Sashe 55
Akidata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ya kuma ɗaga bakin bindiga ze da keta, Yusuf ya miƙe ya riƙe shi gam yace 'Anya akwai imaniba zuciyar ka, kalli yadda take kururuwa amma ba zaka ƙyaleta ba"
Me adda yasa hannu ya hankaɗa Yusuf amma Yusuf ko gezau beba, ya kalli Yusuf ya kuma ƙoƙarin hankaɗeshi amma Yusuf ko gezau balle ya kai ƙasa dukda ya kwana biyu ba Abinci amma hakan besa ya faɗi ba.
HaÉ—uwa sukayi su huÉ—u suka kama dukan Yusuf, da manyan sanduna, suka masa jina jina sannan suka É—aureshi, tun suna dukansa Widad na ihu harta suma a gurin.
Koda Anwar yaje a Asibiti seya tarar da mahaifiyarsa da su Ramlah a gurin, tayi masa ƙaryar wai da'aka gayamata abunda ya faru suma tayi seda aka kaita Asibiti shiyasa bata zoba, shi kuma Daddy ya yarda da abunda ta faɗa.
Anwar tun yana mamakin abubuwan da suke faruwa harya dena.
Nurat ta ƙarasa gaban Gadon Alhaji Nasir tace "Sannu Daddy ya jiki".
Ta faɗa tana sheshesheƙar kuka.
Alhaji Nasir yace "da sauƙi Nurat, ashe kin samu labarin ɓatan ƙawar ki?"
Ta jinjina masa kai alamar eh, yace "to ki cigaba da Addu'a Allah ya bayyana ta, sannan ki koma gida kar babanki yayi miki faÉ—a kinzo nan"
Ya kalli Anwar yace "É—an beauty mayar min da ita gida kaji"
Yai maganar cikin ƙarfin hali cike da zolayar Anwar.
Anwar yayi murmushi, tare da wayancewa ya goge ƙwallar dake idonsa, kallo ɗaya zaka yiwa Alhaji Nasir kasan yana matuƙar jin jiki.
Tunawa yayi da abunda Widad ta gaya masa daren da abun ze faru, take yaji wasu hawayen na bin idonsa, duniya Kenan Abun tsoro.
Saleh ya kasa zama, ya kasa tsaye abun duniya ya dames hi, tabbas Alhaji Nasir mutumin kirki ne ya masa alkhairi daban daban a rayuwar sa, ga Yusuf dabe ji ba be gani ba shima an ritsa dashi, anya hakki ze barshi kuwa, wannan tunanin ne ya cika masa zuciya ko Abinci ya kasa ci.
Widad ta buɗe ido a hankali ta kalli inda Yusuf ke kwance, duk jikinsa jini, se sauke ajiyar zuciya yake, gashi an ɗaure shi tamau da sarƙa.
Ko tashi bata iyayi saboda dukan da take sha, jikin ta ko ina rauni ne, ta janyo jikinta a hankali tazo inda Yusuf ke kwance kawai ta faÉ—a kansa tana kuka.
"Yoseef dan Allah ka tashi, dan Allah kayi magana idan kana jina"
A hankali can ƙasan maƙoshinsa ido a lumshe yace "Insha Allah zamu kuɓuta, ki dena kuka, ina mana Addu'a nasan Daddynki ma yana yi, Ummana ma tana yi mana"
Haka ta cigaba da ƙoƙari ko zata iya kwance Yusuf, amma abu yaci tira.
"Ranka ya daɗe yarinyar nan fa baza tayi magana ba, mun daka mun daka amma kamar jinjirar jaka saboda taurin kai, mun mata jina jina amma taƙi faɗa se rashin kunya take yi, gashi kwana huɗun nan Ruwa kawai suke sha, ita muna bata Abinci amma taƙi ci duk ta galabaita "
Alhaji Haruna yace " A tauna tsakuwa, dan aya taji tsoro kuyi mata azaba wadda zataji a jikinta"
Me adda yace "An gama ranka ya daÉ—e"
Ya buɗe ƙofar ɗakin dasu Widad ke ciki, tana zaune a gaban Yusuf ta zuba masa ido idonta yayi jawur saboda yunwa da wahala, gashin kanta duk ƙasa da abun ciyay, saboda birgimar da take a gurin, ya sauka a kafaɗarta ya baje kamar mara hankali.
