Sashe 40
Akidata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A hankali ya ɗaga idonsa yasa a nata, dukda bugawar da ƙirjin Widad yayi be hanata cewa
"Nayi maka kama da matsiyaciya ko me neman temako?"
Kallon ta yayi bece komai ba
Cikin tsawa tace "magana nake maka"
"temako ana yinsa ga kowa, duba da rayuwar gaba É—aya taimakon juna mukeyi, dan haka ba fuska ake gane...
" Shut up!!! "
Tai maganar tare da É—aga masa hannu
"waye kai? Me kake da shi? Me kake taƙama dashi wanda har yasa kake ganin kana da abunda zaka ɗauka ka bani? Me kake da shi? Ni zaka bawa wannan banzayen Abubuwan na maka kama da wadda zata saka wannan tarkacen, shara? Ka taɓa ganin na saka irin wannan kayan? Ko na ce maka ina da buƙatar su? "
Te Ɗebo kayan dake kan kujera ta watsa masa a fuskar sa tace " don't you ever try to make this mistake again, ka nemi mabuƙata ka basu Widad tafi ƙarfin saka wannan tsumman"
Idon Yusuf jawur ya ɗago ya kafe ta da ido, ko ƙyaftawa baya yi, dukda hucin da take hakan be hana ta tsayawa tana kallon sa ba itama.
Ba zato ba tsammani suka ga Daddy ya ƙaraso cikin falon, ya durƙusa ya tsince rigunan, yazo gaban Yusuf ya kamo hannun Yusuf yasa nasa yace
"Yusuf wannan kyautar ni kayi wa, ba Widad ba, lokacin da zanyi tafiya ka kawo alheri ka bani kace in ƙara a guzuri, kuma ka nemi da kar in gayawa kowa, yanzu ma ka ɗakko kyauta ka bawa 'yata ɗiya tilo da nafiso, Tunda Allah yayi min Arziki babu wanda ya taɓa ɗaukar alherin naira biyar ya bani, saboda kowa gani yake ni me wadata ne bana buƙata, sedai ma kullum a nema a gurina, idan kuwa kaga anmin kyauta to wani abu ake nema a gurina, Mutum na farko da yayi min kyauta har sau biyu kuma saboda Allah, nagode sosai Yusuf, nasan kana haƙuri Amma ka ƙara zaka ga ribar sa, Widad ta gode da wannan kyautar"
Tabbas ba dan Alhaji Nasir ba, ko duniya yake samu a gidan nan baze sake zuwa ba, da babu abunda ze hana ya miƙa file ɗin aikin a ɗora wani dan ya gaji.
Yusuf bece komai ba, ya jinjinawa Alhaji Nasir kai ya fice, zuciyar sa na ƙuna dan gaba ɗaya jijiyoyin kansa sun miƙe saboda ɓacin rai.
Alhaji Nasir yayi wa Widad wani irin kallo, ya wuce part É—insa da kayan a hannun sa.
Se a lokacin ta sha jinin jikin ta, bin bayan Daddy tayi da sauri zuwa part É—insa.
Ramla tace "Allah ya ƙara, maganin me shishshigi kenan, da haka da haka wataran zata sallameshi kowa ya huta"
Amal tace "kema kiji da abunda ke damunki mana, aikin banza kawai"
A É—aki Widad ta riski Mahaifinta, tace "Daddy are you angry?"
Shiru yayi mata yana ƙoƙarin ninke rigunan.
"Daddy am talking to you, why will you be angry? Am I wrong?"
Shiru ya kuma yi bece mata komai ba.
"Daddy magana fa nake maka"
"Me kike so ince miki Widad? Yaron nan yana matuƙar ƙoƙari da haƙurin zama dake, Amma kalli yadda kike treating ɗinsa, yana miki biyayya yadda ya kamata amma bakya gani, can you remember when last someone offer you a gift, for the sake of God? Meye laifin sa dan ya baki wannan kayan, irin wannan rigunan Amminki take sakawa, sunfi mutunci akan wanda ke kike sakawa, bana son takuramiki saboda yanayin halin da kike ciki, Amma ba kya tausayin kanki, meye aibu da wanda yake ƙasan ka ya baka kyauta, dukda muzguna masa da kike da wulaƙanci amma ya miki alheri, meyasa zaki Wulaƙanta shi, Widad ko baki yadda da abunda na gaya miki kwanaki ba? "
Shiri tayi tana nazarin maganganun Mahaifinta.
