Sashe 73
Bazan Barshi Ba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yaje ya sami Abba ya snr dashi buqatar sa Abba bae musa mae ba ya amince ya dawo ya snr da inna, inna tace"to Allah kaimu goben"
Yace"Amin snn ya fita"kafin yake yi mata sallama.
Koda ya fito gate ya had'u da Amir ya faka motar sa knn ,
nn ya jira Amir d'in har ya fito suka gaisa .
Bayan sun gama gaisawa ne Amir ke cewa"yaushe ne zakuyi tafiyar kaida Ryynt dan nima kwanakin nn so nake nayi tafiya zuwa wajen nn"
Mohd yace"eh to idan na samu gsky ending of dis week nake son muje sbd nafi soñ nasha amarci na da Ryynt a waje"
Amir yayi er dariya yace"ai fa ,hln wacce qasa zakuje ne to?
Wlh abinda ya kawo ni knn jin ra'ayin qasar da take so muje so sae nazo na samu tana bacci wacce ko ba bacci take ba nsn baza ma ta gaya min ba.
Amir yace"kawai to kuzo muje India a Mumbai city"
Mohd yace"uhm kaji ka sbd kaima can kayi d'in ba"
Amir yayi murmushi yace"eh kam shiyasa nake neman abokan tafiya sbd tafiyar zata fi dad'i"
Mohd yace"haka ne gsky amma da germany naso muje sbd wasu kayan yara da na gani ina son siyowa a can but zamu fara zuwa India d'in dae daga baya sae muje Germany.
Amir yace"olryt what about gyaran gidanka da naji kace kana so zaka yi"
Eh yana nn har ma na yiwa nasir magana bcs so nake koda zamu dawo ya kasance an kammala canza komai na gidan sbd Ryynt nake son yiwa surprise.
Amir yace"that's gud to ai indai Nasir ne ai kasan zai sa a maka komai kan time"
Mohd yace"hakane ne gaskiya that's y na bashi kula da aikin ai "
Yana gama fad'ar haka ya d'aura da cewa"ni zan tafi akwai wani aiki da nake son yi ne yanzu"
Daga haka sukayi sallama ya fice shi kuma Amir ya shiga daga ciki.
Washe gari guraren 11am suka kama hanyar zuwa qauyen su Ryynt ,Abba inna,Nasir ,Amir,mohd,Ryynt saliha ,mami har umman saliha duk suna cikin masu tafiyar shiyasa suka cika kusan mota biyu ,yayinda motar mohd ke d'auke da mohd dake jan motar se Amir ,inna da kuma Ryynt, motar Nasir kuwa shida Abba ne a gaba ,umman saliha, Saliha da kuma mami sune a baya.
Da suka isa qauyen cikin mutunci da karamci mai gari ya tarbe su cikin nuna matuqar farin ciki da zuwan su inda mai gari da kanshi ya shiga dasu gidan shi nn cikin wani babban falo na saukar baqi da aka qawata sosai da kuma hadaddiyar liyafar da aka shirya musu wa su kad'ai dan dama yasan da zuwan su, wanda kafin su fara sa albarka a liyafar sae da matan mai gari har 'ya'yan shi suka zo suka gaida su had'e da yi musu ya hanya yayinda kowanen su ya saki fuska yana mai fad'in "Alhmdlh"
ya muka same ku?
suka ce "lfy lau"
Bayan sun sa albarka a liyafar da aka kawo musu ne en tsaran Ryynt dake nn qauyen sae zowa suke suna ganin Ryynt wacce ta saki fuska sosai suna maraba da ganin juna a nn ne wata er maqotan su Ryynt wato a lokacinda sukayi zama cikin gari taja Ryynt sae yawata wa suke a qauyen tare da saliha da kuma mami da suke janye da ita yayinda man ke can duk ya matsu yaga dawowar su haka kawai dashi kansa bai san dalilin matsuwar tasa ba.
Sun jima sosai a qauyen don sae yamma suka kamo hanyar dawowa wanda kafin su baro qauyen sae da sukayi wa mai gari d'inbin alhairi dashi har mutanen qauyen sa wanda hakan ba qaramin dad'i ya masa ba don sae godiya yayi ta musu ya kuma tara duk mutanen qauyen akan suyi musu godiya kan alhairin da suka musu.
