Sashe 71
Akidata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Widad tace "to, ba zaka ci dabinon ba?"
"bari in wanka tukuna"
Ya tashi ya ɗau bokiti ya fita, seda taga ta kassara dabinon nan, ta masa cin ƙoshi sannan ta ajiyewa Yusuf sauran.
Ta miƙe ta tattare ƙwallyen ta tafi taje ta zubar, gwaggo na ganin Widad tace "Amarya zo kinji yarinyar kirki"
Widad ta ƙarasa inda take, gwaggo tace "Amarya, daga yanzu idan mijinki ya dawo in yazo da kaya duk abunda kike ki tashi ki karɓi kayan hannunsa kinji?"
Widad a ranta tace 'wai nan duk zatonsu wani Auren kirki mukayi?'
A fili tace "To Mama zan dinga yi, amma gaskiya banda kaya me nauyi"
Gwaggo tayi murmushi tace "dama bance dame nauyi ba, amma ki dinga kula dashi sosai, ko so kike yayi miki amarya?"
Widad dariya kawai tayi tace "Mama kenan, to in yayi meye a ciki, nidai fatana mu koma gida"
Gwaggo tace "hakane amma yakamata kidinga nuna kishi akansa, zeji daɗi ko Auren dolene kukayi?"
Ganin kamar Widad bata son zancen ne, yasa Widad tace "jeki abunki É—iyata"
Widad ta juya ta tafi É—aki, tana zuwa ta tarar Yusuf ya fito daga wankan, yana tsaye da gajeren wando a jikinsa yana goge ruwan wankan jikinsa, wasu irin dogayen gashi ne a jikin Yusuf, taga yayi mata wani irin girma da kwarjini.
A É—an gigice tace "Yoseef meye haka?"
Da sauri ya waigo ya kalleta yace "meyafaru?"
"meyasa zaka shigomin É—aki a haka? Kalleka fa tsirara"
Yusuf ya kalli kansa yace "Niba tsirara nake ba"
"to meye haka, naga a can banÉ—akin kake sa kayanka"
Yusuf yace "Ramawa nakeyi, Allah ya bani haƙuri in dai a haka tsirara nake, toke ban san a ya kike yawo ba"
Tsaki tayi ta shige can lungun É—aki, ta juya masa baya ya juyo ya kalleta, yayi murmushi ya gama tsane jikinsa, ya zura riga, ya É—akko man shafawa yazo kusa da ita yace
"dan Allah ki tayani shafawa a bayana mana"
"Allah ya kiyaye, ni ka tashi daga kusa dani" ƙememe taƙi kallonsa.
Yusuf yace "kalli kiga"
Rintse ido ta sake yi tace "ni bazan Kalleka ba, seka sa kaya wallahi ko inyi ihu da ƙarfi"
"Aina saka kayan"
A hankali ta buÉ—e idonta tana kallonsa, Wani irin kallo yake mata, wanda ta kasa gane ma'anar kallon da yake mata.
Zamewa yayi ya kwanta akan cinyarta, yace "Wash na gaji bayana ciwo yake kamar zan ɓalle"
Itadai kamar Yusuf ya É—aureta yau, ta kasa magana sam balle ta motsa, hannunta ya kama yana ta murzawa a hankali, har bacci ya É—aukeshi.
Har yanzu hannunsa yana cikin nata, Ƙura masa ido Widad tayi, gaba ɗaya Yusuf tausayi yake bata mussman idan ta tuna beji ba be gani ba tsautsayi ya ritsa dashi, se wahala yake faman sha, kuma be taɓa nuna mata ya gaza ba.
Riƙe hannunsa ta sake yi, ta toshe bakinta tana kuka, hawayen tausayinsu ya kamata.
Yusuf da bacci ya ɗauke shi, ya buɗe idonsa jin saukar hawayenta a fuskarsa, a gigice ya miƙe zaune yace "subhanallah meyafaru? Nine me nayi miki"?