"baki ga yadda ya fita ransa a ɓace ba? Baki kyauta ba sam"
"to yanzu ni me kake so inyi?"
"ki karɓi wannan kayan kiyi amfani da su"
"Over my death body, gaskiya Daddy bazan iya saka wannan kayan ba"
Daddy ya jinjina kai yace "As you wish, zanje ganin likita gobe in Allah ya kaimu, sannan baƙonki yana nan zuwa da weekends ɗin nan"
"Waye baƙona kuma?"
"Fahad, mijin da zaki aura!!!"
Widad ji tayi tamkar Daddy ya watsa mata wuta me matuƙar zafi.
(MASHA ALLAH NA KAMMALA JARRABAWA ALHAMDILILLAH, INA GODIYA DA ADDU'OINKU NAJI DAÆŠI NAGODE SOSAI NA GAMA JARRABAWA YAU ALHAMDILILLAH)
Domin gyara sharhi ko shawara feel free to contact me
Ayshercool
07063065680
           _*AƘIDATA*_
   Â
PERFECT WRITERS ASSOCIATION
(WE AIN'T PERFECT BUT WE ARE ALWAYS TRYING OUR BEST, TO MOTIVATE AND ENTERTAIN OUR READERS)
https://www.facebook.com/Perfect-writers-association-100452275039839/
P. W. A
*Story and written by*
_*AISHA HUMAIRA
(Daddy's girl)*_
The experience writer of
*ABDUL JALAL*
* WATA KISSAR.... (SAI MATA) *
And now
*AƘIDA TA *
I dedicated this book to my Mum
(Malama Nafisat Adam Muhammad) i love you mum
Haƙƙin Mallaka ⚠: Littafin nan mallaki nane, tun daga sunan labarin zuwa abunda ya ƙunsa, ban yadda wani ko wata ya sauyamin ko yin Amfani da wani ɓangare na labarin ba ba tare da izinina ba, Nagode
https://www.wattpad.com/user/Ayshercool7724?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends
ELEGANT ONLINE WRITER'S
             PART1
               Page 16_17
(Ayimin afuwa jiya nayi mistake É—in pages)
Ko kallon inda Daddy yake bata kuma yiba ta fice ta bar masa É—akin.
Komawa ɗakinta tayi, tana jin yadda zuciyarta ke wani irin bugu kamar zata fasa ƙirjinta ta fito 'kenan har yanzu Daddy be janye maganar nan ba? Daddy why?'
Tayi maganar da ƙarfi, tana sauke numfashi a hankali ta zube a ƙasan carfet, gaba ɗaya kanta ya kulle ta rasa abunyi, tabbas wannan karon Daddy dagaske yake, idan kuwa har Daddy ya dage a wannan ƙudurin nasa to tabbas zata bijre, koma hakan yayi sanadiyyar ya rasa ta gaba ɗaya, kuma seta shata babban layi tsakanin ta da Bulama.
Ramla tunani take me zata yi wanda zesa a janye maganar Widad da Fahad, ya za'ayi mutumin data daÉ—e tana tararirayar soyayyar sa lokaci É—aya a wargaza mata komai, sam hakan bame yuwuwa bane, dole tasan abunyi dan yiwa wannan tufkar hanci.
************************************
Kallo ɗaya zakayi wa iyalan kasan suna cikin farin ciki, gaba ɗaya sun hallara a katafaren falon gabansu shaƙe da nau'ikan Abinci kala kala, kowanne fuskarsa ɗauke da farinciki.
Ramadan yace "Wallahi broz Fahad gaba É—aya kaima ka zama kamar Bature, kaga yadda skin É—inka tayi fresh kamar wani jariri"
Alhaji Bulama yace "Wannan Ƙaton ne fatarsa kamar jariri, kai dai Ramadan ka fiye shiririta"
Hajiya Sarah tace "Haba Daddy, ka kalli yadda ya wani murje yayi ƙalau dashi"
Iman tace "Nikam banga abunda ya canza ba sedai yayi haske ya ƙaro iyayi, ko hausarma bata fita sosai se kace Widad"
Ɗan ɓata fuska Hajiya Sarah tayi jin an ambaci Widad.
