Sashe 51
Akidata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ta girgiza kai da sauri tace "A'a bakomai yi tafiyarka, ban san kayi nesa dani ba shiyasa naji ba daɗi"
Haka sukayi Sallama ya tafi.
A can gidansu Widad da yaje, yaje ya sameta a É—akinta tana ta aikin kuka, magenta se kewayata take itama tana kuka gwanin ban tausayi.
A sanyaye Yusuf yace "waike abun kuka baya miki wahala, kiyi ta azabtar da rayuwarki, kiyi haƙuri ki dena kuka koma meye yake damun ki Allah yana sane dake"
Sallamar Alhaji Nasir ce ta katse Yusuf daga maganar da yake yi
"Yusuf ka shirya ne?"
"Eh ranka ya daÉ—e na shirya ni"
"to shikenan ta haÉ—a nata kayan, bayan la'asar semu tafi can farm house"
Yusuf yace "to shikenan ranka ya daÉ—e"
Alhaji Nasir yace "daughter ki tashi ki haÉ—a kayan naki, ya kaiki gidan daddynki Bulama kuyi sallama"
Cikin kuka Widad tace "bazan ƙara zuwa inda yake ba, baya sona yafi san ɗansa"
Alhaji Nasir yace "Allah ya baki haƙuri tashi ki hada kayan, ko inyiwa Halima magana tasa a haɗa miki"
"Ni ba wanda ze haÉ—amin, zanyi da kaina"
Haka Widad taita daru san ranta, Daddy ya dena mata faɗa lallaɓata yake yanzu.
************************************
"Daddy wai yanzu shikenan an fasa É—aura mana Auren?"
Bulama yace "Eh, an ɗaga dai akwai buƙatar taga likita, har yanzu bata da lafiya"
"Daddy wane irin likita kuma? Naga dai da hankalinta ba hauka take tuburan ba"
"eh mahaifinta ne yacemin akwai buƙatar a barta ta ɗan huta, dan gaba ɗaya tana nema ta illata kanta, ta damu sosai bata son Auren nan, dan haka ma zata Wuce England ta huta"
"wace irin maganace wannan, an samin rai kuma ace an fasa?"
Mahaifiyar Fahad dake gefe, tunda suka fara magana ba tace komai ba se yanzu taceÂ
"kai Dalla Allah ya rufa maka Asiri kana nema ka tonawa kanka, Allah ya rabaka da Auren mara tarbiyya mahaukaciya"
Fahad yace "Ni gaskiya ina sonta a haka, kuma nasan Anwar ne yaje ya kai gulma ta gurin Alhaji Nasir, shiyasa yace haka, ko yana so ko baya so se anyi auren nan dani mu zuba mu gani"
Bulama na ƙoƙarin dakatar da Fahad, amma yaƙi tsayawa ya fice.
Yana fita ya É—au mota ya nufi unguwar su Widad, yana zuwa beyi wata wata ba ya nufi boys quarters inda Sashin Anwar yake, Anwar yana zaune yana kallon labarai Fahad ya shigo bako sallama.
Anwar yace "Lafiya zaka shigomin ba sallama?"
"dole ka tambayi lafiya mana, ai ban san haka kake ba, ban san ka iya munafunci ba se yau, saboda rashin son cigabana shine ka shiga ka fita aka É—aga Aurena da Widad bayan ina can inata shiri"
"kamar yaya kenan? Waye ya gaya maka ni na hana aurenku ko nace a É—aga?"
"Au kai tunaninka wanine ya gayamin, bayan da bakinka kazo ka faÉ—amin, kayi Nasara Amma kasani Aure yana nan daram tsakanina da ita kuma se nayi maganinka"
Anwar yace "Yanzu Fahad akan Mace kakemin wannan cin mutuncin? Ina ɗan uwanka kuma abokinka?"
"na maka É—in, haifata kayi da ba zan maka ba?"
"Ni bam rufe ido maci mutuncinka ba saboda cin amanar abota na amincewa da Auren Yarinyar da nake so, se kaine zakamin?"
Fahad yace "Ai ban ma yi maka komai ba, kuma wallahi ko bangon duniya zata zan bita sena Aure ta"
Anwar ya kashingiÉ—a a jikin kujera yace "Ashe dai haÉ—in da'akayi ita za'afi cuta, saboda naka haukan yafi nata fitowa"
"Anwar ni kake cewa mahaukaci?"
