Sashe 73
Akidata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hanne na tsaka da masifar ne sega Yusuf ya fito daga É—akin megari, ai nan da nan Hanne ta nutsu ta fara murmushi, Yusuf ya harari Widad dan yaji duk abunda ya faru, ita kuwa tayi kamar bata ganshi ba.
Hanne ta durƙusa ta gaida Yusuf, Yusuf ya ɗan saki fuska ya amsa mata, yazo ya durƙusa ya gaida su gwaggo, duk faɗan da Hari keyi da Widad, tana matuƙar girmama Yusuf, dan suna ɗasawa dashi.
Hanne tace "yau ba wanke wanke ne ka kawo ayi?"
Yusuf ya kalli inda Widad take, yaga ko a jikin ta, jujjuya kofin kokonta kawai take.
Yusuf yace "A'a babu na wanke tun Asuba.
Gwaggo tace "kaine kake wanke wanken? "
Yusuf yayi murmushi yace "A'a Mama, wani lokacin ina rage mata aikine kawai"
Gwaggo ta kalli Widad tace "Anya ÆŠiyata?"
Widad tace "Mena yi? Shine yake cewa zeyi fa, kuma idan nace zanyi se yace ban iya ba"
Hanne tace "ka dinga barinsu, da safe se in haÉ—a in wanke, tunda bata iya ba"
Hansai tace "ikon Allah, toke Hanne dole ne sekin wanke musu kwanukan?"
Widad tace "Yoseef kaga sabon kofinmu, Mama ta bamu"
Yusuf yace "Ahh mama mungode sosai Allah yasaka da alkhairi"
Ya kalli Widad yace "let's go and have a breakfast"
Ta miƙe tayi gaba, suna zuwa ɗaki yace "sannu kinji"
Cikin rashin fahimta tace "aikin me nayi kakemin sannu?"
"yanzu memakon kice in sai miki kofin kina so, kawai seki sa rigima ke se'an baki?"
"ko zaka Ƙwace ka mayar ne?"
Yusuf yace "A'a ni bance ba, na dafa shayi ne kuma gashi kin karɓo koko"
Da sauri tace "dan Allah dagaske?"
Bece mata komai ba, ya wuce ya sauke tukunyar tea É—in, ya buÉ—e jakarsa ya É—akko kayan tea É—in ya haÉ—a mata shayi yasa mata madara, tana zaune tana kallonsa, ya É—auka ya kai ya É—anÉ—ana yaji in beyi zafi da yawa ba sannan ya bata.
Ta kalle shi tace "meye kuma seka sha zaka bani?"
"Na duba ne inji in beyi zafi da yawa ba karki ƙone baki"
"to shine zaka sa baki a jikin kofin, toni gaskiya da cokali zan sha tunda kasa baki, ko in canza kofi"
Tsayawa yayi yana kallonta, taje ta É—akko wani kofin ta juye a ciki, ta É—au bredin ta gutsura ta koma gefe.
Karon farko da taga fuskar Yusuf ta canza saboda abunda tayi, ta nuna ƙarara tana ƙyamarsa kenan.
Tana kallon yadda ya ɗan ɓata fuska, ya kasa sakin jiki yaci Abincin ma, amma ta basar ta cigaba da cin bredinta, da a gidane ba yadda za'ayi taci bredi babu mahaɗi, amma yanzu se tura shi take kuma tana jin daɗinsa a haka.
Ƙarshe Yusuf miƙewa yayi yaje yayo wanka, yazo ya fara shirin fita sedai yaƙi cewa uffan, be sake kula ta ba shirinsa kawai yake.
Widad ta matsa inda yake tace "wai naga ka wani yi shiru, lafiya dai?"
Girgiza mata kai yayi, ya cigaba da shirinsa "Amma naji kayi shiru haka? Nasan baka saba zama haka kayi tsit ba"
Still shiru ya kuma yi mata, yana gyara kayansa dake cikin jakar matafiya.
ÆŠagowar da zeyi taga idonsa yayi jawur, gaba É—aya se jikin ta yayi sanyi.