Bata iya bashi amsa ba se kuka data cigaba dayi, Yusuf yace
"yi haƙuri na ɗagaki, tunda bakyaso bazan sake kwanciya a jikinki ba, yi haƙuri"
Ta lura baya son yaga tana kuka, dan haka ta basar dan karya gane acikin damuwa take yasa tace "Kuma idan muka koma gida sena gayawa Daddy taɓani ka dingayi"
Yusuf yace "Yi haƙuri bazan sake ba, goge hawayenki bazan sake ba insha Allah, bari in sauka ma daga kan katifar"
"A'a ka kwanta anan, amma idan ka sake taɓani se nayi kuka, kuma Daddy zan gayawa idan muka koma gida"
"To shikenan naji"
Ya kwanta ya juya mata baya, murmushi ta dingayi ta miƙe ta tsallake shi tayi waje.
Alhaji Munir yace "Impossible, ta yaya Alhaji Nasir ze ɓata a gadon Asibiti, sekace ɓatan rigar sawa"
Alhaji Haruna yace "Abun da mamaki, a yadda yake dai be isa ya gudu da ƙafafunsa ba akwai wata a ƙasa"
Alhaji Munir yace "tabbas akwai lauje cikin naɗi, inma dai akwai wanda yake gefe yake mana manaƙisa, amma kowaye idan muka tono shi abun baze masa da daɗi ba"
Babu ko sallama Hajiya Halima ta shiga Falon Hajiya Sarah, a fusace ta kalli Sarah tace "ina megidan nan yake?"
Hajiya Sarah tace "lafiya kuwa, maman Anwar?"
"bani da lokacin baki wannan amsar, kije ki gaya masa ina son ganinsa"
Bulama yace "Ai gani nan ina kusa"
Hajiya Halima ta kalleshi tace "da sanin ka aka kama min É—ana?"
Bulama yace "haka labari yazomin an kama shi"
"to ba labari bane ba, an kama min É—ana, to wallahi baze yuwu ba, daga abun Arziki seya koma na tsiya, daga yayi jinyarsa an sace shi a Asibiti se'a kamamin yaro akanme?"
Bulama yace "yanzu sace mijin naki be dameki ba?"
"Dalla karka gayamin maganar banza ko ka rainamin hankali mana, kai sace shin damunka yayi?"
"Yaya za'a sacemin Aminina É—an uwana, sannan kizo kina tayarmin da hankali akan an kama É—anki? Ki bar doka tayi aikinta, in sunga bashi da laifi zasu sake shi"
"dokar banza dokar wofi, ni zaka gayawa doka, doka nawa kayi amfani da kuɗi kayi fatali da ita a ƙasar nan? Ina son kayi Amfani da wannan damar taka da ikon kayi fatali da wannan dokar kasa a sakarmin ɗana, in bahaka ba you know what am capable of doing"
Godiya me tarin yawa Fans ina godiya 😠😠😠😠😠ðŸ˜
Domin gyara, sharhi ko shawara
Ayshercool
07063065680
            _*AƘIDATA*_
   Â
PERFECT WRITERS ASSOCIATION
(WE AIN'T PERFECT BUT WE ARE ALWAYS TRYING OUR BEST, TO MOTIVATE AND ENTERTAIN OUR READERS)
https://www.facebook.com/Perfect-writers-association-100452275039839/
*Story and written by*
_*AISHA HUMAIRA _
(Daddy's girl)*_
The experience writer of
*ABDUL JALAL*
* WATA KISSAR.... (SAI MATA) *
And now
*AƘIDA TA *
I dedicated this book to my Mum
(Malama Nafisat Adam Muhammad) i love you mum
Haƙƙin Mallaka ⚠: Littafin nan mallaki nane, tun daga sunan labarin zuwa abunda ya ƙunsa, ban yadda wani ko wata ya sauyamin ko yin Amfani da wani ɓangare na labarin ba ba tare da izinina ba, Nagode
https://www.wattpad.com/user/Ayshercool7724?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends
NOT EDITED
ELEGANT ONLINE WRITER'S
             PART1
                Page 38_39
Shi kansa Saleh abun ya É—aure masa kai, ta yaya za'a je har Asibiti a sace mara lafiya, kuma bayan da jam'ian tsaro a cikin Asibitin da suke tsaron lafiyarsa, koda yake ba abun mamaki bane a haÉ—a baki dasu a sace shin, saboda da yawa mutanen yanzu suna iya yin komai saboda kuÉ—i.