Alhaji Bulama yace "se suje can su cigaba da gwarancinsu"
Sam Fahad be fahimci abunda mahaifinsa yake nufi ba, haka suka ci gaba da ciye ciyensu suna hira cike da ƙaunar juna.
Yusuf kuwa tunda ya baro falon nan ransa a ɓace kai tsaye gida ya wuce, zuciyar sa nata faman tafasa, tabbas ƙarshen wulaƙanci yau Widad tayi masa, banda dalilin aikin sa da kuma mutuncin mahaifinta da baze sake komawa gidan ba.
Nurat bata da aiki se tunanin Yusuf, ko bacci ta kwanta mafarkinsa take, gaba É—aya zuciyar ta ta kasa samun nutsuwa, ta kira lambar Yusuf harta gaji, ta koma kiran ta Widad, amma itama bata tafiya, abun duniya duk ya ishe ta.
Tana zaune tana wannan zaman tunanin mahaifinta ya shigo ɗakin ta, da sauri ta miƙe daga kwanciyar da take.
Ya kalle ta yace "ke meya ke damun ki ne?"
Girgiza masa kai tayi tace "bakomai Daddy"
"to naga Maman ki bata nan, gobe in Allah ya kaimu zamuyi baƙi ki gaya mata, za'ayi mana girki bana son na masu aiki fa"
"To zan gaya mata insha Allah"
"shikenan sena dawo"
"Adawo lafiya Daddy"
"Allah yasa"
Gaba ɗaya ɓacin rai ya hana Yusuf bacci, kamar shi dukda yasan ba wata uwace da shi ba amma Widad ta dinga gaya masa wannan baƙaƙen maganganun gaskiya idan ya ƙyaleta tabbas taci bulus.
Tunani ya shiga yi me ze mata wanda ze nuna mata mahimmancin É—an Adam.
Da ƙyar bacci ya ɗauke shi cike da ɓacin rai.
Da gari ya waye so yayi yaje gurin aiki amma ya fasa, yayi zamansa a gida se bayan azahar sannan yaje gidan.
Nura da Isa se wani kallon banza suke masa, Yusuf bashi da lokacin su dan haka bebi ta kansu ba.
Be daɗe da zuwa ba Alhaji Nasir ya fito, yana ganinsa kamar babu abunda ya faru Yusuf ya miƙe ya nufi inda yake.
Cike da girmamawa kamar kullum suka gaisa, Alhaji Nasir yace "Yusuf kaga yau ma tafiya ta kamani, kar a gaji dani dai ga Amanar tilon 'yata nan, Fahad zezo gurin ta a satin nan Insha Allah, dan Allah a samin ido akan ta, sannan ka cigaba da haƙuri"
Yusuf yace "Insha Allah, Allah ya kaika lafiya ya dawo da kai lafiya"
"Ameen Yusuf"
Ya shiga mota, Nura yaja suka fita.
Larai me aiki ce ta fito ta samu Yusuf tace "kaje inji 'yar masu gida"
Yusuf yace "Ina zuwa"
Yai zaman sa kamar bashi akace ana kira ba, Isa yace "da alama Yusuf ka raina Yarinyar nan, badan kaine ba akwai wanda ya isa yayi mata haka ta ƙyaleshi, turowa fa tayi tana kiran ka, amma ka basar kana shagalinka"
Ko gezau Yusuf beyi ba, balle Ya nuna yasan me Isa yake faÉ—a.
Isa yace "da kai fa nake magana"
Still be tanka masa ba, Isa yace "eh da alama kaima ta koya maka baƙin halin, kadai bi a hankali tunda kaima ɗan uwa talaka ne, inka ɗau wannan rayuwar ba inda zata kaika"
Yusuf be kula shi ba ya miƙe ya bar gurin.
Yusuf na tafiya sega Abbas yazo, Isa na ganin shi ya washe baki yace "Sani dama kana nan? Kwata kwata wayarka ta dena shiga"
"ina nan wallahi, na koma ƙauye ne, ya kake ya aikin?"