Banza Anwar yayi masa be kuma ce masa komai ba
"zakaga ƙarshen rashin mutunci kuwa"
"Ya ƙare akanka" Anwar ya bashi Amsa
A fusace Fahad ya baro part ɗin Anwar yana huci, yana ƙoƙarin shiga motarsa Ramlah ta ƙaraso da sauri tana faɗin haba "Fahad yanzu har kazo gidan nan amma ka tafi ba tare da ka ganni ba"
"Am sorry, zuwan gaggawa ne shiyasa yakike?"
Ramlah tace "gaskiya ban yadda ba, kazo mu shiga ciki"
"A'a Ramlah ina sauri ne, zamu haÉ—e insha Allah"
Ya shige mota ya bar Ramlah a gurin.
Da Yamma ƙarfe huɗu Yusuf ya shiga gidan, sedai yaga Hajiya Halima na masa wani irin mugun kallo, wanda be gane dalilin hakan ba, ko kulata beba ya wuce part ɗin Widad.
Tana zaune a gefen gado tana shafa jikin magenta, tayi shiru kana kallonta zaka san É—auke take da damuwa.
Yusuf yace "Ya jiki kuma?"
Wata uwar harara ta aika masa ta É—auke kanta.
Akwatunan ta data shirya manya guda biyu da ƙarama, abun har mamaki ya bawa Yusuf me zata yi da wannan uban kayan haka oho?
Ya É—auki trolleys É—in É—aya bayan É—aya ya kaisu Mota.
Alhaji Nasir ya fito cikin shirinsa tsaf, yaje ya fito da Gimbiyar 'yar tasa a falo yana shirin fitowa Hajiya Halima ta tarar da shi tace "Nifa Alhaji ban gane ba? Ina zaka ne haka ba bayani, naga har ana fita da akwatuna"
Alhaji Nasir yace "eh zamu É—an fita ne, ba zamu kwana a gida ba Lovely zataje Abuja ganin likita daga nan kuma zata wuce UK"
"Amma shine baka gayamin ba se yanzu, sekace kana zaman gaba dani? Ace Widad zata tafi amma baka gayamin ba"
Wata uwar harara Widad ta aikamata dashi haɗe da tsaki tayi waje abunta, Yusuf ma be tsaya a gurin ba yabi bayan Widad a hanyar da zasu fita harabar gidan Amal tace "Allah ya raka taki gona, ma huta na kwana biyu kafin ki dawo, kai kuma ka dawo ka sameni"
Daga Yusuf har Widad ba wanda ya tanka mata sukayi gaba, kamar kullum gaban motar ya buÉ—e mata ta shiga, shima ya zagaya ya shiga suna jiran fitowar Alhaji Nasir.
Kusan mintuna sha biyar sannan ya fito shima ya shiga motar, Anwar ne ya fito ya ƙaraso da sauri yace "ina zakuje ne haka Daddy?"
Alhaji Nasir yace "zamuje farm house ne, gobe in Allah ya kaimu Yusuf ze raka Lovely zataje ganin likita Abuja, idan ta gama zata koma England ta huta"
Turus Anwar yayi yana kallon su, jiki a sanyaye yace "Shikenan, A dawo lafiya Allah ya kiyaye hanya"
Ya juya ze koma BQ, da sauri Widad ta buɗe motar ta kira sunansa, ya tsaya ta ƙarasa da sauri inda yake ta kalle shi tace "Anwar lafiya kuwa?"
Anwar ya ƙaƙalo murmushi yace "lafiya ƙalau Widad"
"Amma naga mood É—inka ya canza"
"zanyi missing É—inki ne"
ÆŠan tsayawa tayi tana kallon sa, jiki a sanyaye tace "Anwar haka kurum naji bana son tafiyar nan, ji nake kamar akwai abunda ze faru a tafiyar nan, dan Allah idan na tafi ka kularmin da Daddy dan Allah ji nake kamar wani abu ze sameshi idan na tafi "
Tai maganar hawaye na bin fuskarta.
Anwar yace "Widad akwai matsala ne?"