Maman Nurat ce ta shigo ɗakinta, ta tarar da Nurat tana kan system tana danne danne, ta ɗago ta kalli Mahaifiyarta tace "Mummy lafiya kuwa?"
Mummy tace "Mhmm, wani labari naji"
Nurat tace "labarin me?"
"wai an nemi Alhaji Daula an rasa a Asibiti, yanzu haka an kama Shugaban Asibitin doctor Sufyan da kuma Anwar"
Zare farin glashin idonta Nurat tayi tace "What are serious Mum?"
"did I ever lie to you?"
Cikin kaɗuwa Nurat ta girgiza kai tace "Na shiga uku da wannan masifa, daga wannan se wannan ana ƙoƙarin a kashe wannan amma se waccan ta faru, an sace masa 'ya har yanzu ba wanda yasan inda suke, yana kwance yana fama da jinya an bishi gadon Asibiti an sace shi, innalillahi wa inna ialaihi raji'un, Mummy me Anwar yayi aka kama shi to? "
Mummy tace " ina zan sani, ance dai har dashi a cikin suspect "
Nurat tace" idan harda sa hannun Yaya Anwar a ɓatan baban Widad, to tabbas beyi hakan dan cutar dashi ba, akwai dalili yakamata in ganshi "
Zare ido Mummy tayi tace " kiga wa? Ba dani ba Wallahi idan kika sake kika fita duk abunda yayi miki ke kika siya, na gaya miki babu ruwanki ki koma gefe ki taya su da Addu'a yafi "
Shiru Nurat tayi bata kuma cewa komai ba, Mummy ta gama mitarta ta tashi ta fita, ita kuwa Nurat ta shiga tunanin yadda zata yi ta fita.
Yanzu duk lokacin da aka idar da sallar Asuba, se Yusuf ya tsaya sunyi karatu a masallaci, aikuwa gasu da son karatun babu girman kai a lamarin su, dan haka yake jin daÉ—in koyar dasu, kuma ya basu damar yi masa tambayoyi, wasu tambayoyin idan kajisu sam bazaka ce musulmi ne ba, saboda tsagwaron Jahilci, Yusuf baya kyararsu ko hantararsu, haka yake amsa musu.
Akwai wanda yake tambayar Yusuf bayan an watse daga gurin karatun, wai shi ya zata in mutum ya kwanta da iyalinsa ba'a wanka se ranar Juma'a, Yusuf yayi masa bayani dalla dalla, kuma ya ƙudurce babu batun kunya, shine maudu'in daze musu gobe in Allah ya kai rai a gurin karatu "
Ya koma gida ya tarar da hakimar tanata kwasar baccinta, ya nemi guri shima ya ɗan kwanta, nannauyan bacci ne ya ɗauke shi, can cikin baccin nasa ya jiyo ihun Widad a tsakar gida, aikuwa a gigice ya tashi ya fita, wata kazar harice Widad tazo wucewa ta zata 'ya' yanta zata taɓa mata, dan haka ta fara bin Widad tana kai baki zata cije ta, shine take ta wannan ihun tana zagaye, ita kuma kazar na cigaba da binta.
 Hari na kallonta, ta dinga tintsira dariya, a gigice Yusuf ya fito, yazo da sauri ya kori kazar ya kalli Widad yace "haba my queen, gaskiya kin ban kunya kaza ce fa kawai "
Widad tace "to ba cizona take son tayi ba, kuma wlh idan ta sake bina sena kamata na tura ta a cikin wutar can ta ƙone kowa ya huta"
Hari tace "kan bala'i, kazar tawa zaki saka a murhu? Aikuwa dana miki rashin mutunci kuma wallahi da sekin biyani"
Yusuf yace "yi haƙuri bama iyawa zata yi ba, tana faɗane kawai yanzun ma tanawa kazar ihu, ta ina zata iya kamawa balle tasa a murhu?"
Widad tai farat tace "to sena buga mata wannan icen ta mutu, ko in Takata da ƙafata harta mutu, garama kija mata kunne"
"Kazar zan jawa kunne ko kuma wa?"