"Nayi maka kama da matsiyaciya ko me neman temako?"
Kallon ta yayi bece komai ba
Cikin tsawa tace "magana nake maka"
"temako ana yinsa ga kowa, duba da rayuwar gaba É—aya taimakon juna mukeyi, dan haka ba fuska ake gane...
" Shut up!!! "
Tai maganar tare da É—aga masa hannu
"waye kai? Me kake da shi? Me kake taƙama dashi wanda har yasa kake ganin kana da abunda zaka ɗauka ka bani? Me kake da shi? Ni zaka bawa wannan banzayen Abubuwan na maka kama da wadda zata saka wannan tarkacen, shara? Ka taɓa ganin na saka irin wannan kayan? Ko na ce maka ina da buƙatar su? "
Te Ɗebo kayan dake kan kujera ta watsa masa a fuskar sa tace " don't you ever try to make this mistake again, ka nemi mabuƙata ka basu Widad tafi ƙarfin saka wannan tsumman"
Idon Yusuf jawur ya ɗago ya kafe ta da ido, ko ƙyaftawa baya yi, dukda hucin da take hakan be hana ta tsayawa tana kallon sa ba itama.
Ba zato ba tsammani suka ga Daddy ya ƙaraso cikin falon, ya durƙusa ya tsince rigunan, yazo gaban Yusuf ya kamo hannun Yusuf yasa nasa yace
"Yusuf wannan kyautar ni kayi wa, ba Widad ba, lokacin da zanyi tafiya ka kawo alheri ka bani kace in ƙara a guzuri, kuma ka nemi da kar in gayawa kowa, yanzu ma ka ɗakko kyauta ka bawa 'yata ɗiya tilo da nafiso, Tunda Allah yayi min Arziki babu wanda ya taɓa ɗaukar alherin naira biyar ya bani, saboda kowa gani yake ni me wadata ne bana buƙata, sedai ma kullum a nema a gurina, idan kuwa kaga anmin kyauta to wani abu ake nema a gurina, Mutum na farko da yayi min kyauta har sau biyu kuma saboda Allah, nagode sosai Yusuf, nasan kana haƙuri Amma ka ƙara zaka ga ribar sa, Widad ta gode da wannan kyautar"
Tabbas ba dan Alhaji Nasir ba, ko duniya yake samu a gidan nan baze sake zuwa ba, da babu abunda ze hana ya miƙa file ɗin aikin a ɗora wani dan ya gaji.
Yusuf bece komai ba, ya jinjinawa Alhaji Nasir kai ya fice, zuciyar sa na ƙuna dan gaba ɗaya jijiyoyin kansa sun miƙe saboda ɓacin rai.
Alhaji Nasir yayi wa Widad wani irin kallo, ya wuce part É—insa da kayan a hannun sa.
Se a lokacin ta sha jinin jikin ta, bin bayan Daddy tayi da sauri zuwa part É—insa.
Ramla tace "Allah ya ƙara, maganin me shishshigi kenan, da haka da haka wataran zata sallameshi kowa ya huta"
Amal tace "kema kiji da abunda ke damunki mana, aikin banza kawai"
A É—aki Widad ta riski Mahaifinta, tace "Daddy are you angry?"
Shiru yayi mata yana ƙoƙarin ninke rigunan.
"Daddy am talking to you, why will you be angry? Am I wrong?"
Shiru ya kuma yi bece mata komai ba.
"Daddy magana fa nake maka"
"Me kike so ince miki Widad? Yaron nan yana matuƙar ƙoƙari da haƙurin zama dake, Amma kalli yadda kike treating ɗinsa, yana miki biyayya yadda ya kamata amma bakya gani, can you remember when last someone offer you a gift, for the sake of God? Meye laifin sa dan ya baki wannan kayan, irin wannan rigunan Amminki take sakawa, sunfi mutunci akan wanda ke kike sakawa, bana son takuramiki saboda yanayin halin da kike ciki, Amma ba kya tausayin kanki, meye aibu da wanda yake ƙasan ka ya baka kyauta, dukda muzguna masa da kike da wulaƙanci amma ya miki alheri, meyasa zaki Wulaƙanta shi, Widad ko baki yadda da abunda na gaya miki kwanaki ba? "
Shiri tayi tana nazarin maganganun Mahaifinta.
