Sashe 74
Akidata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"but you look so much restless"
Shiru tayi bata ce uffan ba, ya miƙe yana duba kwanuka yaga abunda aka kawao, se yaga tana ta dube duben abun shimfiɗar dake kan katifarta.
Yana zuwa ya ɗagata cak daga kan katifar, meze gani jini ne a jikin ta, ya ɓata mata jiki da katifar.
A gigice yace "Subhanallah, Widad meya same ki haka?"
Take ta fashe da kuka tace "Period yazo min tun jiya bani da pad"
Cike da damuwa yace "shikenan is ok, kwantar da hankalinki"
Yasa hannu ya naÉ—e bedsheets É—in, ya É—ora ruwa yayi É—umi ya haÉ—a mata ruwa, ya rakata banÉ—aki, ya dawo ya haÉ—a abun shimfiÉ—ar da kayan data cire ya zubasu a bokiti.
Tayi wankan ta fito ta dawo É—akin, har yanzu bata dena kuka ba, Yusuf yace "jeki zauna bari inje gurin Mama inga inda wani taimako da zata bamu"
"Idan na zauna ɓata gurin zanyi"
Yusuf yace "bakomai zauna, idan ya ɓaci zan gyara"
Ya zaunar da ita ya fita da sauri.
Yana fita tsakar gida Hanne ta kalle shi tayi murmushi tace  "kana buƙatar wani abune?"
Yusuf yace "gwaggo zaki kira min dan Allah"
Tace "to"
Ta tashi ta shiga É—akin gwaggo, gwaggo ta fito ta kalli Yusuf tace "lafiya dai malam Yusuf?"
Cike da kunya, Yusuf yayi mata bayani, Gwaggo tace "to mudai yaranmu da tsimmane suke amfani, ban sani ba ko zata iya amfani da shi"
Yusuf yace "bakomai Gwaggo, zata iya insha Allah"
Gwaggo ta shiga ɗaki ta ɗakko sabon turmin Atamfa, da sabuwar reza, da ƙyar Gwaggo ta iya shiga ɗakin nasu saboda kunya.
Widad na zaune da towel se vest a jikinta, Gwaggo tace "Sannu Amarya ya jiki?"
Widad tace "lafiya ƙalau"
Tasa reza ta yanka Sabuwar Atamfa ta gwadawa Widad yadda zata yi.
Widad tayi shiru taƙi cewa uffan, Yusuf yace "Mama nagode sosai da taimakonki, Allah ya saka da alkhairi"
Gwaggo tace "bakomai Malam Yusufa"
Gwaggo ta fita, tana fita Hari tace "Yaya wai Wudas É—ince bata da lafiya?"
Gwaggo tace "Eh"
"meya same ta?"
Gwaggo bata amsa mata ba, Hanne tace "waini Gwaggo meye na yanka sabuwar Atamfarki, wallahi kin fiye zaƙewa akan wannan fitsararriyar"
Gwaggo a fusace tace "wallahi kika kuma magana sena kwaɗa miki mari, ina kallon ki duk abunda kike yi, ɗa na kowa ne, meye dan na yanka Atamfa? Abum duniya fararre ƙararre"
Haushi Hanne taji, dan da wuya kaga Gwaggo tana faɗa se an ɓata mata rai sosai, Amma yau akan wannan koɗaɗɗiyar tana ta mata masifa.
Yusuf ya kalli Widad yace "gimbiyata nasan baki saba amfani da irin wannan ba, amma kiyi haƙuri gidanmu babu mata nikaɗai ne shiyasa nima ban san kan wannan abubuwan ba, da tuntuni nasa an nemo miki abunda zaki yi amfani dashi"
Da ƙyar Yusuf ya lallaɓata ta saka ƙyallen nan, sam she's not comfortable with this thing, gaba ɗaya ta takure kanta, Yusuf yana kallonta ta kwanta ta zauna gaba ɗaya ta kasa zama.
Ya kwashi kayan data ɓata yaje ya wanke su tsaf, taga ya dawo ɗaki yana goge hannu ta kalleshi tace "wai me kayi?"
"kayanki na wanke"
"Kayan jinin?"