"bari in wanka tukuna"
Ya tashi ya ɗau bokiti ya fita, seda taga ta kassara dabinon nan, ta masa cin ƙoshi sannan ta ajiyewa Yusuf sauran.
Ta miƙe ta tattare ƙwallyen ta tafi taje ta zubar, gwaggo na ganin Widad tace "Amarya zo kinji yarinyar kirki"
Widad ta ƙarasa inda take, gwaggo tace "Amarya, daga yanzu idan mijinki ya dawo in yazo da kaya duk abunda kike ki tashi ki karɓi kayan hannunsa kinji?"
Widad a ranta tace 'wai nan duk zatonsu wani Auren kirki mukayi?'
A fili tace "To Mama zan dinga yi, amma gaskiya banda kaya me nauyi"
Gwaggo tayi murmushi tace "dama bance dame nauyi ba, amma ki dinga kula dashi sosai, ko so kike yayi miki amarya?"
Widad dariya kawai tayi tace "Mama kenan, to in yayi meye a ciki, nidai fatana mu koma gida"
Gwaggo tace "hakane amma yakamata kidinga nuna kishi akansa, zeji daɗi ko Auren dolene kukayi?"
Ganin kamar Widad bata son zancen ne, yasa Widad tace "jeki abunki É—iyata"
Widad ta juya ta tafi É—aki, tana zuwa ta tarar Yusuf ya fito daga wankan, yana tsaye da gajeren wando a jikinsa yana goge ruwan wankan jikinsa, wasu irin dogayen gashi ne a jikin Yusuf, taga yayi mata wani irin girma da kwarjini.
A É—an gigice tace "Yoseef meye haka?"
Da sauri ya waigo ya kalleta yace "meyafaru?"
"meyasa zaka shigomin É—aki a haka? Kalleka fa tsirara"
Yusuf ya kalli kansa yace "Niba tsirara nake ba"
"to meye haka, naga a can banÉ—akin kake sa kayanka"
Yusuf yace "Ramawa nakeyi, Allah ya bani haƙuri in dai a haka tsirara nake, toke ban san a ya kike yawo ba"
Tsaki tayi ta shige can lungun É—aki, ta juya masa baya ya juyo ya kalleta, yayi murmushi ya gama tsane jikinsa, ya zura riga, ya É—akko man shafawa yazo kusa da ita yace
"dan Allah ki tayani shafawa a bayana mana"
"Allah ya kiyaye, ni ka tashi daga kusa dani" ƙememe taƙi kallonsa.
Yusuf yace "kalli kiga"
Rintse ido ta sake yi tace "ni bazan Kalleka ba, seka sa kaya wallahi ko inyi ihu da ƙarfi"
"Aina saka kayan"
A hankali ta buÉ—e idonta tana kallonsa, Wani irin kallo yake mata, wanda ta kasa gane ma'anar kallon da yake mata.
Zamewa yayi ya kwanta akan cinyarta, yace "Wash na gaji bayana ciwo yake kamar zan ɓalle"
Itadai kamar Yusuf ya É—aureta yau, ta kasa magana sam balle ta motsa, hannunta ya kama yana ta murzawa a hankali, har bacci ya É—aukeshi.
Har yanzu hannunsa yana cikin nata, Ƙura masa ido Widad tayi, gaba ɗaya Yusuf tausayi yake bata mussman idan ta tuna beji ba be gani ba tsautsayi ya ritsa dashi, se wahala yake faman sha, kuma be taɓa nuna mata ya gaza ba.
Riƙe hannunsa ta sake yi, ta toshe bakinta tana kuka, hawayen tausayinsu ya kamata.
Yusuf da bacci ya ɗauke shi, ya buɗe idonsa jin saukar hawayenta a fuskarsa, a gigice ya miƙe zaune yace "subhanallah meyafaru? Nine me nayi miki"?