Haka ma a gurin Ryynt sosai taji dad'in alhairin da aka yiwa mai gari da mutanen qauyen su amma kuma cikin mota sae kuka take ta son tayi sbd baffanta da ta tuna wacce gurin yawon su da suka je har inda aka kad'e Baffanta sae da taje da kuma dajin da sukayi zama ita da baffanta ,
ga mamakinta bukkar su na nn daram ba a rushe ba shiyasa komai ya dawo mata sabo wacce a lokacin har sae da tayi er qwalla kan ganin bukkar dan ta d'auka koda zasu ga bukkar duk gara ta cinye sae ta samu abokin mahaifinta ne a ciki da shine ke kula da gonar sarki yanxu.
Mohd tuqi yake amma gabad'aya ya rasa natsuwar sa dan ta jikin mirror yana kule da irin yanayin da Ryynt take ciki amma haka ya dake har suka dawo garin kano Nasir dake tare dasu Abba shi ya sauka a family house mohd kuwa kai tsaye gidan inna ya nufa.
Wanda yana faka motar suka fito suka d'unguma gabad'ayan su cikin gidan inna yayinda mohd yabi Ryynt kai tsaye zuwa d'akinta wacce sam bata san cewa yana biye da ita ba don da shigarta d'aki kukan da ta matsu tayi shi ta fashe dashi zata fad'a kan bed mohd ya jawota ya rungume qam a qirjinsa had'e da kai bakin sa saitin kunnen ta yana rarrashin ta ba tare da yasan dalilin kukan nata ba.
Billy giro😊
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: 🔮```BAZAN BARSHI BA!```🔮
_Wnn page in naku ne maryam sifawa n ummi bunxa Allah ya bar min ku akan qaunar da kuke min Luv u❤_
🔮🔮🔮🔮
*```Page 68```*
A hnkli tayi saurin janye jikinta daga nashi ta zauna kan bed.
Shima ya bita kan bed d'in ya zauna yana mae kallon ta sae fmn share hawayen fuskarta take yace"me aka miki ne?
Komai bata ce mai ba sae girgiza kanta tayi alamar ba komai yace"to mene ne?
Murya can ciki tace"ba komai"
Tana gama fad'ar haka taji inna na qwala mata kira ta miqe had'e da fad'in "na'am inna"
Mohd ya bita da ido har ta fita ya sauke numfashi snn ya tashi ya fito d'akin ,
Amir dake zaune a falo yace"yauwa dama kai nake jira ka fito ka maida ni gida"
Makulli kawae man ya miqa masa yace"je maida kanka ni ta matata nake tukun"
Amir yayi dariya yace"hm abubuwan da angwaye keyi ne kaima ka soma"
Mohd yace"Amir knn nidae ungo kar6i makullin ni ko a kabubu ne zan koma"
Amir yace"ikon Allah lallai ka tsunduma da yawa a mota naga sae kallon yrnyr nn kake tayi hk a qauye da suka fita duk ka rasa natsuwarka yanzu mun dawo sae fmn bibiyar ta kake idan wata gare ka naga ai kana da mata sae kaje ka rage qishirwar ka a can ko kafin ka sami wnn"
Mohd dake kallon sa d'auke da murmushi ya girgiza kansa yace"kasan cewa idan kana jin qishin ruwa babu wani abu da zaka sha ya kore ma wnn qishin gabad'aya har sae idan ka sami ruwan tukun,kuma ai malika da kake wani zancenta kasan still basu dawo ba,kuma bibiyar Ryynt da nakeyi kai baka fhmci damuwar da take ciki bane dan Allah tun a mota"
Amir yace"kewa ce fa ka sani ba wani abu ba sbd dole ne ta tuna da rayuwar ta da tayi a baya musamman mutuwar mahaifinta"
Jiki sanyaye Mohd yace"hkne shiyasa take ban tausayi wlh har bana son ganinta cikin damuwa komai qanqantar ta kuwa"
Amir bai ce komai ba sae kalar tausayi da ya nuna a fuskar sa yayin da man yace"muje to muyiwa inna sallama sae mu tafi ko"
Nan Amir ya tashi suka tafi d'akin inna wacce suka samu ta tsiyaya wa Ryynt fura a cup tace"ungo kar6i kisha idan kin gama sae kije ki d'an watsa ruwa ko jikin naki zai d'an sake miki.