"Eh mana, nasan idan na bar miki ba zaki iya wankewa ba"
Shiru tayi ta bishi da kallo, tuno abunda ya faru da safe tayi, yadda tay masa wulaƙanci amma har ya manta yana tarairayarta, yasa hannu a kayanta na jini ya wanke.
Ganin da yayi ta kasa zaune ta kasa tsaye yace "Gimbiyata meya ke damunki yanzu?"
"ƙafafuna ne kamar ba nawa ba, babu daɗi marata ma ciwo takemin"
Yazo ya zauna a kusa da ita, ya kamo ƙafafunta ya ɗora akan cinyarsa yana matsa mata a hankali, lumshe ido ta dinga yi.
Ta ɗauke ƙafafunta daga kan cinyarsa, ta ɗora kanta sannan ta miƙa masa hannunta, tana masa nuni daya ja mata yatsun, haka Yusuf ya riƙe yatsun ta yana matsawa a hankali, babu daɗewa kuwa bacci yayi gaba da ita.
Seda Nurat ta tinkaro komawa gida sannan gabanta ya shiga faɗuwa, dan se yanzu ma ta tuna taɓargazar da tayi.
Kanta tsaye tana ta Addu'a ta fara buga gate É—in, me gadi yazo ya buÉ—e mata bece mata uffan ba, ta shiga cikin gidan, sedai me a harabar gidan idonta ya sauka a cikin na mahaifinta yana zaune yana kallonta.
SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!!
(Ina ma'abota karatun littafin AƘIDATA, a fari nace zan bada littafin kyauta ba tare da ko sisi ba, amin Afuwa wani dalili zesa zan saida book2 and 3,dukda nima ba hakan naso ba, gaba ɗaya kyauta nayi niyya bada littafina, Amma dalilin me ƙarfi zesa in saida ƙarashen in na gama book1 ina fatan zaku fahimceni)
Domin gyara, sharhi ko shawara
Ayshercool
07063065680
         _*AƘIDATA*_
   Â
PERFECT WRITERS ASSOCIATION
(WE AIN'T PERFECT BUT WE ARE ALWAYS TRYING OUR BEST, TO MOTIVATE AND ENTERTAIN OUR READERS)
https://www.facebook.com/Perfect-writers-association-100452275039839/
*Story and written by*
_*AISHA HUMAIRA _
(Daddy's girl)*_
The experience writer of
*ABDUL JALAL*
* WATA KISSAR.... (SAI MATA) *
And now
*AƘIDA TA *
I dedicated this book to my Mum
(Malama Nafisat Adam Muhammad) i love you mum
Haƙƙin Mallaka ⚠: Littafin nan mallaki nane, tun daga sunan labarin zuwa abunda ya ƙunsa, ban yadda wani ko wata ya sauyamin ko yin Amfani da wani ɓangare na labarin ba ba tare da izinina ba, Nagode
https://www.wattpad.com/user/Ayshercool7724?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends
NOT EDITED
ELEGANT ONLINE WRITER'S
             PART1
                Page 40_41
Gaban Nurat ne ya shiga bugawa da sauri da sauri, ta shiga zazzare ido be kula ta ba bece mata komai ba, tazo ta tsaya tana kallon sa, taga harta wuce bece mata uffan ba.
Ta shiga ɗaki ta nemi guri ta zauna, tayi shiru tana tunanin yadda zata samu Anwar ya kuɓuta, babu zato taji an murɗa ƙofar ɗakin nata.
Mahaifinta ne ya shigo yana rarraba ido, gadan gadan yayo kanta yana faÉ—in "gidan ubanwa kika je?"
Miƙewa tayi a gigice ta shiga ja da baya tana faɗin "babu inda naje Daddy"
"ƙarya kike munafuka, harni zan saka doka ki sa ƙafa kiyi fatali da ita? Uwarki ta ɗaure miki gindin kiyi rashin mutunci ko? Ni da Daula waye ya haifeki?"
"Daddy niba gurinsa na je ba, Ai an É—auke shi daga Asibiti"
Sekuma yayi sak, "Ubanwa waye ya gaya miki?"
"wallahi Daddy a gari naji"
"to gidan ubanwa kikaje? Zaki gayamin ko sena yanka ki a gidan nan?"