Girgiza masa kai tayi tace "ni dai ka riƙemin Amana dan Allah"
"shikenan karki damu, Insha Allah zan kula dashi, zakije ki dawo ki sameshi lafiya"
Ta jinjina masa kai tayi murmushi tace "Nagode Anwar"
Ta juya ta koma mota, shikam Yusuf wani takaici ne ya ƙule shi yadda taje ta tsaya tana magana da Anwar.
Yusuf yaja motar suka nufi gidan gona, tunda ma'aikatan suka ga tare da Alhaji Nasir ne suka dinga tururuwar zuwa kwasar gaisuwa, dan ya daÉ—e beje gidan gonar ba, nan ya dinga musu fara'a ya zolayi wannan ya zolayi wancan yana musu kyautar kuÉ—i.
Saleh ne ya shigo harabar gidan ya ƙaraso gaban Alhaji Nasir yana murmushi yace "Barka da sauka Alhajin Allah yaushe rabonka damu a gidan nan, sedai muji labarin kazo gari
"
Alhaji Nasir yace "Abubuwa ne sunyi yawa Saleh ya aikin, ya haƙuri damu?"
Saleh yayi murmushi yace "Yallaɓai ai kuke haƙuri damu"
"to Allah ya ƙara mana haƙuri da juna, zan maka transfer ɗin kuɗi aje ayo order Abinci gaba ɗaya ma'aikatan gidan nan Vip kowa yaci ya ƙoshi"
"Allah ya temakeka Alhaji namu, Allah ya ƙara nisan kwana da Arziki me Amfani"
Alhaji Nasir yace "Ameen Saleh, soja marmari daga nesa"
Saleh yayi murmushi ya fita, yana fita ya samu wani guri ya laɓe ya ɗakko wayarsa ya daddana yasa a kunnensa
"Oga sunzo, kuma da alama a gidan nan zasu kwana gaba É—aya"
"shikenan kasa mana ido akansu sosai, sannan ka lura da motar da zasu yi tafiyar a cikinta kasa tracker dan karsu tafi kafin su Dage suje"
Saleh yace "shikenan as you wish, amma dan Allah karku saɓa Alƙawari"
"karka damu kai dai kayi abunda muka ce"
Alhaji Nasir ya turawa Seh kuɗi, yayo order Abincin ma'aikatan gidan nan kowa yaci yasha yana walwala, aka kaiwa Alhaji Nasir nasu, Alhaji Nasir ya haɗe nasa da na Yusuf yace suci tare, ba ƙaramin mamaki abun ya bawa Yusuf ba, ace babban mutum kamar Alhaji Nasir yace zeci Abinci kwano ɗaya da ma'aikacin 'yarsa lallai be ɗau duniya da zafi ba.
Widad kam sam bata walwala, Ƙarewa ma ɗaki ta ɗaya ta samu ta shige tayi kwanciyar ta.
Yusuf kam suka zauna da Alhaji Nasir suna ta hira, kamar ɗa da Uba yana bashi labarin tafiye tafiyen da yayi da ƙalubalen kasuwanci da kuma nasarorin daya samu.
Can Alhaji Nasir ya nisa yace
"kaga gidan nan shine gidana na asali, ina jin daɗin unguwar nan amma tun bayan rasuwar mahaifiyar Widad naga bata son zaman gidan, saboda ita na canza gida, nan kuma aka zuba dabbobi a wani ɓangaren saboda tama son dabbobi"
Yusuf yace "Allah sarki, tabbas naga tana matuƙar son dabbobi kam"
 Alhaji Nasir yace "Yusuf dan Allah ka ƙara haƙuri da 'yata, na yaba sosai da ƙoƙarin ka Allah ya saka maka da Alkhairi, dan Allah idan ta gama ganin likitan, ranar da zata bar ƙasar nan dan Allah ka tabattar jirgunta ya tashi, da ni naso in kaita da kaina, amma akwai taron kasuwanci na shekara da nake halarta, idan har ban halarta ba akwai matsala ga dukiyata, wadda take gauraye data al'umma"
Yusuf yace "dukiyar ka data al'umma kuma?"
Alhaji Nasir yace "Eh mana, akwai hannun jarin mutane a cikin kasuwanci na, wanda ciki harda masu ƙaramin ƙarfi idan har ban halarci taron nan ba to tabbas dukiyoyin wasu zasu halaka"
"Amma meyasa dukiyar wasu zasu halaka, dan baka halarci taron ba? '
Haka sukayi Sallama ya tafi.