Bata iya bashi amsa ba se kuka data cigaba dayi, Yusuf yace
"yi haƙuri na ɗagaki, tunda bakyaso bazan sake kwanciya a jikinki ba, yi haƙuri"
Ta lura baya son yaga tana kuka, dan haka ta basar dan karya gane acikin damuwa take yasa tace "Kuma idan muka koma gida sena gayawa Daddy taɓani ka dingayi"
Yusuf yace "Yi haƙuri bazan sake ba, goge hawayenki bazan sake ba insha Allah, bari in sauka ma daga kan katifar"
"A'a ka kwanta anan, amma idan ka sake taɓani se nayi kuka, kuma Daddy zan gayawa idan muka koma gida"
"To shikenan naji"
Ya kwanta ya juya mata baya, murmushi ta dingayi ta miƙe ta tsallake shi tayi waje.
Alhaji Munir yace "Impossible, ta yaya Alhaji Nasir ze ɓata a gadon Asibiti, sekace ɓatan rigar sawa"
Alhaji Haruna yace "Abun da mamaki, a yadda yake dai be isa ya gudu da ƙafafunsa ba akwai wata a ƙasa"
Alhaji Munir yace "tabbas akwai lauje cikin naɗi, inma dai akwai wanda yake gefe yake mana manaƙisa, amma kowaye idan muka tono shi abun baze masa da daɗi ba"
Babu ko sallama Hajiya Halima ta shiga Falon Hajiya Sarah, a fusace ta kalli Sarah tace "ina megidan nan yake?"
Hajiya Sarah tace "lafiya kuwa, maman Anwar?"
"bani da lokacin baki wannan amsar, kije ki gaya masa ina son ganinsa"
Bulama yace "Ai gani nan ina kusa"
Hajiya Halima ta kalleshi tace "da sanin ka aka kama min É—ana?"
Bulama yace "haka labari yazomin an kama shi"
"to ba labari bane ba, an kama min É—ana, to wallahi baze yuwu ba, daga abun Arziki seya koma na tsiya, daga yayi jinyarsa an sace shi a Asibiti se'a kamamin yaro akanme?"
Bulama yace "yanzu sace mijin naki be dameki ba?"
"Dalla karka gayamin maganar banza ko ka rainamin hankali mana, kai sace shin damunka yayi?"
"Yaya za'a sacemin Aminina É—an uwana, sannan kizo kina tayarmin da hankali akan an kama É—anki? Ki bar doka tayi aikinta, in sunga bashi da laifi zasu sake shi"
"dokar banza dokar wofi, ni zaka gayawa doka, doka nawa kayi amfani da kuɗi kayi fatali da ita a ƙasar nan? Ina son kayi Amfani da wannan damar taka da ikon kayi fatali da wannan dokar kasa a sakarmin ɗana, in bahaka ba you know what am capable of doing"
Godiya me tarin yawa Fans ina godiya 😠😠😠😠😠ðŸ˜
Domin gyara, sharhi ko shawara
Ayshercool
07063065680
            _*AƘIDATA*_
   Â
PERFECT WRITERS ASSOCIATION
(WE AIN'T PERFECT BUT WE ARE ALWAYS TRYING OUR BEST, TO MOTIVATE AND ENTERTAIN OUR READERS)
https://www.facebook.com/Perfect-writers-association-100452275039839/
*Story and written by*
_*AISHA HUMAIRA _
(Daddy's girl)*_
The experience writer of
*ABDUL JALAL*
* WATA KISSAR.... (SAI MATA) *
And now
*AƘIDA TA *
I dedicated this book to my Mum
(Malama Nafisat Adam Muhammad) i love you mum
Haƙƙin Mallaka ⚠: Littafin nan mallaki nane, tun daga sunan labarin zuwa abunda ya ƙunsa, ban yadda wani ko wata ya sauyamin ko yin Amfani da wani ɓangare na labarin ba ba tare da izinina ba, Nagode
https://www.wattpad.com/user/Ayshercool7724?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends
NOT EDITED
ELEGANT ONLINE WRITER'S
             PART1
                Page 38_39
Shi kansa Saleh abun ya É—aure masa kai, ta yaya za'a je har Asibiti a sace mara lafiya, kuma bayan da jam'ian tsaro a cikin Asibitin da suke tsaron lafiyarsa, koda yake ba abun mamaki bane a haÉ—a baki dasu a sace shin, saboda da yawa mutanen yanzu suna iya yin komai saboda kuÉ—i.