"dan Allah meye ya same ka?"
Raɓata yayi ze wuce ta sha gabansa tana kallonsa.
Ze kuma kaucewa ta kuma shan gabansa, ba tayi tsammani ba Yusuf ya janyota ya haÉ—e bakinsa da nata.
Mutsu Mutsu ta dingayi tana ƙoƙarin ƙwacewa, amma ta kasa ko ƙwaƙwaran motsi, saboda yafi ƙarfinta nesa ba kusa ba.
A hankali ya cika ta, tayi baya da sauri tana rarraba ido, tare da sauke numfashi.
Tofar da yawun bakin ta ta dingayi, tana goge bakinta tana kuka.
Yusuf ya ƙaraso inda take, amma ta shiga ja da baya, riƙota yayi ya ƙura mata ido, take yayi mata wani irin kwarjini.
Cikin sanyin jiki Yusuf yace "Widad da zuciya zatamin adalci to da ban iya jure duk wulaƙancin da kikemin a baya ba, saboda Yusuf baya Jura wulaƙanci dan shima mutum ne kamar kowa, sedai kash zuciya ta ta fara son abunda tasan yayi mata nisa har abada, wanda be dace da ita ba, zuciyata ta saɓa Alƙawarin da mukayi da ita nayin ban kwana da soyayya har Abada, hakan shine kawai mafita ga irin rayuwar da Yusuf ya tsinci kansa a ciki, Amma ko warkewa banba daga cikin zugi da raɗaɗin da zuciyata ke ciki ba, ƙaddara ta haɗani dake, kuma zuciyata ta shiga begen ki, Auren nan da mukayi har cikin zuciyata nake som Auren nan, sedai nasan dole wataran zamu rabu saboda bamu gina Auren akan tirbar soyayya ba, dan Allah Widad ni bance sekin soni ba, saboda nasan hakan baya cikin tsarin rayuwar ki, kuma tamkar ƙasƙancine a gareki Auren mutumin dabe kaiki a komai ba, nasan yanzu ma kutsen ƙaddara ne ya haɗamu zama inuwa ɗaya dake, ko baki soni ba dan Allah kidena nunamin ƙyama kinji Gimbiya, yi haƙuri na saki kuka" yai maganar yana ƙoƙarin goge mata hawaye
Fizgewa tayi tace "Dalla ni cikani in wuce, the must useless word i hate in my life Love, kaima ka shiga sahun imagination da shirme kenan, ban guri ni zan wuce"
Ta ture shi tayi gaba abunta, ta É—akko brush da toothpaste ta tafi sake wanke baki, duk dan Yusuf yayi kissing É—inta.
Jiki a sanyaye ya ƙarasa shiryawa, ya fito ze fita ko kallon inda yake ba tayi ba, ganin ba kowa a tsakar gidan se Hanne yasa yazo gabanta yace "Zan tafi"
"Jirani inzo in zama mota seka hau ka tafi"
Ya girgiza kai yace "nasan kina jin haushina, kiyi haƙuri"
Banza tayi masa ta cigaba da abunda take, Hanne tace "Adawo lafiya Allah ya tsare"
Yusuf yayi murmushi yace "Allah yasa nagode"
Har yayi gaba ya waigo ya kalle ta, suka haÉ—a ido ya É—an lumshe ido yace "I love you My queen"
Wata uwar harara tayi masa ta miƙe ta bar tsakar gidan.
Nurat tana zaune a reception, da ƙyar aka bari taga Anwar, fuskarsa duk ta ɗaga yayi wani iri, a gigice tace "Yaya Anwar me kayi aka kama ka haka?"
Anwar yace "wallahi Nurat ban saniba, wai ana tuhumata da haɗin bakina akan sace Daddy, kuma wallahi ban san komai ba, na gyara masa jiki na bashi abinci, likita yace inje in karɓo wani magani, ina komawa se cemin yayi wai ya shiga ɗakin amma be ganshi ba"
Nurat tace "kamar yaya, ta yaya za'a sace mutum a Asibiti mutumin dako motsin kirki baya iyayi"
Anwar yace "wallahi bam sani ba Nurat, ni yanzu ba kamanin da'akayine damuwa ta ba, sanin inda Alhaji Nasir yake shine babbar damuwa ta, ba shi da lafiya waye ya sace shi? Waze kula dashi? Waze bashi magani na rasa wacce irin masifa ce tasa ake bibiyarsa haka"
Shiru Nurat tayi tana zancen zuci 'Anya kuwa babu sa hannun mahaifina a sace Alhaji Nasir?'