A can gidansu Widad da yaje, yaje ya sameta a É—akinta tana ta aikin kuka, magenta se kewayata take itama tana kuka gwanin ban tausayi.
A sanyaye Yusuf yace "waike abun kuka baya miki wahala, kiyi ta azabtar da rayuwarki, kiyi haƙuri ki dena kuka koma meye yake damun ki Allah yana sane dake"
Sallamar Alhaji Nasir ce ta katse Yusuf daga maganar da yake yi
"Yusuf ka shirya ne?"
"Eh ranka ya daÉ—e na shirya ni"
"to shikenan ta haÉ—a nata kayan, bayan la'asar semu tafi can farm house"
Yusuf yace "to shikenan ranka ya daÉ—e"
Alhaji Nasir yace "daughter ki tashi ki haÉ—a kayan naki, ya kaiki gidan daddynki Bulama kuyi sallama"
Cikin kuka Widad tace "bazan ƙara zuwa inda yake ba, baya sona yafi san ɗansa"
Alhaji Nasir yace "Allah ya baki haƙuri tashi ki hada kayan, ko inyiwa Halima magana tasa a haɗa miki"
"Ni ba wanda ze haÉ—amin, zanyi da kaina"
Haka Widad taita daru san ranta, Daddy ya dena mata faɗa lallaɓata yake yanzu.
************************************
"Daddy wai yanzu shikenan an fasa É—aura mana Auren?"
Bulama yace "Eh, an ɗaga dai akwai buƙatar taga likita, har yanzu bata da lafiya"
"Daddy wane irin likita kuma? Naga dai da hankalinta ba hauka take tuburan ba"
"eh mahaifinta ne yacemin akwai buƙatar a barta ta ɗan huta, dan gaba ɗaya tana nema ta illata kanta, ta damu sosai bata son Auren nan, dan haka ma zata Wuce England ta huta"
"wace irin maganace wannan, an samin rai kuma ace an fasa?"
Mahaifiyar Fahad dake gefe, tunda suka fara magana ba tace komai ba se yanzu taceÂ
"kai Dalla Allah ya rufa maka Asiri kana nema ka tonawa kanka, Allah ya rabaka da Auren mara tarbiyya mahaukaciya"
Fahad yace "Ni gaskiya ina sonta a haka, kuma nasan Anwar ne yaje ya kai gulma ta gurin Alhaji Nasir, shiyasa yace haka, ko yana so ko baya so se anyi auren nan dani mu zuba mu gani"
Bulama na ƙoƙarin dakatar da Fahad, amma yaƙi tsayawa ya fice.
Yana fita ya É—au mota ya nufi unguwar su Widad, yana zuwa beyi wata wata ba ya nufi boys quarters inda Sashin Anwar yake, Anwar yana zaune yana kallon labarai Fahad ya shigo bako sallama.
Anwar yace "Lafiya zaka shigomin ba sallama?"
"dole ka tambayi lafiya mana, ai ban san haka kake ba, ban san ka iya munafunci ba se yau, saboda rashin son cigabana shine ka shiga ka fita aka É—aga Aurena da Widad bayan ina can inata shiri"
"kamar yaya kenan? Waye ya gaya maka ni na hana aurenku ko nace a É—aga?"
"Au kai tunaninka wanine ya gayamin, bayan da bakinka kazo ka faÉ—amin, kayi Nasara Amma kasani Aure yana nan daram tsakanina da ita kuma se nayi maganinka"
Anwar yace "Yanzu Fahad akan Mace kakemin wannan cin mutuncin? Ina ɗan uwanka kuma abokinka?"
"na maka É—in, haifata kayi da ba zan maka ba?"
"Ni bam rufe ido maci mutuncinka ba saboda cin amanar abota na amincewa da Auren Yarinyar da nake so, se kaine zakamin?"
Fahad yace "Ai ban ma yi maka komai ba, kuma wallahi ko bangon duniya zata zan bita sena Aure ta"
Anwar ya kashingiÉ—a a jikin kujera yace "Ashe dai haÉ—in da'akayi ita za'afi cuta, saboda naka haukan yafi nata fitowa"
"Anwar ni kake cewa mahaukaci?"