Ryynt ta kar6i fura ta fara sha sbd har da yunwa na damunta don bata wani ci abinci sosai a qauyen ba.
Man dake kallonta ya maida dubansa gun inna yace "inna mu zamu tafi sae anjima idan na dawo"
Inna tace"to en albarka Allah hutar da gajiya"
Suka ce"Amin"snn suka fita.
Guraren qarfe tara na dare sae ga mohd ya koma dawowa gidan, d'akin inna ya fara zuwa ya samu tana bathroom yayinda Ryynt ke kwance kan bed kmr wata mara lafiya sanye da kayan baccin ta riga da wando,
sae da ya ajiye ledar da ke hannun shi snn yaje gab da ita ya zauna had'e da riqo hannun ta yana mae kallon fuskarta,ta kalle sa sau d'aya ta kauda idonta snn ta zare hannunta a hnkli tare da juya mai baya ya kalle ta kawae snn ya kalli inna wacce ta fito daga bathroom knn ya gaida ta ta amsa ba yabo ba fallasa snn yace"ya gajiyar hanya tace "Alhmdlh ai ba wata gajiya yanzu sae bacci ita Ryynt kaga har ta samu tayi baccin ma"
Nan Mohd ya kalli Ryynt da kulawa snn yace"idonta biyu fa inna maybe dai baccin take ji "
Inna tace"au to shine kazo kayi zaune ka sata a gaba kana kallo awa wanda ke shirin had'iye ta"
Mohd yayi murmushi kawae had'e da d'aga wayar sa da ta shiga ruri bayan ya gama wayar ne yace"inna ni zan tafi nayi baqo a gida ne"
Tace"to sae da safe d'an albarka Allah kiyaye hanya"
Yace"Amin"
snn ya fita ba tare da ya d'auki ledar da ya ajiye ba don dama fruits ne ya siyo musu.
Washe gari tun da safe Ryynt ce ke harhard'a en kayanta da zata je dasu gidan su Saliha sbd umman saliha ce ta nemi inna da tana son Ryynt taje mata kafin su tashi tafiya.
Bayan ta kammala komai da qarfe goma nasir yazo ya d'auke ta ya kaita.
Da 11 sae ga mohd yazo gidan inna don shi bae san da zancen zata je gun umman saliha d'in ba sae a bakin inna yaji.
Yace"Amin snn ya fita"kafin yake yi mata sallama.
Koda ya fito gate ya had'u da Amir ya faka motar sa knn ,
nn ya jira Amir d'in har ya fito suka gaisa .
Bayan sun gama gaisawa ne Amir ke cewa"yaushe ne zakuyi tafiyar kaida Ryynt dan nima kwanakin nn so nake nayi tafiya zuwa wajen nn"
Mohd yace"eh to idan na samu gsky ending of dis week nake son muje sbd nafi soñ nasha amarci na da Ryynt a waje"
Amir yayi er dariya yace"ai fa ,hln wacce qasa zakuje ne to?
Wlh abinda ya kawo ni knn jin ra'ayin qasar da take so muje so sae nazo na samu tana bacci wacce ko ba bacci take ba nsn baza ma ta gaya min ba.
Amir yace"kawai to kuzo muje India a Mumbai city"
Mohd yace"uhm kaji ka sbd kaima can kayi d'in ba"
Amir yayi murmushi yace"eh kam shiyasa nake neman abokan tafiya sbd tafiyar zata fi dad'i"
Mohd yace"haka ne gsky amma da germany naso muje sbd wasu kayan yara da na gani ina son siyowa a can but zamu fara zuwa India d'in dae daga baya sae muje Germany.
Amir yace"olryt what about gyaran gidanka da naji kace kana so zaka yi"
Eh yana nn har ma na yiwa nasir magana bcs so nake koda zamu dawo ya kasance an kammala canza komai na gidan sbd Ryynt nake son yiwa surprise.
Amir yace"that's gud to ai indai Nasir ne ai kasan zai sa a maka komai kan time"
Mohd yace"hakane ne gaskiya that's y na bashi kula da aikin ai "
Yana gama fad'ar haka ya d'aura da cewa"ni zan tafi akwai wani aiki da nake son yi ne yanzu"
Daga haka sukayi sallama ya fice shi kuma Amir ya shiga daga ciki.