Ta É—ago ta kalli Anwar tace "Yaya Anwar baka yi laifi ba dan baka banga dalilin da zesa a kama ka ba, dan haka ka kwantar da hankalinka, akwai wani cousin brother É—ina, barrister Abdallah zan masa magana ya shiga cikin case É—in"
Anwar yace "bakya ganin akwai matsala? Kar a sashi a matsala fa, sunce in suka gama bincike za'a sakeni"
"babu wata matsala insha Allah, ka kwantar da hankalinka, Insha Allah zak bar gurin nan"
Anwar yace "Nagode sosai Ƙanwata, Allah yasaka miki da alkhairi"
Nurat tace "you deserve it dear" ta ɗau jakarta tayi waje.
Ramlah ce zaune a motar Fahad, ta murtuke fuska yana ta surutu amma tayi shiru, kallonta yayi yace "beb, ya inata magana amma kinyi shiru, lafiya kuwa?"
"Fahad yanzu ace brother na yana É—aure, amma koka jajantamin talk less of kace zaka kai masa ziyara"
Fahad yace "ni inje state CID no i can't tarnish my image"
"Amma fa kaima É—an uwanka nae"
"Yeah really, you are right dear but zuwa gurin nan se masu manyan crimes da manyan terrors, kuma kinga daddy na sanannen mutum ne, ace anga mutum kamar ni a irin wannan gurin is not fair at all, it will tarnish our family image"
Ramlah tace 'but your dad can bale him out, so you don't care about my feelings, É—an uwana yana rufe kaikuma abunda ya dameka daban ko? "
"Ai na miki bayani, ban san me kike so ayi ba kuma"
"ina son ka saka baki, Daddynka yayi magana a sake shi"
"Amma Ramlah kin san ba abune me sauƙi yin hakan ba ko, yaynki an haɗa baki dashi an sace Daula, me zesa Daddy yasa baki"
A fusace Ramlah tace "shut up Fahad, ta yaya Anwar ze hakan, tare kukayi school room ɗinku ɗaya, you know what he can do and what he cannot do, dan haka ina jiran kaje kayi magana da mahaifinka a fito da shi, that's the only way you can prove to me that you loves me"
Tana gama maganar tayi waje ta bar motar, ɗan taɓe baki yayi ya kunna motarsa yayi tafiyarsa.
Yau da Yusuf ya dawo a É—aki ya tarar da widad, kamar tana cikin damuwa ya kalle ta yace "Na dawo"
Jinjina masa kai kawai tayi, amma ta kasa magana, se ya zata tun abunda ya faru da safe ne yasa take jin haushinsa.
"Meke damun kine? Ko har yanzu fushin kike dani?"
A kasale tace "Bakomai fa"
Haka ya fita yaje yayi wanka ya dawo ya sameta a inda ya barta, yau dambun tsaki Hansai ta girka ta aiko musu, amma taƙi sakin jiki taci, ya kaɗa ya raya amma tace lafiyarta ƙalau, sedai ya lura buni buni seta tafi toilet ta dawo.
"Gimbiya ko cikin kine ya ɓaci?"
Girgiza masa kai tayi tare da kwanciya, haka taita yi har washegari gaba ɗaya kamar bata da sukuni, kuma taƙi gaya masa abunda yake damun ta, haka ya fita ya barta ya ɗauka dai fushi kawai take, Da Azahar ya dawo sedai ya tarar da tun Abincin safe bata kuma cin komai ba.
Yaje gabanta ya durƙusa yana ƙare mata kallo yace "dan Allah idan fushi kike dani kiyi haƙuri, kin sani a damuwa fa"
"Nifa ba fushi nake ba, ka ƙyaleni kawai"
"baki da lafiya ne?"