Suka ƙaraso suka kwance Yusuf, da shima yake a mugun galabaice, suna kwance shi Widad ta kama ƙasan rigarsa tana goge masa jinin jikinsa, me Adda ya fizgota ya zaunar da ita tana fuskantar sa yace "ke dan uwarki wannan shine karo na ƙarshe da zan tambayeki, dan mun gaji da wannan sintirn a wannan surƙumin dajin, ina takaddun nan suke?"
Cikin tsawa tace "ban sani ba! Kuma karka sake zagin uwata dan uwa bata fi uwa ba"
Yadda gashin kanta baƙi kamar na Larabawa ya baje, gaba ɗaya seta burgeshi danƙo gashin kanta yayi ya miƙar da ita tsaye, tsanani zafi yasa ta fasa ihu, Yusuf ya yunƙura ze miƙe suka sake buga masa sanda a ƙafa ya faɗi ƙasa.
Ya kai bakinsa na Widad da niyyar ya haɗe bakinsu, tayi masa gware da kanta, dukda yaji zafi hakan besa ya cikata ba, ya kuma danƙar gashin kanta ze haɗe bakinsu, ta tattaro ƙarfinta ta daki mararsa da ƙafarta, a gigice yayi jifa da ita, ya ɗakko ƙaramar pistol ya harbe ta a hannu, tare sukayi ƙara da Yusuf ta zube a gurin jini na zuba a dantsenta.
Me adda miƙewa tsaye ma kasawa yayi saboda bala'in azabar da yake ji, 'yan uwansa suka ɗauke shi, suka sake kulle su Widad.
Yusuf ya ƙarasa kan Widad ya ɗagota, a gigice yake magana "Widad sannu, kina ganina?"
Ta jinjina masa kai dukda idonta na ƙoƙarin lumshewa, jikinta se rawa yaje gumi na tsatstsafo mata ta ko' ina.
Yusuf ya É—au É—an siririn mayafint da tazo dashi ya É—aure mata damtsen, ya rungomata jikinsa yana jijjigata yace
"Dan Allah karki tafi ki barni, zamu bar gurin nan insha Allah, zan maida ke gurin Daddy, dan Allah Widad karki tafi ki bar Yusuf"
Sosai hawaye ke zuba daga idon Yusuf, magana takeson tayi amma ta kasa, se rawa da bakinta yake yi kawai, ta ɗaga hannu da nufin ta kaishi fuskar Yusuf amma abu ya gagara hannun ya sauka tun tana ganin Yusuf dishi dishi harta dena ganinsa wuyanta ya langaɓe.
Rungume ta yayi a jikinsa yana ambaton Allah, yana sheshesheƙar kuma, yayin da mayafin da ya ɗaure mata hannu dashi ya jiƙe sharkaf da jini.
In an karanta ayi share please, masu neman recent pages dan Allah ku dinga dubawa a watpad, @ Ayshercool7724.
Domin gyara, sharhi ko shawara
Ayshercool
07063065680
           _*AƘIDATA*_
   Â
PERFECT WRITERS ASSOCIATION
(WE AIN'T PERFECT BUT WE ARE ALWAYS TRYING OUR BEST, TO MOTIVATE AND ENTERTAIN OUR READERS)
https://www.facebook.com/Perfect-writers-association-100452275039839/
*Story and written by*
_*AISHA HUMAIRA
(Daddy's girl)*_
The experience writer of
*ABDUL JALAL*
* WATA KISSAR.... (SAI MATA) *
And now
*AƘIDA TA *
I dedicated this book to my Mum
(Malama Nafisat Adam Muhammad) i love you mum
Haƙƙin Mallaka ⚠: Littafin nan mallaki nane, tun daga sunan labarin zuwa abunda ya ƙunsa, ban yadda wani ko wata ya sauyamin ko yin Amfani da wani ɓangare na labarin ba ba tare da izinina ba, Nagode
https://www.wattpad.com/user/Ayshercool7724?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends
(GAMAYYAR MARUBUTA NA ELEGANT ONLINE WRITER'S, INA GODIYA DA KARRAMANI DA'AKAYI DA CERTIFICATE NIDA ƘUNGIYATA TA PERFECT WRITERS ASSOCIATION, INA GODIYA DA WANNAN KARAMCI UBANGIJI ALLAH YA ƘARA HAƊA KAN MARUBUTAN MU AMEEN, INAWA KOWA DA KOWA FATAN ALKHAIRI, TARE DA FATAN KOWA YAJE GIDA LAIFIN)
ELEGANT ONLINE WRITER'S
             PART1
                Page 26_27
Gaba ɗaya Widad ko motsi ba tayi, Yusuf ya rungumeta sosai a jikinsa kamar wani ze ƙwace masa ita, zuciyar ta na bugawa amma numfashinta baya fita sosai, ga cikinta se ƙara yake saboda yunwa.