Banza Anwar yayi masa be kuma ce masa komai ba
"zakaga ƙarshen rashin mutunci kuwa"
"Ya ƙare akanka" Anwar ya bashi Amsa
A fusace Fahad ya baro part ɗin Anwar yana huci, yana ƙoƙarin shiga motarsa Ramlah ta ƙaraso da sauri tana faɗin haba "Fahad yanzu har kazo gidan nan amma ka tafi ba tare da ka ganni ba"
"Am sorry, zuwan gaggawa ne shiyasa yakike?"
Ramlah tace "gaskiya ban yadda ba, kazo mu shiga ciki"
"A'a Ramlah ina sauri ne, zamu haÉ—e insha Allah"
Ya shige mota ya bar Ramlah a gurin.
Da Yamma ƙarfe huɗu Yusuf ya shiga gidan, sedai yaga Hajiya Halima na masa wani irin mugun kallo, wanda be gane dalilin hakan ba, ko kulata beba ya wuce part ɗin Widad.
Tana zaune a gefen gado tana shafa jikin magenta, tayi shiru kana kallonta zaka san É—auke take da damuwa.
Yusuf yace "Ya jiki kuma?"
Wata uwar harara ta aika masa ta É—auke kanta.
Akwatunan ta data shirya manya guda biyu da ƙarama, abun har mamaki ya bawa Yusuf me zata yi da wannan uban kayan haka oho?
Ya É—auki trolleys É—in É—aya bayan É—aya ya kaisu Mota.
Alhaji Nasir ya fito cikin shirinsa tsaf, yaje ya fito da Gimbiyar 'yar tasa a falo yana shirin fitowa Hajiya Halima ta tarar da shi tace "Nifa Alhaji ban gane ba? Ina zaka ne haka ba bayani, naga har ana fita da akwatuna"
Alhaji Nasir yace "eh zamu É—an fita ne, ba zamu kwana a gida ba Lovely zataje Abuja ganin likita daga nan kuma zata wuce UK"
"Amma shine baka gayamin ba se yanzu, sekace kana zaman gaba dani? Ace Widad zata tafi amma baka gayamin ba"
Wata uwar harara Widad ta aikamata dashi haɗe da tsaki tayi waje abunta, Yusuf ma be tsaya a gurin ba yabi bayan Widad a hanyar da zasu fita harabar gidan Amal tace "Allah ya raka taki gona, ma huta na kwana biyu kafin ki dawo, kai kuma ka dawo ka sameni"
Daga Yusuf har Widad ba wanda ya tanka mata sukayi gaba, kamar kullum gaban motar ya buÉ—e mata ta shiga, shima ya zagaya ya shiga suna jiran fitowar Alhaji Nasir.
Kusan mintuna sha biyar sannan ya fito shima ya shiga motar, Anwar ne ya fito ya ƙaraso da sauri yace "ina zakuje ne haka Daddy?"
Alhaji Nasir yace "zamuje farm house ne, gobe in Allah ya kaimu Yusuf ze raka Lovely zataje ganin likita Abuja, idan ta gama zata koma England ta huta"
Turus Anwar yayi yana kallon su, jiki a sanyaye yace "Shikenan, A dawo lafiya Allah ya kiyaye hanya"
Ya juya ze koma BQ, da sauri Widad ta buɗe motar ta kira sunansa, ya tsaya ta ƙarasa da sauri inda yake ta kalle shi tace "Anwar lafiya kuwa?"
Anwar ya ƙaƙalo murmushi yace "lafiya ƙalau Widad"
"Amma naga mood É—inka ya canza"
"zanyi missing É—inki ne"
ÆŠan tsayawa tayi tana kallon sa, jiki a sanyaye tace "Anwar haka kurum naji bana son tafiyar nan, ji nake kamar akwai abunda ze faru a tafiyar nan, dan Allah idan na tafi ka kularmin da Daddy dan Allah ji nake kamar wani abu ze sameshi idan na tafi "
Tai maganar hawaye na bin fuskarta.
Anwar yace "Widad akwai matsala ne?"