"lafiya ta ƙalau"
Hanne ta durƙusa ta gaida Yusuf, Yusuf ya ɗan saki fuska ya amsa mata, yazo ya durƙusa ya gaida su gwaggo, duk faɗan da Hari keyi da Widad, tana matuƙar girmama Yusuf, dan suna ɗasawa dashi.
Hanne tace "yau ba wanke wanke ne ka kawo ayi?"
Yusuf ya kalli inda Widad take, yaga ko a jikin ta, jujjuya kofin kokonta kawai take.
Yusuf yace "A'a babu na wanke tun Asuba.
Gwaggo tace "kaine kake wanke wanken? "
Yusuf yayi murmushi yace "A'a Mama, wani lokacin ina rage mata aikine kawai"
Gwaggo ta kalli Widad tace "Anya ÆŠiyata?"
Widad tace "Mena yi? Shine yake cewa zeyi fa, kuma idan nace zanyi se yace ban iya ba"
Hanne tace "ka dinga barinsu, da safe se in haÉ—a in wanke, tunda bata iya ba"
Hansai tace "ikon Allah, toke Hanne dole ne sekin wanke musu kwanukan?"
Widad tace "Yoseef kaga sabon kofinmu, Mama ta bamu"
Yusuf yace "Ahh mama mungode sosai Allah yasaka da alkhairi"
Ya kalli Widad yace "let's go and have a breakfast"
Ta miƙe tayi gaba, suna zuwa ɗaki yace "sannu kinji"
Cikin rashin fahimta tace "aikin me nayi kakemin sannu?"
"yanzu memakon kice in sai miki kofin kina so, kawai seki sa rigima ke se'an baki?"
"ko zaka Ƙwace ka mayar ne?"
Yusuf yace "A'a ni bance ba, na dafa shayi ne kuma gashi kin karɓo koko"
Da sauri tace "dan Allah dagaske?"
Bece mata komai ba, ya wuce ya sauke tukunyar tea É—in, ya buÉ—e jakarsa ya É—akko kayan tea É—in ya haÉ—a mata shayi yasa mata madara, tana zaune tana kallonsa, ya É—auka ya kai ya É—anÉ—ana yaji in beyi zafi da yawa ba sannan ya bata.
Ta kalle shi tace "meye kuma seka sha zaka bani?"
"Na duba ne inji in beyi zafi da yawa ba karki ƙone baki"
"to shine zaka sa baki a jikin kofin, toni gaskiya da cokali zan sha tunda kasa baki, ko in canza kofi"
Tsayawa yayi yana kallonta, taje ta É—akko wani kofin ta juye a ciki, ta É—au bredin ta gutsura ta koma gefe.
Karon farko da taga fuskar Yusuf ta canza saboda abunda tayi, ta nuna ƙarara tana ƙyamarsa kenan.
Tana kallon yadda ya ɗan ɓata fuska, ya kasa sakin jiki yaci Abincin ma, amma ta basar ta cigaba da cin bredinta, da a gidane ba yadda za'ayi taci bredi babu mahaɗi, amma yanzu se tura shi take kuma tana jin daɗinsa a haka.
Ƙarshe Yusuf miƙewa yayi yaje yayo wanka, yazo ya fara shirin fita sedai yaƙi cewa uffan, be sake kula ta ba shirinsa kawai yake.
Widad ta matsa inda yake tace "wai naga ka wani yi shiru, lafiya dai?"
Girgiza mata kai yayi, ya cigaba da shirinsa "Amma naji kayi shiru haka? Nasan baka saba zama haka kayi tsit ba"
Still shiru ya kuma yi mata, yana gyara kayansa dake cikin jakar matafiya.
ÆŠagowar da zeyi taga idonsa yayi jawur, gaba É—aya se jikin ta yayi sanyi.
"dan Allah meye ya same ka?"
Raɓata yayi ze wuce ta sha gabansa tana kallonsa.