Anwar ya kai Nurat gida, suka yi Sallama, ta shige gida jikin ta na rawa ta tafi É—akin mahaifiyar ta.
"ke ina kika fita kikaje ban sani ba?"
"Mummy akwai matsala fa"
Cike da rashin fahimta mahaifiyar ta tace "matsalar me?"
"Widad ta ɓata an sace ta"
Dafe ƙirji tayi tace "innalillahi wa inna ialaihi raji'un, waye ya gaya miki?"
"Mummy can naje fa, Daddynta yana Asibiti ma naje na duba shi ma"
Zaro ido tayi tace "ubanwa yace kije? Sekin jawa kanki faɗa a gurin mahaifinki ko? Tashi maza kije ki cire hijjabin nan ki huta"
Nurat ta kalli mahaifiyar ta tace "Mummy, Daddy ne fa yasa aka sace Widad"
"inji ubanwa? Rufen baki shashasha, in kika sake maganar nan yaji kema zeyi maganin ki"
"Mummy a matsayinki na uwa, ya zakiji idan ni aka sace, yakamata ki cire tsoro a ranki ki gayawa babana gaskiya, ranar da hakki ya tashi bashi kaÉ—ai ze kama ba harmu"
Ta ƙare maganar tare da ficewa daga ɗakin gaba ɗaya
Kwata kwata duk bidirin da'ake Fahad beje yaga jikin Alhaji Nasir ba shima kuma Alhaji Nasir be tambaya ba, yana fama da kansa.
Mussaman Abbas daga inda yake aiki ya kira Umman Yusuf ya sanar da ita ɓatan ɗanta, dama ta kira wayar Yusuf harta gaji bata shiga.
Aikuwa ta kiÉ—ime sosai ta tashi hankalin ta, ta shirya ta tafi gurin aikin Yusuf.
Ma'aikatan su kansu a kiɗime suke tun bayan da suka samu labarin ɓatan Yusuf, Suleman yayi duk yadda zeyi a basu damar bincike akam al'amarin amma daga sama aka hanasu, akace an riga an danƙa case ɗin a hannun wasu jam'ian tsaron.
Sosai Umman Yusuf tasa Abbas a gaba tana zabga kuka
"dan Allah ranka ya daÉ—e ina É—ana yake? Ku kuka sashi aikin nan ina kuka turamin shi shi kaÉ—ai nake kallo inji daÉ—i, Yusuf ne kaÉ—ai dani, dan Allah ku temaka ku nemomin Yusuf É—ina"
Cikin ƙwarin gwiwa Sulaiman yace "ki kwantar da hankalinki Umma, Insha Allah indai Yusuf ne zamuyi duk me yuwuwa muga mun kuɓutar dashi, an baza jami'an tsaro kuma ins me tabbatar miki ba abunda zasuyi masa dan bashi suke hari ba, yarinyar da yakewa aiki suke hari, dan ba suce abasu komai ba, yanzu haka mahaifin yarinyar yana kwance a asibiti, kuma bashi da magana seta Yusuf"
Suleiman ya dinga kwantar mata da hankali, amma abunka da É—a d uwa ta saurari kalaman Suleiman ne kawai, amma bata ga alamar ana neman É—an nata ba.
Umman Yusuf bacci ya ga gareta, balle cin Abinci banda kuka da Addu'a babu abunda take yi wa É—an nata, dan yanzu a duniya idan ta rasa Yusuf ba.