Girgiza kai take, takasa magana ya cakumo wuyanta yana zazzare ido, kakari ta dinga yi tana kuka tace "Wallahi Daddy ba inda naje, kawai gajiya nayi da zaman gidan na fita, dan Allah kayi haƙuri"
"se naci ubanki yadda idan na sake saka doka ba zaki takamin ba"
Cikin kuka Nurat tace "Wayyo Allah Mummy, ki temakeni karya kasheni"
Maimakon ya saketa sake shaƙeta yayi, yana kuma zaro mata ido kamar tsohon maye.
Kakarin Nurat ne yasa mahaifiyar ta, ta sallame salar da take, a guje ta rugo É—akin Nurat, ta tarar ya shaÆ™e Nurat kamar ya kama sa'ansa ko kuma wani shahararren Æarawo.
"Kayi haukane, ka cikamin 'yata ita kaɗai ce dani, kana gani duk yaranmu mutuwa suke, ita kaɗai Allah ya barmin ka ƙyalemin' yata"
Juyowa yayi a fusace ya mangare mahaifiyar Nurat yace "itama ɗin gara in aikata inda waɗancn suka tafi, muddin zata dinga takemin doka, tasan a duniya bani da maƙiyi sama da Daula, danme zata dinga zuwa inda yake, akan me?"
Yai maganar tare da wurgi da Nurat, wadda tuni ta fara fita a hayyacinta, dan daya jefar da ita ko motsi ba tayi, se kokawa take da numfashi.
Da sauri Maman Nurat ta nufi kan Nurat, yayin da Alhaji Musa ya cigaba da banbami, ta É—ago Nurat sedai bata numfashi.
Cikin kuka tace "wallahi idan ka kashe min 'ya se nayi shari'a da kai, Kai kanka kawai ka sani, buƙata in ba ta kaba baka damu da kowa ba"
A fusace yace "Maza karki fasa yin shari'a dani, idan na kashe ta na kashe banza, duk son da nakewa mutum muddin ze bujiremin to zega ba dai dai ba tabbas"
Banza tayi masa, Taje ta buɗe fridge ta ɗakko ruwa me sanyi ta shiga shafawa Nurat, a hankali ta dinga sauke Numfashi, tana buɗe ido ta fashe da kuka tace "Mummy anya Daddy ne ya haife ni? Kalli yadda yayi yunƙurin kasheni me nayi masa haka?"
"kema da halinki Nurat, kin fiye taurin kai, na hana ki wannan abun da kike amma kin kasa ganewa, gashi ze kashe ki a banza"
Shiru Nurat tayi, tabbas tunda mahaifinta yake yunƙurin kashe ta akan taje inda Daula yake, to tabbas wani mummunan abu yake aikatawa, kuma na abunda baze iya aikatawa akan kowa ba.
Lumshe idon ta tayi tana jin yadda ƙirjinta yayi nauyi, wani irin baƙinciki ya mamaye zuciyarta.
Shikuwa Alhaji Musa yana komawa É—aki ya shiga sintiri, kamar yadda ya zame masa jiki a 'yan kwanakin nan, ba shi da nutsuwa sam, musamman da' aka ce su Widad sun gudu daga inda aka sace su, gashi sunsa a nemo su a ko'ina suke amma abu ya gagara.
Gashi yanzu wata maganar rainin hankali da ta taso, wai an sace Daula akan gadon Asibiti, 'Anya ba wani rainin hankalim su Alhaji Haruna suke shiryawa ba?'
A hankali Widad ta buɗe ido daga baccin da yayi awon gaba da ita, taga Yusuf ya jingina da jikin bango ya lumshe idanunsa, hannunsa ɗaya yana wasa da gashin kanta, a hankali tayi miƙa tare da hamma, da sauri ya buɗe ido yana jera mata sannu.
Ba tace komai ba se jinjina masa kai da take.
Miƙewa tayi zaune, se kuma yaga ta yamutsa fuska.
Kallon ta yayi da sauri yace "lafiya dai?"
ÆŠan tura baki tayi tace "am not confortable at all, ji nake kaman am stain"
Yusuf yace "kiyi haƙuri insha Allah, zan san yadda zanyi a samo miki wancan da kike amfani da shi"
Widad tace "baza a samu wanda nake amfani da shi ba, sedai a siyomin kowanne ne, bana son wannan abun da nake using dashi yanzu, is so much irritating"
Shiru tayi bata ce uffan ba, ya miƙe yana duba kwanuka yaga abunda aka kawao, se yaga tana ta dube duben abun shimfiɗar dake kan katifarta.
