewar yana jiran su a waje,da yake mami a shirye take sae bin yayan nata tayi, hkn yasa itama Rynt ta tafi zata bisu umma ta kirata suka tafi d'aki.
Chapter 41 · 0% Book details