Jikin Alhaji Nasir ƙara rikicewa yake saboda damuwa, Anwar yace wa Mahaifiyarsa "Mummy ya kamata ayi wani abu akan rashin lafiyar daddy, inze yuwu ayi visa a fita da shi, kullum jikinsa ƙara rikicewa yake babu sauƙi"
Me adda yasa hannu ya hankaɗa Yusuf amma Yusuf ko gezau beba, ya kalli Yusuf ya kuma ƙoƙarin hankaɗeshi amma Yusuf ko gezau balle ya kai ƙasa dukda ya kwana biyu ba Abinci amma hakan besa ya faɗi ba.
HaÉ—uwa sukayi su huÉ—u suka kama dukan Yusuf, da manyan sanduna, suka masa jina jina sannan suka É—aureshi, tun suna dukansa Widad na ihu harta suma a gurin.
Koda Anwar yaje a Asibiti seya tarar da mahaifiyarsa da su Ramlah a gurin, tayi masa ƙaryar wai da'aka gayamata abunda ya faru suma tayi seda aka kaita Asibiti shiyasa bata zoba, shi kuma Daddy ya yarda da abunda ta faɗa.
Anwar tun yana mamakin abubuwan da suke faruwa harya dena.
Nurat ta ƙarasa gaban Gadon Alhaji Nasir tace "Sannu Daddy ya jiki".
Ta faɗa tana sheshesheƙar kuka.
Alhaji Nasir yace "da sauƙi Nurat, ashe kin samu labarin ɓatan ƙawar ki?"
Ta jinjina masa kai alamar eh, yace "to ki cigaba da Addu'a Allah ya bayyana ta, sannan ki koma gida kar babanki yayi miki faÉ—a kinzo nan"
Ya kalli Anwar yace "É—an beauty mayar min da ita gida kaji"
Yai maganar cikin ƙarfin hali cike da zolayar Anwar.
Anwar yayi murmushi, tare da wayancewa ya goge ƙwallar dake idonsa, kallo ɗaya zaka yiwa Alhaji Nasir kasan yana matuƙar jin jiki.
Tunawa yayi da abunda Widad ta gaya masa daren da abun ze faru, take yaji wasu hawayen na bin idonsa, duniya Kenan Abun tsoro.
Saleh ya kasa zama, ya kasa tsaye abun duniya ya dames hi, tabbas Alhaji Nasir mutumin kirki ne ya masa alkhairi daban daban a rayuwar sa, ga Yusuf dabe ji ba be gani ba shima an ritsa dashi, anya hakki ze barshi kuwa, wannan tunanin ne ya cika masa zuciya ko Abinci ya kasa ci.
Widad ta buɗe ido a hankali ta kalli inda Yusuf ke kwance, duk jikinsa jini, se sauke ajiyar zuciya yake, gashi an ɗaure shi tamau da sarƙa.
Ko tashi bata iyayi saboda dukan da take sha, jikin ta ko ina rauni ne, ta janyo jikinta a hankali tazo inda Yusuf ke kwance kawai ta faÉ—a kansa tana kuka.
"Yoseef dan Allah ka tashi, dan Allah kayi magana idan kana jina"
A hankali can ƙasan maƙoshinsa ido a lumshe yace "Insha Allah zamu kuɓuta, ki dena kuka, ina mana Addu'a nasan Daddynki ma yana yi, Ummana ma tana yi mana"
Haka ta cigaba da ƙoƙari ko zata iya kwance Yusuf, amma abu yaci tira.
"Ranka ya daɗe yarinyar nan fa baza tayi magana ba, mun daka mun daka amma kamar jinjirar jaka saboda taurin kai, mun mata jina jina amma taƙi faɗa se rashin kunya take yi, gashi kwana huɗun nan Ruwa kawai suke sha, ita muna bata Abinci amma taƙi ci duk ta galabaita "
Alhaji Haruna yace " A tauna tsakuwa, dan aya taji tsoro kuyi mata azaba wadda zataji a jikinta"
Me adda yace "An gama ranka ya daÉ—e"
Ya buɗe ƙofar ɗakin dasu Widad ke ciki, tana zaune a gaban Yusuf ta zuba masa ido idonta yayi jawur saboda yunwa da wahala, gashin kanta duk ƙasa da abun ciyay, saboda birgimar da take a gurin, ya sauka a kafaɗarta ya baje kamar mara hankali.