Ze kuma kaucewa ta kuma shan gabansa, ba tayi tsammani ba Yusuf ya janyota ya haÉ—e bakinsa da nata.
Mutsu Mutsu ta dingayi tana ƙoƙarin ƙwacewa, amma ta kasa ko ƙwaƙwaran motsi, saboda yafi ƙarfinta nesa ba kusa ba.
A hankali ya cika ta, tayi baya da sauri tana rarraba ido, tare da sauke numfashi.
Tofar da yawun bakin ta ta dingayi, tana goge bakinta tana kuka.
Yusuf ya ƙaraso inda take, amma ta shiga ja da baya, riƙota yayi ya ƙura mata ido, take yayi mata wani irin kwarjini.
Cikin sanyin jiki Yusuf yace "Widad da zuciya zatamin adalci to da ban iya jure duk wulaƙancin da kikemin a baya ba, saboda Yusuf baya Jura wulaƙanci dan shima mutum ne kamar kowa, sedai kash zuciya ta ta fara son abunda tasan yayi mata nisa har abada, wanda be dace da ita ba, zuciyata ta saɓa Alƙawarin da mukayi da ita nayin ban kwana da soyayya har Abada, hakan shine kawai mafita ga irin rayuwar da Yusuf ya tsinci kansa a ciki, Amma ko warkewa banba daga cikin zugi da raɗaɗin da zuciyata ke ciki ba, ƙaddara ta haɗani dake, kuma zuciyata ta shiga begen ki, Auren nan da mukayi har cikin zuciyata nake som Auren nan, sedai nasan dole wataran zamu rabu saboda bamu gina Auren akan tirbar soyayya ba, dan Allah Widad ni bance sekin soni ba, saboda nasan hakan baya cikin tsarin rayuwar ki, kuma tamkar ƙasƙancine a gareki Auren mutumin dabe kaiki a komai ba, nasan yanzu ma kutsen ƙaddara ne ya haɗamu zama inuwa ɗaya dake, ko baki soni ba dan Allah kidena nunamin ƙyama kinji Gimbiya, yi haƙuri na saki kuka" yai maganar yana ƙoƙarin goge mata hawaye
Fizgewa tayi tace "Dalla ni cikani in wuce, the must useless word i hate in my life Love, kaima ka shiga sahun imagination da shirme kenan, ban guri ni zan wuce"
Ta ture shi tayi gaba abunta, ta É—akko brush da toothpaste ta tafi sake wanke baki, duk dan Yusuf yayi kissing É—inta.
Jiki a sanyaye ya ƙarasa shiryawa, ya fito ze fita ko kallon inda yake ba tayi ba, ganin ba kowa a tsakar gidan se Hanne yasa yazo gabanta yace "Zan tafi"
"Jirani inzo in zama mota seka hau ka tafi"
Ya girgiza kai yace "nasan kina jin haushina, kiyi haƙuri"
Banza tayi masa ta cigaba da abunda take, Hanne tace "Adawo lafiya Allah ya tsare"
Yusuf yayi murmushi yace "Allah yasa nagode"
Har yayi gaba ya waigo ya kalle ta, suka haÉ—a ido ya É—an lumshe ido yace "I love you My queen"
Wata uwar harara tayi masa ta miƙe ta bar tsakar gidan.
Nurat tana zaune a reception, da ƙyar aka bari taga Anwar, fuskarsa duk ta ɗaga yayi wani iri, a gigice tace "Yaya Anwar me kayi aka kama ka haka?"
Anwar yace "wallahi Nurat ban saniba, wai ana tuhumata da haɗin bakina akan sace Daddy, kuma wallahi ban san komai ba, na gyara masa jiki na bashi abinci, likita yace inje in karɓo wani magani, ina komawa se cemin yayi wai ya shiga ɗakin amma be ganshi ba"
Nurat tace "kamar yaya, ta yaya za'a sace mutum a Asibiti mutumin dako motsin kirki baya iyayi"
Anwar yace "wallahi bam sani ba Nurat, ni yanzu ba kamanin da'akayine damuwa ta ba, sanin inda Alhaji Nasir yake shine babbar damuwa ta, ba shi da lafiya waye ya sace shi? Waze kula dashi? Waze bashi magani na rasa wacce irin masifa ce tasa ake bibiyarsa haka"
Shiru Nurat tayi tana zancen zuci 'Anya kuwa babu sa hannun mahaifina a sace Alhaji Nasir?'