Yana zuwa ya ɗagata cak daga kan katifar, meze gani jini ne a jikin ta, ya ɓata mata jiki da katifar.
A gigice yace "Subhanallah, Widad meya same ki haka?"
Take ta fashe da kuka tace "Period yazo min tun jiya bani da pad"
Cike da damuwa yace "shikenan is ok, kwantar da hankalinki"
Yasa hannu ya naÉ—e bedsheets É—in, ya É—ora ruwa yayi É—umi ya haÉ—a mata ruwa, ya rakata banÉ—aki, ya dawo ya haÉ—a abun shimfiÉ—ar da kayan data cire ya zubasu a bokiti.
Tayi wankan ta fito ta dawo É—akin, har yanzu bata dena kuka ba, Yusuf yace "jeki zauna bari inje gurin Mama inga inda wani taimako da zata bamu"
"Idan na zauna ɓata gurin zanyi"
Yusuf yace "bakomai zauna, idan ya ɓaci zan gyara"
Ya zaunar da ita ya fita da sauri.
Yana fita tsakar gida Hanne ta kalle shi tayi murmushi tace  "kana buƙatar wani abune?"
Yusuf yace "gwaggo zaki kira min dan Allah"
Tace "to"
Ta tashi ta shiga É—akin gwaggo, gwaggo ta fito ta kalli Yusuf tace "lafiya dai malam Yusuf?"
Cike da kunya, Yusuf yayi mata bayani, Gwaggo tace "to mudai yaranmu da tsimmane suke amfani, ban sani ba ko zata iya amfani da shi"
Yusuf yace "bakomai Gwaggo, zata iya insha Allah"
Gwaggo ta shiga ɗaki ta ɗakko sabon turmin Atamfa, da sabuwar reza, da ƙyar Gwaggo ta iya shiga ɗakin nasu saboda kunya.
Widad na zaune da towel se vest a jikinta, Gwaggo tace "Sannu Amarya ya jiki?"
Widad tace "lafiya ƙalau"
Tasa reza ta yanka Sabuwar Atamfa ta gwadawa Widad yadda zata yi.
Widad tayi shiru taƙi cewa uffan, Yusuf yace "Mama nagode sosai da taimakonki, Allah ya saka da alkhairi"
Gwaggo tace "bakomai Malam Yusufa"
Gwaggo ta fita, tana fita Hari tace "Yaya wai Wudas É—ince bata da lafiya?"
Gwaggo tace "Eh"
"meya same ta?"
Gwaggo bata amsa mata ba, Hanne tace "waini Gwaggo meye na yanka sabuwar Atamfarki, wallahi kin fiye zaƙewa akan wannan fitsararriyar"
Gwaggo a fusace tace "wallahi kika kuma magana sena kwaɗa miki mari, ina kallon ki duk abunda kike yi, ɗa na kowa ne, meye dan na yanka Atamfa? Abum duniya fararre ƙararre"
Haushi Hanne taji, dan da wuya kaga Gwaggo tana faɗa se an ɓata mata rai sosai, Amma yau akan wannan koɗaɗɗiyar tana ta mata masifa.
Yusuf ya kalli Widad yace "gimbiyata nasan baki saba amfani da irin wannan ba, amma kiyi haƙuri gidanmu babu mata nikaɗai ne shiyasa nima ban san kan wannan abubuwan ba, da tuntuni nasa an nemo miki abunda zaki yi amfani dashi"
Da ƙyar Yusuf ya lallaɓata ta saka ƙyallen nan, sam she's not comfortable with this thing, gaba ɗaya ta takure kanta, Yusuf yana kallonta ta kwanta ta zauna gaba ɗaya ta kasa zama.
Ya kwashi kayan data ɓata yaje ya wanke su tsaf, taga ya dawo ɗaki yana goge hannu ta kalleshi tace "wai me kayi?"
"kayanki na wanke"
"Kayan jinin?"