Suka ƙaraso suka kwance Yusuf, da shima yake a mugun galabaice, suna kwance shi Widad ta kama ƙasan rigarsa tana goge masa jinin jikinsa, me Adda ya fizgota ya zaunar da ita tana fuskantar sa yace "ke dan uwarki wannan shine karo na ƙarshe da zan tambayeki, dan mun gaji da wannan sintirn a wannan surƙumin dajin, ina takaddun nan suke?"
Cikin tsawa tace "ban sani ba! Kuma karka sake zagin uwata dan uwa bata fi uwa ba"
Yadda gashin kanta baƙi kamar na Larabawa ya baje, gaba ɗaya seta burgeshi danƙo gashin kanta yayi ya miƙar da ita tsaye, tsanani zafi yasa ta fasa ihu, Yusuf ya yunƙura ze miƙe suka sake buga masa sanda a ƙafa ya faɗi ƙasa.
Ya kai bakinsa na Widad da niyyar ya haɗe bakinsu, tayi masa gware da kanta, dukda yaji zafi hakan besa ya cikata ba, ya kuma danƙar gashin kanta ze haɗe bakinsu, ta tattaro ƙarfinta ta daki mararsa da ƙafarta, a gigice yayi jifa da ita, ya ɗakko ƙaramar pistol ya harbe ta a hannu, tare sukayi ƙara da Yusuf ta zube a gurin jini na zuba a dantsenta.
Me adda miƙewa tsaye ma kasawa yayi saboda bala'in azabar da yake ji, 'yan uwansa suka ɗauke shi, suka sake kulle su Widad.
Yusuf ya ƙarasa kan Widad ya ɗagota, a gigice yake magana "Widad sannu, kina ganina?"
Ta jinjina masa kai dukda idonta na ƙoƙarin lumshewa, jikinta se rawa yaje gumi na tsatstsafo mata ta ko' ina.
Yusuf ya É—au É—an siririn mayafint da tazo dashi ya É—aure mata damtsen, ya rungomata jikinsa yana jijjigata yace
"Dan Allah karki tafi ki barni, zamu bar gurin nan insha Allah, zan maida ke gurin Daddy, dan Allah Widad karki tafi ki bar Yusuf"
Sosai hawaye ke zuba daga idon Yusuf, magana takeson tayi amma ta kasa, se rawa da bakinta yake yi kawai, ta ɗaga hannu da nufin ta kaishi fuskar Yusuf amma abu ya gagara hannun ya sauka tun tana ganin Yusuf dishi dishi harta dena ganinsa wuyanta ya langaɓe.
Rungume ta yayi a jikinsa yana ambaton Allah, yana sheshesheƙar kuma, yayin da mayafin da ya ɗaure mata hannu dashi ya jiƙe sharkaf da jini.
In an karanta ayi share please, masu neman recent pages dan Allah ku dinga dubawa a watpad, @ Ayshercool7724.
Domin gyara, sharhi ko shawara
Ayshercool
07063065680
           _*AƘIDATA*_
   Â
PERFECT WRITERS ASSOCIATION
(WE AIN'T PERFECT BUT WE ARE ALWAYS TRYING OUR BEST, TO MOTIVATE AND ENTERTAIN OUR READERS)
https://www.facebook.com/Perfect-writers-association-100452275039839/
*Story and written by*
_*AISHA HUMAIRA
(Daddy's girl)*_
The experience writer of
*ABDUL JALAL*
* WATA KISSAR.... (SAI MATA) *
And now
*AƘIDA TA *
I dedicated this book to my Mum
(Malama Nafisat Adam Muhammad) i love you mum
Haƙƙin Mallaka ⚠: Littafin nan mallaki nane, tun daga sunan labarin zuwa abunda ya ƙunsa, ban yadda wani ko wata ya sauyamin ko yin Amfani da wani ɓangare na labarin ba ba tare da izinina ba, Nagode
https://www.wattpad.com/user/Ayshercool7724?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends
(GAMAYYAR MARUBUTA NA ELEGANT ONLINE WRITER'S, INA GODIYA DA KARRAMANI DA'AKAYI DA CERTIFICATE NIDA ƘUNGIYATA TA PERFECT WRITERS ASSOCIATION, INA GODIYA DA WANNAN KARAMCI UBANGIJI ALLAH YA ƘARA HAƊA KAN MARUBUTAN MU AMEEN, INAWA KOWA DA KOWA FATAN ALKHAIRI, TARE DA FATAN KOWA YAJE GIDA LAIFIN)
ELEGANT ONLINE WRITER'S
             PART1
                Page 26_27
Gaba ɗaya Widad ko motsi ba tayi, Yusuf ya rungumeta sosai a jikinsa kamar wani ze ƙwace masa ita, zuciyar ta na bugawa amma numfashinta baya fita sosai, ga cikinta se ƙara yake saboda yunwa.