Ta É—ago ta kalli Anwar tace "Yaya Anwar baka yi laifi ba dan baka banga dalilin da zesa a kama ka ba, dan haka ka kwantar da hankalinka, akwai wani cousin brother É—ina, barrister Abdallah zan masa magana ya shiga cikin case É—in"
Anwar yace "bakya ganin akwai matsala? Kar a sashi a matsala fa, sunce in suka gama bincike za'a sakeni"
"babu wata matsala insha Allah, ka kwantar da hankalinka, Insha Allah zak bar gurin nan"
Anwar yace "Nagode sosai Ƙanwata, Allah yasaka miki da alkhairi"
Nurat tace "you deserve it dear" ta ɗau jakarta tayi waje.
Ramlah ce zaune a motar Fahad, ta murtuke fuska yana ta surutu amma tayi shiru, kallonta yayi yace "beb, ya inata magana amma kinyi shiru, lafiya kuwa?"
"Fahad yanzu ace brother na yana É—aure, amma koka jajantamin talk less of kace zaka kai masa ziyara"
Fahad yace "ni inje state CID no i can't tarnish my image"
"Amma fa kaima É—an uwanka nae"
"Yeah really, you are right dear but zuwa gurin nan se masu manyan crimes da manyan terrors, kuma kinga daddy na sanannen mutum ne, ace anga mutum kamar ni a irin wannan gurin is not fair at all, it will tarnish our family image"
Ramlah tace 'but your dad can bale him out, so you don't care about my feelings, É—an uwana yana rufe kaikuma abunda ya dameka daban ko? "
"Ai na miki bayani, ban san me kike so ayi ba kuma"
"ina son ka saka baki, Daddynka yayi magana a sake shi"
"Amma Ramlah kin san ba abune me sauƙi yin hakan ba ko, yaynki an haɗa baki dashi an sace Daula, me zesa Daddy yasa baki"
A fusace Ramlah tace "shut up Fahad, ta yaya Anwar ze hakan, tare kukayi school room ɗinku ɗaya, you know what he can do and what he cannot do, dan haka ina jiran kaje kayi magana da mahaifinka a fito da shi, that's the only way you can prove to me that you loves me"
Tana gama maganar tayi waje ta bar motar, ɗan taɓe baki yayi ya kunna motarsa yayi tafiyarsa.
Yau da Yusuf ya dawo a É—aki ya tarar da widad, kamar tana cikin damuwa ya kalle ta yace "Na dawo"
Jinjina masa kai kawai tayi, amma ta kasa magana, se ya zata tun abunda ya faru da safe ne yasa take jin haushinsa.
"Meke damun kine? Ko har yanzu fushin kike dani?"
A kasale tace "Bakomai fa"
Haka ya fita yaje yayi wanka ya dawo ya sameta a inda ya barta, yau dambun tsaki Hansai ta girka ta aiko musu, amma taƙi sakin jiki taci, ya kaɗa ya raya amma tace lafiyarta ƙalau, sedai ya lura buni buni seta tafi toilet ta dawo.
"Gimbiya ko cikin kine ya ɓaci?"
Girgiza masa kai tayi tare da kwanciya, haka taita yi har washegari gaba ɗaya kamar bata da sukuni, kuma taƙi gaya masa abunda yake damun ta, haka ya fita ya barta ya ɗauka dai fushi kawai take, Da Azahar ya dawo sedai ya tarar da tun Abincin safe bata kuma cin komai ba.
Yaje gabanta ya durƙusa yana ƙare mata kallo yace "dan Allah idan fushi kike dani kiyi haƙuri, kin sani a damuwa fa"
"Nifa ba fushi nake ba, ka ƙyaleni kawai"
"baki da lafiya ne?"
"lafiya ta ƙalau"