Washe gari guraren 11am suka kama hanyar zuwa qauyen su Ryynt ,Abba inna,Nasir ,Amir,mohd,Ryynt saliha ,mami har umman saliha duk suna cikin masu tafiyar shiyasa suka cika kusan mota biyu ,yayinda motar mohd ke d'auke da mohd dake jan motar se Amir ,inna da kuma Ryynt, motar Nasir kuwa shida Abba ne a gaba ,umman saliha, Saliha da kuma mami sune a baya.
Da suka isa qauyen cikin mutunci da karamci mai gari ya tarbe su cikin nuna matuqar farin ciki da zuwan su inda mai gari da kanshi ya shiga dasu gidan shi nn cikin wani babban falo na saukar baqi da aka qawata sosai da kuma hadaddiyar liyafar da aka shirya musu wa su kad'ai dan dama yasan da zuwan su, wanda kafin su fara sa albarka a liyafar sae da matan mai gari har 'ya'yan shi suka zo suka gaida su had'e da yi musu ya hanya yayinda kowanen su ya saki fuska yana mai fad'in "Alhmdlh"
ya muka same ku?
suka ce "lfy lau"
Bayan sun sa albarka a liyafar da aka kawo musu ne en tsaran Ryynt dake nn qauyen sae zowa suke suna ganin Ryynt wacce ta saki fuska sosai suna maraba da ganin juna a nn ne wata er maqotan su Ryynt wato a lokacinda sukayi zama cikin gari taja Ryynt sae yawata wa suke a qauyen tare da saliha da kuma mami da suke janye da ita yayinda man ke can duk ya matsu yaga dawowar su haka kawai dashi kansa bai san dalilin matsuwar tasa ba.
Sun jima sosai a qauyen don sae yamma suka kamo hanyar dawowa wanda kafin su baro qauyen sae da sukayi wa mai gari d'inbin alhairi dashi har mutanen qauyen sa wanda hakan ba qaramin dad'i ya masa ba don sae godiya yayi ta musu ya kuma tara duk mutanen qauyen akan suyi musu godiya kan alhairin da suka musu.
Haka ma a gurin Ryynt sosai taji dad'in alhairin da aka yiwa mai gari da mutanen qauyen su amma kuma cikin mota sae kuka take ta son tayi sbd baffanta da ta tuna wacce gurin yawon su da suka je har inda aka kad'e Baffanta sae da taje da kuma dajin da sukayi zama ita da baffanta ,
ga mamakinta bukkar su na nn daram ba a rushe ba shiyasa komai ya dawo mata sabo wacce a lokacin har sae da tayi er qwalla kan ganin bukkar dan ta d'auka koda zasu ga bukkar duk gara ta cinye sae ta samu abokin mahaifinta ne a ciki da shine ke kula da gonar sarki yanxu.
Mohd tuqi yake amma gabad'aya ya rasa natsuwar sa dan ta jikin mirror yana kule da irin yanayin da Ryynt take ciki amma haka ya dake har suka dawo garin kano Nasir dake tare dasu Abba shi ya sauka a family house mohd kuwa kai tsaye gidan inna ya nufa.
Wanda yana faka motar suka fito suka d'unguma gabad'ayan su cikin gidan inna yayinda mohd yabi Ryynt kai tsaye zuwa d'akinta wacce sam bata san cewa yana biye da ita ba don da shigarta d'aki kukan da ta matsu tayi shi ta fashe dashi zata fad'a kan bed mohd ya jawota ya rungume qam a qirjinsa had'e da kai bakin sa saitin kunnen ta yana rarrashin ta ba tare da yasan dalilin kukan nata ba.
Billy giro😊
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
[10:00PM, 5/2/2017] Billy giro😊: 🔮```BAZAN BARSHI BA!```🔮
_Wnn page in naku ne maryam sifawa n ummi bunxa Allah ya bar min ku akan qaunar da kuke min Luv u❤_
🔮🔮🔮🔮
*```Page 68```*
A hnkli tayi saurin janye jikinta daga nashi ta zauna kan bed.
Shima ya bita kan bed d'in ya zauna yana mae kallon ta sae fmn share hawayen fuskarta take yace"me aka miki ne?
Komai bata ce mai ba sae girgiza kanta tayi alamar ba komai yace"to mene ne?