Anwar ya kai Nurat gida, suka yi Sallama, ta shige gida jikin ta na rawa ta tafi É—akin mahaifiyar ta.
"ke ina kika fita kikaje ban sani ba?"
"Mummy akwai matsala fa"
Cike da rashin fahimta mahaifiyar ta tace "matsalar me?"
"Widad ta ɓata an sace ta"
Dafe ƙirji tayi tace "innalillahi wa inna ialaihi raji'un, waye ya gaya miki?"
"Mummy can naje fa, Daddynta yana Asibiti ma naje na duba shi ma"
Zaro ido tayi tace "ubanwa yace kije? Sekin jawa kanki faɗa a gurin mahaifinki ko? Tashi maza kije ki cire hijjabin nan ki huta"
Nurat ta kalli mahaifiyar ta tace "Mummy, Daddy ne fa yasa aka sace Widad"
"inji ubanwa? Rufen baki shashasha, in kika sake maganar nan yaji kema zeyi maganin ki"
"Mummy a matsayinki na uwa, ya zakiji idan ni aka sace, yakamata ki cire tsoro a ranki ki gayawa babana gaskiya, ranar da hakki ya tashi bashi kaÉ—ai ze kama ba harmu"
Ta ƙare maganar tare da ficewa daga ɗakin gaba ɗaya
Kwata kwata duk bidirin da'ake Fahad beje yaga jikin Alhaji Nasir ba shima kuma Alhaji Nasir be tambaya ba, yana fama da kansa.
Mussaman Abbas daga inda yake aiki ya kira Umman Yusuf ya sanar da ita ɓatan ɗanta, dama ta kira wayar Yusuf harta gaji bata shiga.
Aikuwa ta kiÉ—ime sosai ta tashi hankalin ta, ta shirya ta tafi gurin aikin Yusuf.
Ma'aikatan su kansu a kiɗime suke tun bayan da suka samu labarin ɓatan Yusuf, Suleman yayi duk yadda zeyi a basu damar bincike akam al'amarin amma daga sama aka hanasu, akace an riga an danƙa case ɗin a hannun wasu jam'ian tsaron.
Sosai Umman Yusuf tasa Abbas a gaba tana zabga kuka
"dan Allah ranka ya daÉ—e ina É—ana yake? Ku kuka sashi aikin nan ina kuka turamin shi shi kaÉ—ai nake kallo inji daÉ—i, Yusuf ne kaÉ—ai dani, dan Allah ku temaka ku nemomin Yusuf É—ina"
Cikin ƙwarin gwiwa Sulaiman yace "ki kwantar da hankalinki Umma, Insha Allah indai Yusuf ne zamuyi duk me yuwuwa muga mun kuɓutar dashi, an baza jami'an tsaro kuma ins me tabbatar miki ba abunda zasuyi masa dan bashi suke hari ba, yarinyar da yakewa aiki suke hari, dan ba suce abasu komai ba, yanzu haka mahaifin yarinyar yana kwance a asibiti, kuma bashi da magana seta Yusuf"
Suleiman ya dinga kwantar mata da hankali, amma abunka da É—a d uwa ta saurari kalaman Suleiman ne kawai, amma bata ga alamar ana neman É—an nata ba.
Umman Yusuf bacci ya ga gareta, balle cin Abinci banda kuka da Addu'a babu abunda take yi wa É—an nata, dan yanzu a duniya idan ta rasa Yusuf ba.
Jikin Alhaji Nasir ƙara rikicewa yake saboda damuwa, Anwar yace wa Mahaifiyarsa "Mummy ya kamata ayi wani abu akan rashin lafiyar daddy, inze yuwu ayi visa a fita da shi, kullum jikinsa ƙara rikicewa yake babu sauƙi"