Sashe 98
Nakasa Part 2 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Washegari da asuba kuwa antashi da ruwa, hakan yasa bai samu zuwa masallaci ba, nan cikin toilet ya shiga ya É—auro alwala, tare da shumfuÉ—a darduma ya tada sallah.
Itama Ameenan miƙewa tayi, ta shige toilet ruwa ta ɗan watsa ajikinta, saboda ta tashi taji zuciyarta wasai, acikin kaso ɗari na damuwarta kaso saba'in ya ragu, hakanan taji cewar abun da tayi masa daren jiyan bata kyauta masa ba, sauda dama takanyi regreting abubuwan da takeyi mai, dan kuwa ita kanta tasan baiyi mata laifin komai ba hakama Zaleeha bata tare mata komai ba, kawai dai zafin kishi ne ke ɗawainiya da ita wanda kuma tana addu'an ALLAH ya yaye matashi tajin son Zaleeha koda al'barkacin son da takewa Adeel, nan kusa dashi ta shumfuɗa wani darduman, tare da ta da sallah, zuwa lokacin kuwa shikam ma harya idar, zaune yake akan guiwowinsa, yana gabatar da azkar, yana nan azaune harta idar da sallan itama azkar ɗin tayi, sannan ahankali ta ɗago ta kalleshi, gaba ɗaya jikinta asanyaye yake, ga kuma wani irin fitinannen ƙaunarsa da kuma sha'awarsa da takeji, hannunta takai ta dafa kafaɗansa, sarai yajita amma sai yayi kaman ma baisan tanayi ba, ganin haka yasa ta dawo gabansa suna fuskantar juna, ganin yana kallonta yasa taɗan sunkuyar da kanta, asanyaye tace.
"Ina kwana."
Kansa ya jinjina mata alaman.
"Lafiya." ƙoƙarin hawa wheelchair ɗinsa yasomayi, ganin haka yasa ta faɗa jikinsa, cikin sanyin guiwa tace.
"Dan Allah Abban Adeel kayi haƙuri, nima bansan meyasa nakejin wasu abubuwa akanku wani lokaci ba, kasan inasonka wannan dalilin yasa nakejin kishinka sosai araina, amman in sha Allah zan bari dan nacewa Mamana taita min Addu'a Allah ya yaye min kaima kaita min Addu'a kuma nima inayi." Idanunsa ya zuba mata, shi mutum ne me saurin fahimta da kuma uzuri, musamman ma ita da yasan cewa kishine ke ɗawainiya da zuciyarta. Ɗan lumshe idanunsa yayi, tare da jinjina mata kai alaman.
"Shikenan komai ya wuce."
murmushi ta sakar masa tare da sake shigewa jikinsa, bakinta har rawa yake haka ta shiga kissing ɗinsa tako ta ina, sam bai hanata ba, dan baiso ya tauye mata haƙƙi, jikinta na rawa haka ta taimaka masa ya kwanta akan gado, bin bayansa itama tayi, tare da haɗe jikinsu waje ɗaya.
Duk wani abun da takeso baiƙi yi mata ba sabida shima yana buƙatarta, haka ya bata duk wani haƙƙinta dake kansa, after 22 minute gaba ɗaya jikinsa yayi weak, gajiya ne keta damunsa, da ƙyar ya iya tashi yayi wanka, fita yayi inda yaje ya gaishe da Umminsa, yana dawo wa kuwa nan kan gadon ya kwanta yana me da numfashi, ahaka har bacci ya ɗaukesa.
Ameena kuwa jin ranta take fari ƙal, wani annushuwa takeji acikin ranta, koda ta fito daga wankan, mai kawai ta shafa sannan ta yiwa Adeel wanka, saida ta fara shirya Adeel ɗin, kafun ta shirya kanta cikin kayanta na zuwa aiki.
Ganin Saifuddeen ɗin na bacci ne yasa taɗan ranƙwafo tare da yi masa kiss agoshinsa, Adeel na ɗauke akan kafaɗanta ta fice daga cikin ɗakin, kaitsaye sashin Ummi ta nufa, anan falo ta iske su azaune, yayinda Zaleeha ke zaune anan ƙasan sofa, tasha kyau cikin simple riga da sket ɗin dake jikinta, anutse ta gaishe da Ummi sannan Zaleeha ta miƙa hannu ta amshi Adeel, yau ko breakfast ma bata tsaya tayi ba, saboda taɗan makara.
kuma tana son yau ɗin ta keɓe da ƙawarta, Samira tasan zata ƙara kwantar mata da hankali kuma zata bata shawarwarin yadda zata samu ta yaƙi wannan zazzafan kishin ta zauna da ƴar uwarta lfy.