Murya can ciki tace"ba komai"
Tana gama fad'ar haka taji inna na qwala mata kira ta miqe had'e da fad'in "na'am inna"
Mohd ya bita da ido har ta fita ya sauke numfashi snn ya tashi ya fito d'akin ,
Amir dake zaune a falo yace"yauwa dama kai nake jira ka fito ka maida ni gida"
Makulli kawae man ya miqa masa yace"je maida kanka ni ta matata nake tukun"
Amir yayi dariya yace"hm abubuwan da angwaye keyi ne kaima ka soma"
Mohd yace"Amir knn nidae ungo kar6i makullin ni ko a kabubu ne zan koma"
Amir yace"ikon Allah lallai ka tsunduma da yawa a mota naga sae kallon yrnyr nn kake tayi hk a qauye da suka fita duk ka rasa natsuwarka yanzu mun dawo sae fmn bibiyar ta kake idan wata gare ka naga ai kana da mata sae kaje ka rage qishirwar ka a can ko kafin ka sami wnn"
Mohd dake kallon sa d'auke da murmushi ya girgiza kansa yace"kasan cewa idan kana jin qishin ruwa babu wani abu da zaka sha ya kore ma wnn qishin gabad'aya har sae idan ka sami ruwan tukun,kuma ai malika da kake wani zancenta kasan still basu dawo ba,kuma bibiyar Ryynt da nakeyi kai baka fhmci damuwar da take ciki bane dan Allah tun a mota"
Amir yace"kewa ce fa ka sani ba wani abu ba sbd dole ne ta tuna da rayuwar ta da tayi a baya musamman mutuwar mahaifinta"
Jiki sanyaye Mohd yace"hkne shiyasa take ban tausayi wlh har bana son ganinta cikin damuwa komai qanqantar ta kuwa"
Amir bai ce komai ba sae kalar tausayi da ya nuna a fuskar sa yayin da man yace"muje to muyiwa inna sallama sae mu tafi ko"
Nan Amir ya tashi suka tafi d'akin inna wacce suka samu ta tsiyaya wa Ryynt fura a cup tace"ungo kar6i kisha idan kin gama sae kije ki d'an watsa ruwa ko jikin naki zai d'an sake miki.
Ryynt ta kar6i fura ta fara sha sbd har da yunwa na damunta don bata wani ci abinci sosai a qauyen ba.
Man dake kallonta ya maida dubansa gun inna yace "inna mu zamu tafi sae anjima idan na dawo"
Inna tace"to en albarka Allah hutar da gajiya"
Suka ce"Amin"snn suka fita.
Guraren qarfe tara na dare sae ga mohd ya koma dawowa gidan, d'akin inna ya fara zuwa ya samu tana bathroom yayinda Ryynt ke kwance kan bed kmr wata mara lafiya sanye da kayan baccin ta riga da wando,
sae da ya ajiye ledar da ke hannun shi snn yaje gab da ita ya zauna had'e da riqo hannun ta yana mae kallon fuskarta,ta kalle sa sau d'aya ta kauda idonta snn ta zare hannunta a hnkli tare da juya mai baya ya kalle ta kawae snn ya kalli inna wacce ta fito daga bathroom knn ya gaida ta ta amsa ba yabo ba fallasa snn yace"ya gajiyar hanya tace "Alhmdlh ai ba wata gajiya yanzu sae bacci ita Ryynt kaga har ta samu tayi baccin ma"
Nan Mohd ya kalli Ryynt da kulawa snn yace"idonta biyu fa inna maybe dai baccin take ji "
Inna tace"au to shine kazo kayi zaune ka sata a gaba kana kallo awa wanda ke shirin had'iye ta"
Mohd yayi murmushi kawae had'e da d'aga wayar sa da ta shiga ruri bayan ya gama wayar ne yace"inna ni zan tafi nayi baqo a gida ne"
Tace"to sae da safe d'an albarka Allah kiyaye hanya"
Yace"Amin"
snn ya fita ba tare da ya d'auki ledar da ya ajiye ba don dama fruits ne ya siyo musu.
Washe gari tun da safe Ryynt ce ke harhard'a en kayanta da zata je dasu gidan su Saliha sbd umman saliha ce ta nemi inna da tana son Ryynt taje mata kafin su tashi tafiya.
Bayan ta kammala komai da qarfe goma nasir yazo ya d'auke ta ya kaita.
Da 11 sae ga mohd yazo gidan inna don shi bae san da zancen zata je gun umman saliha d'in ba sae a bakin inna yaji.