"Eh mana, nasan idan na bar miki ba zaki iya wankewa ba"
Shiru tayi ta bishi da kallo, tuno abunda ya faru da safe tayi, yadda tay masa wulaƙanci amma har ya manta yana tarairayarta, yasa hannu a kayanta na jini ya wanke.
Ganin da yayi ta kasa zaune ta kasa tsaye yace "Gimbiyata meya ke damunki yanzu?"
"ƙafafuna ne kamar ba nawa ba, babu daɗi marata ma ciwo takemin"
Yazo ya zauna a kusa da ita, ya kamo ƙafafunta ya ɗora akan cinyarsa yana matsa mata a hankali, lumshe ido ta dinga yi.
Ta ɗauke ƙafafunta daga kan cinyarsa, ta ɗora kanta sannan ta miƙa masa hannunta, tana masa nuni daya ja mata yatsun, haka Yusuf ya riƙe yatsun ta yana matsawa a hankali, babu daɗewa kuwa bacci yayi gaba da ita.
Seda Nurat ta tinkaro komawa gida sannan gabanta ya shiga faɗuwa, dan se yanzu ma ta tuna taɓargazar da tayi.
Kanta tsaye tana ta Addu'a ta fara buga gate É—in, me gadi yazo ya buÉ—e mata bece mata uffan ba, ta shiga cikin gidan, sedai me a harabar gidan idonta ya sauka a cikin na mahaifinta yana zaune yana kallonta.
SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!!
(Ina ma'abota karatun littafin AƘIDATA, a fari nace zan bada littafin kyauta ba tare da ko sisi ba, amin Afuwa wani dalili zesa zan saida book2 and 3,dukda nima ba hakan naso ba, gaba ɗaya kyauta nayi niyya bada littafina, Amma dalilin me ƙarfi zesa in saida ƙarashen in na gama book1 ina fatan zaku fahimceni)
Domin gyara, sharhi ko shawara
Ayshercool
07063065680
         _*AƘIDATA*_
   Â
PERFECT WRITERS ASSOCIATION
(WE AIN'T PERFECT BUT WE ARE ALWAYS TRYING OUR BEST, TO MOTIVATE AND ENTERTAIN OUR READERS)
https://www.facebook.com/Perfect-writers-association-100452275039839/
*Story and written by*
_*AISHA HUMAIRA _
(Daddy's girl)*_
The experience writer of
*ABDUL JALAL*
* WATA KISSAR.... (SAI MATA) *
And now
*AƘIDA TA *
I dedicated this book to my Mum
(Malama Nafisat Adam Muhammad) i love you mum
Haƙƙin Mallaka ⚠: Littafin nan mallaki nane, tun daga sunan labarin zuwa abunda ya ƙunsa, ban yadda wani ko wata ya sauyamin ko yin Amfani da wani ɓangare na labarin ba ba tare da izinina ba, Nagode
https://www.wattpad.com/user/Ayshercool7724?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends
NOT EDITED
ELEGANT ONLINE WRITER'S
             PART1
                Page 40_41
Gaban Nurat ne ya shiga bugawa da sauri da sauri, ta shiga zazzare ido be kula ta ba bece mata komai ba, tazo ta tsaya tana kallon sa, taga harta wuce bece mata uffan ba.
Ta shiga ɗaki ta nemi guri ta zauna, tayi shiru tana tunanin yadda zata samu Anwar ya kuɓuta, babu zato taji an murɗa ƙofar ɗakin nata.
Mahaifinta ne ya shigo yana rarraba ido, gadan gadan yayo kanta yana faÉ—in "gidan ubanwa kika je?"
Miƙewa tayi a gigice ta shiga ja da baya tana faɗin "babu inda naje Daddy"
"ƙarya kike munafuka, harni zan saka doka ki sa ƙafa kiyi fatali da ita? Uwarki ta ɗaure miki gindin kiyi rashin mutunci ko? Ni da Daula waye ya haifeki?"
"Daddy niba gurinsa na je ba, Ai an É—auke shi daga Asibiti"
Sekuma yayi sak, "Ubanwa waye ya gaya miki?"
"wallahi Daddy a gari naji"
"to gidan ubanwa kikaje? Zaki gayamin ko sena yanka ki a gidan nan?"