"baki ga yadda ya fita ransa a ɓace ba? Baki kyauta ba sam"
"to yanzu ni me kake so inyi?"
"ki karɓi wannan kayan kiyi amfani da su"
"Over my death body, gaskiya Daddy bazan iya saka wannan kayan ba"
Daddy ya jinjina kai yace "As you wish, zanje ganin likita gobe in Allah ya kaimu, sannan baƙonki yana nan zuwa da weekends ɗin nan"
"Waye baƙona kuma?"
"Fahad, mijin da zaki aura!!!"
Widad ji tayi tamkar Daddy ya watsa mata wuta me matuƙar zafi.
(MASHA ALLAH NA KAMMALA JARRABAWA ALHAMDILILLAH, INA GODIYA DA ADDU'OINKU NAJI DAÆŠI NAGODE SOSAI NA GAMA JARRABAWA YAU ALHAMDILILLAH)
Domin gyara sharhi ko shawara feel free to contact me
Ayshercool
07063065680
           _*AƘIDATA*_
   Â
PERFECT WRITERS ASSOCIATION
(WE AIN'T PERFECT BUT WE ARE ALWAYS TRYING OUR BEST, TO MOTIVATE AND ENTERTAIN OUR READERS)
https://www.facebook.com/Perfect-writers-association-100452275039839/
P. W. A
*Story and written by*
_*AISHA HUMAIRA
(Daddy's girl)*_
The experience writer of
*ABDUL JALAL*
* WATA KISSAR.... (SAI MATA) *
And now
*AƘIDA TA *
I dedicated this book to my Mum
(Malama Nafisat Adam Muhammad) i love you mum
Haƙƙin Mallaka ⚠: Littafin nan mallaki nane, tun daga sunan labarin zuwa abunda ya ƙunsa, ban yadda wani ko wata ya sauyamin ko yin Amfani da wani ɓangare na labarin ba ba tare da izinina ba, Nagode
https://www.wattpad.com/user/Ayshercool7724?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends
ELEGANT ONLINE WRITER'S
             PART1
               Page 16_17
(Ayimin afuwa jiya nayi mistake É—in pages)
Ko kallon inda Daddy yake bata kuma yiba ta fice ta bar masa É—akin.
Komawa ɗakinta tayi, tana jin yadda zuciyarta ke wani irin bugu kamar zata fasa ƙirjinta ta fito 'kenan har yanzu Daddy be janye maganar nan ba? Daddy why?'
Tayi maganar da ƙarfi, tana sauke numfashi a hankali ta zube a ƙasan carfet, gaba ɗaya kanta ya kulle ta rasa abunyi, tabbas wannan karon Daddy dagaske yake, idan kuwa har Daddy ya dage a wannan ƙudurin nasa to tabbas zata bijre, koma hakan yayi sanadiyyar ya rasa ta gaba ɗaya, kuma seta shata babban layi tsakanin ta da Bulama.
Ramla tunani take me zata yi wanda zesa a janye maganar Widad da Fahad, ya za'ayi mutumin data daÉ—e tana tararirayar soyayyar sa lokaci É—aya a wargaza mata komai, sam hakan bame yuwuwa bane, dole tasan abunyi dan yiwa wannan tufkar hanci.
************************************
Kallo ɗaya zakayi wa iyalan kasan suna cikin farin ciki, gaba ɗaya sun hallara a katafaren falon gabansu shaƙe da nau'ikan Abinci kala kala, kowanne fuskarsa ɗauke da farinciki.
Ramadan yace "Wallahi broz Fahad gaba É—aya kaima ka zama kamar Bature, kaga yadda skin É—inka tayi fresh kamar wani jariri"
Alhaji Bulama yace "Wannan Ƙaton ne fatarsa kamar jariri, kai dai Ramadan ka fiye shiririta"
Hajiya Sarah tace "Haba Daddy, ka kalli yadda ya wani murje yayi ƙalau dashi"
Iman tace "Nikam banga abunda ya canza ba sedai yayi haske ya ƙaro iyayi, ko hausarma bata fita sosai se kace Widad"
Ɗan ɓata fuska Hajiya Sarah tayi jin an ambaci Widad.