Maman Nurat ce ta shigo ɗakinta, ta tarar da Nurat tana kan system tana danne danne, ta ɗago ta kalli Mahaifiyarta tace "Mummy lafiya kuwa?"
Mummy tace "Mhmm, wani labari naji"
Nurat tace "labarin me?"
"wai an nemi Alhaji Daula an rasa a Asibiti, yanzu haka an kama Shugaban Asibitin doctor Sufyan da kuma Anwar"
Zare farin glashin idonta Nurat tayi tace "What are serious Mum?"
"did I ever lie to you?"
Cikin kaɗuwa Nurat ta girgiza kai tace "Na shiga uku da wannan masifa, daga wannan se wannan ana ƙoƙarin a kashe wannan amma se waccan ta faru, an sace masa 'ya har yanzu ba wanda yasan inda suke, yana kwance yana fama da jinya an bishi gadon Asibiti an sace shi, innalillahi wa inna ialaihi raji'un, Mummy me Anwar yayi aka kama shi to? "
Mummy tace " ina zan sani, ance dai har dashi a cikin suspect "
Nurat tace" idan harda sa hannun Yaya Anwar a ɓatan baban Widad, to tabbas beyi hakan dan cutar dashi ba, akwai dalili yakamata in ganshi "
Zare ido Mummy tayi tace " kiga wa? Ba dani ba Wallahi idan kika sake kika fita duk abunda yayi miki ke kika siya, na gaya miki babu ruwanki ki koma gefe ki taya su da Addu'a yafi "
Shiru Nurat tayi bata kuma cewa komai ba, Mummy ta gama mitarta ta tashi ta fita, ita kuwa Nurat ta shiga tunanin yadda zata yi ta fita.
Yanzu duk lokacin da aka idar da sallar Asuba, se Yusuf ya tsaya sunyi karatu a masallaci, aikuwa gasu da son karatun babu girman kai a lamarin su, dan haka yake jin daÉ—in koyar dasu, kuma ya basu damar yi masa tambayoyi, wasu tambayoyin idan kajisu sam bazaka ce musulmi ne ba, saboda tsagwaron Jahilci, Yusuf baya kyararsu ko hantararsu, haka yake amsa musu.
Akwai wanda yake tambayar Yusuf bayan an watse daga gurin karatun, wai shi ya zata in mutum ya kwanta da iyalinsa ba'a wanka se ranar Juma'a, Yusuf yayi masa bayani dalla dalla, kuma ya ƙudurce babu batun kunya, shine maudu'in daze musu gobe in Allah ya kai rai a gurin karatu "
Ya koma gida ya tarar da hakimar tanata kwasar baccinta, ya nemi guri shima ya ɗan kwanta, nannauyan bacci ne ya ɗauke shi, can cikin baccin nasa ya jiyo ihun Widad a tsakar gida, aikuwa a gigice ya tashi ya fita, wata kazar harice Widad tazo wucewa ta zata 'ya' yanta zata taɓa mata, dan haka ta fara bin Widad tana kai baki zata cije ta, shine take ta wannan ihun tana zagaye, ita kuma kazar na cigaba da binta.
 Hari na kallonta, ta dinga tintsira dariya, a gigice Yusuf ya fito, yazo da sauri ya kori kazar ya kalli Widad yace "haba my queen, gaskiya kin ban kunya kaza ce fa kawai "
Widad tace "to ba cizona take son tayi ba, kuma wlh idan ta sake bina sena kamata na tura ta a cikin wutar can ta ƙone kowa ya huta"
Hari tace "kan bala'i, kazar tawa zaki saka a murhu? Aikuwa dana miki rashin mutunci kuma wallahi da sekin biyani"
Yusuf yace "yi haƙuri bama iyawa zata yi ba, tana faɗane kawai yanzun ma tanawa kazar ihu, ta ina zata iya kamawa balle tasa a murhu?"
Widad tai farat tace "to sena buga mata wannan icen ta mutu, ko in Takata da ƙafata harta mutu, garama kija mata kunne"
"Kazar zan jawa kunne ko kuma wa?"