Girgiza kai take, takasa magana ya cakumo wuyanta yana zazzare ido, kakari ta dinga yi tana kuka tace "Wallahi Daddy ba inda naje, kawai gajiya nayi da zaman gidan na fita, dan Allah kayi haƙuri"
"se naci ubanki yadda idan na sake saka doka ba zaki takamin ba"
Cikin kuka Nurat tace "Wayyo Allah Mummy, ki temakeni karya kasheni"
Maimakon ya saketa sake shaƙeta yayi, yana kuma zaro mata ido kamar tsohon maye.
Kakarin Nurat ne yasa mahaifiyar ta, ta sallame salar da take, a guje ta rugo É—akin Nurat, ta tarar ya shaÆ™e Nurat kamar ya kama sa'ansa ko kuma wani shahararren Æarawo.
"Kayi haukane, ka cikamin 'yata ita kaɗai ce dani, kana gani duk yaranmu mutuwa suke, ita kaɗai Allah ya barmin ka ƙyalemin' yata"
Juyowa yayi a fusace ya mangare mahaifiyar Nurat yace "itama ɗin gara in aikata inda waɗancn suka tafi, muddin zata dinga takemin doka, tasan a duniya bani da maƙiyi sama da Daula, danme zata dinga zuwa inda yake, akan me?"
Yai maganar tare da wurgi da Nurat, wadda tuni ta fara fita a hayyacinta, dan daya jefar da ita ko motsi ba tayi, se kokawa take da numfashi.
Da sauri Maman Nurat ta nufi kan Nurat, yayin da Alhaji Musa ya cigaba da banbami, ta É—ago Nurat sedai bata numfashi.
Cikin kuka tace "wallahi idan ka kashe min 'ya se nayi shari'a da kai, Kai kanka kawai ka sani, buƙata in ba ta kaba baka damu da kowa ba"
A fusace yace "Maza karki fasa yin shari'a dani, idan na kashe ta na kashe banza, duk son da nakewa mutum muddin ze bujiremin to zega ba dai dai ba tabbas"
Banza tayi masa, Taje ta buɗe fridge ta ɗakko ruwa me sanyi ta shiga shafawa Nurat, a hankali ta dinga sauke Numfashi, tana buɗe ido ta fashe da kuka tace "Mummy anya Daddy ne ya haife ni? Kalli yadda yayi yunƙurin kasheni me nayi masa haka?"
"kema da halinki Nurat, kin fiye taurin kai, na hana ki wannan abun da kike amma kin kasa ganewa, gashi ze kashe ki a banza"
Shiru Nurat tayi, tabbas tunda mahaifinta yake yunƙurin kashe ta akan taje inda Daula yake, to tabbas wani mummunan abu yake aikatawa, kuma na abunda baze iya aikatawa akan kowa ba.
Lumshe idon ta tayi tana jin yadda ƙirjinta yayi nauyi, wani irin baƙinciki ya mamaye zuciyarta.
Shikuwa Alhaji Musa yana komawa É—aki ya shiga sintiri, kamar yadda ya zame masa jiki a 'yan kwanakin nan, ba shi da nutsuwa sam, musamman da' aka ce su Widad sun gudu daga inda aka sace su, gashi sunsa a nemo su a ko'ina suke amma abu ya gagara.
Gashi yanzu wata maganar rainin hankali da ta taso, wai an sace Daula akan gadon Asibiti, 'Anya ba wani rainin hankalim su Alhaji Haruna suke shiryawa ba?'
A hankali Widad ta buɗe ido daga baccin da yayi awon gaba da ita, taga Yusuf ya jingina da jikin bango ya lumshe idanunsa, hannunsa ɗaya yana wasa da gashin kanta, a hankali tayi miƙa tare da hamma, da sauri ya buɗe ido yana jera mata sannu.
Ba tace komai ba se jinjina masa kai da take.
Miƙewa tayi zaune, se kuma yaga ta yamutsa fuska.
Kallon ta yayi da sauri yace "lafiya dai?"
ÆŠan tura baki tayi tace "am not confortable at all, ji nake kaman am stain"
Yusuf yace "kiyi haƙuri insha Allah, zan san yadda zanyi a samo miki wancan da kike amfani da shi"
Widad tace "baza a samu wanda nake amfani da shi ba, sedai a siyomin kowanne ne, bana son wannan abun da nake using dashi yanzu, is so much irritating"