Alhaji Bulama yace "se suje can su cigaba da gwarancinsu"
Sam Fahad be fahimci abunda mahaifinsa yake nufi ba, haka suka ci gaba da ciye ciyensu suna hira cike da ƙaunar juna.
Yusuf kuwa tunda ya baro falon nan ransa a ɓace kai tsaye gida ya wuce, zuciyar sa nata faman tafasa, tabbas ƙarshen wulaƙanci yau Widad tayi masa, banda dalilin aikin sa da kuma mutuncin mahaifinta da baze sake komawa gidan ba.
Nurat bata da aiki se tunanin Yusuf, ko bacci ta kwanta mafarkinsa take, gaba É—aya zuciyar ta ta kasa samun nutsuwa, ta kira lambar Yusuf harta gaji, ta koma kiran ta Widad, amma itama bata tafiya, abun duniya duk ya ishe ta.
Tana zaune tana wannan zaman tunanin mahaifinta ya shigo ɗakin ta, da sauri ta miƙe daga kwanciyar da take.
Ya kalle ta yace "ke meya ke damun ki ne?"
Girgiza masa kai tayi tace "bakomai Daddy"
"to naga Maman ki bata nan, gobe in Allah ya kaimu zamuyi baƙi ki gaya mata, za'ayi mana girki bana son na masu aiki fa"
"To zan gaya mata insha Allah"
"shikenan sena dawo"
"Adawo lafiya Daddy"
"Allah yasa"
Gaba ɗaya ɓacin rai ya hana Yusuf bacci, kamar shi dukda yasan ba wata uwace da shi ba amma Widad ta dinga gaya masa wannan baƙaƙen maganganun gaskiya idan ya ƙyaleta tabbas taci bulus.
Tunani ya shiga yi me ze mata wanda ze nuna mata mahimmancin É—an Adam.
Da ƙyar bacci ya ɗauke shi cike da ɓacin rai.
Da gari ya waye so yayi yaje gurin aiki amma ya fasa, yayi zamansa a gida se bayan azahar sannan yaje gidan.
Nura da Isa se wani kallon banza suke masa, Yusuf bashi da lokacin su dan haka bebi ta kansu ba.
Be daɗe da zuwa ba Alhaji Nasir ya fito, yana ganinsa kamar babu abunda ya faru Yusuf ya miƙe ya nufi inda yake.
Cike da girmamawa kamar kullum suka gaisa, Alhaji Nasir yace "Yusuf kaga yau ma tafiya ta kamani, kar a gaji dani dai ga Amanar tilon 'yata nan, Fahad zezo gurin ta a satin nan Insha Allah, dan Allah a samin ido akan ta, sannan ka cigaba da haƙuri"
Yusuf yace "Insha Allah, Allah ya kaika lafiya ya dawo da kai lafiya"
"Ameen Yusuf"
Ya shiga mota, Nura yaja suka fita.
Larai me aiki ce ta fito ta samu Yusuf tace "kaje inji 'yar masu gida"
Yusuf yace "Ina zuwa"
Yai zaman sa kamar bashi akace ana kira ba, Isa yace "da alama Yusuf ka raina Yarinyar nan, badan kaine ba akwai wanda ya isa yayi mata haka ta ƙyaleshi, turowa fa tayi tana kiran ka, amma ka basar kana shagalinka"
Ko gezau Yusuf beyi ba, balle Ya nuna yasan me Isa yake faÉ—a.
Isa yace "da kai fa nake magana"
Still be tanka masa ba, Isa yace "eh da alama kaima ta koya maka baƙin halin, kadai bi a hankali tunda kaima ɗan uwa talaka ne, inka ɗau wannan rayuwar ba inda zata kaika"
Yusuf be kula shi ba ya miƙe ya bar gurin.
Yusuf na tafiya sega Abbas yazo, Isa na ganin shi ya washe baki yace "Sani dama kana nan? Kwata kwata wayarka ta dena shiga"
"ina nan wallahi, na koma ƙauye ne, ya kake ya aikin?"