Girgiza masa kai tayi tace "ni dai ka riƙemin Amana dan Allah"
"shikenan karki damu, Insha Allah zan kula dashi, zakije ki dawo ki sameshi lafiya"
Ta jinjina masa kai tayi murmushi tace "Nagode Anwar"
Ta juya ta koma mota, shikam Yusuf wani takaici ne ya ƙule shi yadda taje ta tsaya tana magana da Anwar.
Yusuf yaja motar suka nufi gidan gona, tunda ma'aikatan suka ga tare da Alhaji Nasir ne suka dinga tururuwar zuwa kwasar gaisuwa, dan ya daÉ—e beje gidan gonar ba, nan ya dinga musu fara'a ya zolayi wannan ya zolayi wancan yana musu kyautar kuÉ—i.
Saleh ne ya shigo harabar gidan ya ƙaraso gaban Alhaji Nasir yana murmushi yace "Barka da sauka Alhajin Allah yaushe rabonka damu a gidan nan, sedai muji labarin kazo gari
"
Alhaji Nasir yace "Abubuwa ne sunyi yawa Saleh ya aikin, ya haƙuri damu?"
Saleh yayi murmushi yace "Yallaɓai ai kuke haƙuri damu"
"to Allah ya ƙara mana haƙuri da juna, zan maka transfer ɗin kuɗi aje ayo order Abinci gaba ɗaya ma'aikatan gidan nan Vip kowa yaci ya ƙoshi"
"Allah ya temakeka Alhaji namu, Allah ya ƙara nisan kwana da Arziki me Amfani"
Alhaji Nasir yace "Ameen Saleh, soja marmari daga nesa"
Saleh yayi murmushi ya fita, yana fita ya samu wani guri ya laɓe ya ɗakko wayarsa ya daddana yasa a kunnensa
"Oga sunzo, kuma da alama a gidan nan zasu kwana gaba É—aya"
"shikenan kasa mana ido akansu sosai, sannan ka lura da motar da zasu yi tafiyar a cikinta kasa tracker dan karsu tafi kafin su Dage suje"
Saleh yace "shikenan as you wish, amma dan Allah karku saɓa Alƙawari"
"karka damu kai dai kayi abunda muka ce"
Alhaji Nasir ya turawa Seh kuɗi, yayo order Abincin ma'aikatan gidan nan kowa yaci yasha yana walwala, aka kaiwa Alhaji Nasir nasu, Alhaji Nasir ya haɗe nasa da na Yusuf yace suci tare, ba ƙaramin mamaki abun ya bawa Yusuf ba, ace babban mutum kamar Alhaji Nasir yace zeci Abinci kwano ɗaya da ma'aikacin 'yarsa lallai be ɗau duniya da zafi ba.
Widad kam sam bata walwala, Ƙarewa ma ɗaki ta ɗaya ta samu ta shige tayi kwanciyar ta.
Yusuf kam suka zauna da Alhaji Nasir suna ta hira, kamar ɗa da Uba yana bashi labarin tafiye tafiyen da yayi da ƙalubalen kasuwanci da kuma nasarorin daya samu.
Can Alhaji Nasir ya nisa yace
"kaga gidan nan shine gidana na asali, ina jin daɗin unguwar nan amma tun bayan rasuwar mahaifiyar Widad naga bata son zaman gidan, saboda ita na canza gida, nan kuma aka zuba dabbobi a wani ɓangaren saboda tama son dabbobi"
Yusuf yace "Allah sarki, tabbas naga tana matuƙar son dabbobi kam"
 Alhaji Nasir yace "Yusuf dan Allah ka ƙara haƙuri da 'yata, na yaba sosai da ƙoƙarin ka Allah ya saka maka da Alkhairi, dan Allah idan ta gama ganin likitan, ranar da zata bar ƙasar nan dan Allah ka tabattar jirgunta ya tashi, da ni naso in kaita da kaina, amma akwai taron kasuwanci na shekara da nake halarta, idan har ban halarta ba akwai matsala ga dukiyata, wadda take gauraye data al'umma"
Yusuf yace "dukiyar ka data al'umma kuma?"
Alhaji Nasir yace "Eh mana, akwai hannun jarin mutane a cikin kasuwanci na, wanda ciki harda masu ƙaramin ƙarfi idan har ban halarci taron nan ba to tabbas dukiyoyin wasu zasu halaka"
"Amma meyasa dukiyar wasu zasu halaka, dan baka halarci taron ba? '