Saifuddeen kuwa sosai yayi bacci, dan bashi ya farka ba sai wajajen ƙarfe 10, bathroom ya shiga ya sakeyin wanka sannan ya kimtsa kansa cikin, wasu haɗaɗɗun riga da wando, sai baza ƙamshi yake haka ya nufi sashin Ummi, dan yunwa yakeji sosai.
Ummi ce da Zaleeha kaÉ—ai zaune afalon, Ummi nakan kujera, ita kuwa Zaleeha tana ta kaikoma acikin falon, sai faman jijjiga Adeel dake kuka yake,
shigowarsa cikin falonne yasa Ummi cewa.
"Yauwa gama babansa nan, Zaleeha miƙawa babansa shi ko zaiyi shiru, tun ɗazu ya cikamu da ihu, bansan meke damunsa ba, bacin kuma ƙiwa ba halinsa bane." Ɗan kallon Saifuddeen ɗin Zaleeha tayi, sai kuma ta sadda kanta ƙasa.
Shikuwa ahankali yaɗan lumshe kyawawan idanunsa da suka sauƙa akan haɗaɗɗiyar surar jikinta, hips ɗinta wanda ya cika sket ɗin jikinta, yayi masifar kyau da tsaruwa yake kallo, jiyayi tsikar jikinsa sun mimmiƙe, asanyaye Zaleeha ta karaso inda yake, ɗan sunkuyawa tayi daniyar ajiye masa Adeel ɗin akan cinyarsa, hakanne yasa beautyful breast ɗinta suka ɗan bayyana ta saman wuyan rigar, ganin kyawawan saman breast ɗin nata yasa yaji wani abu na yawo ajikinsa, wajen miƙa masa Adeel ɗin ne kuwa, hannunta ya gogi nasa, take sukaji wani irin shock, hakanne yasa cikin sauri ta zare hannunta tare da komawa gefen Ummi ta zauna,
É—aga Adeel É—in yayi yana yi masa wasa, take kuwa yaron yasoma sakin murmushi, harma da É—an dariya,
Ummi ne tace.
"Kuji ja'irin yaro, wato yaga Babansa shine harda dariya, dama kenan mu kakewa ƙiwa." Murmushi kawai Saifuddeen ɗin yayi, yana riƙe da Adeel ɗin, ya ƙarasa dinning area, ganin haka yasa aɗan kunyace Zaleeha ta tashi, ta ƙarasa dinning table ɗin, cikin nutsuwa take seving ɗinsa haka nan take jin kamar ta zauna kusa dashi, shikuwa idanunsa ya zuba mata, dan sosai tayi masa kyau, yau ɗin zallan yarintarta ya bayyana sosai, gashi kayan jikin nata sunyi mata cif-cif, har gabansa ta kawo masa plate ɗin abincin, ɗan ɗagowa tayi, hakanne yasa idanunsu sarƙewa acikin na juna, rolling eyes ɗinsa yayi, take taji wani irin yaarrr yaarrr ajikinta, saboda yanda abun ya ƙarawa fuskarsa kyau, wani irin kallon shauƙin daya bita da shine yasa, takusa yin tuntuɓe wajen barin dining area'n,
wani ƙawataccen murmushi ya sake, tare da ɗauke kansa ya maida hankali kan abincinsa. Nan kusa da Ummin ta dawo ta zauna, suna ɗan taɓa hira da Ummin, har ya kammala cin abincin, koda yazo fita, akan cinyanta ya ajiye Adeel ɗin, sannan ya fice. Yana fita kuwa Adeel yasa musu kuka, haka suka dinga rarrashinsa ita da Ummi, saida yayi bacci kafun suka samu salama, Zaleeha kam tuni kukan Adeel din ya ruɗata, har tanajin ƙwalla sun cika idanunta, sam batason kukan Adeel ɗin.
Saifuddeen kuwa yana fita daga part É—in Ummi'n, kaitsaye gidan ya bari, dan suna da meeting É—in da zasuyi.
Adeel kuwa wunin yau gaba ɗaya kuka ya dinga musu, da ƙyar suke iya rarrashinsa.
Itama Ameenan miƙewa tayi, ta shige toilet ruwa ta ɗan watsa ajikinta, saboda ta tashi taji zuciyarta wasai, acikin kaso ɗari na damuwarta kaso saba'in ya ragu, hakanan taji cewar abun da tayi masa daren jiyan bata kyauta masa ba, sauda dama takanyi regreting abubuwan da takeyi mai, dan kuwa ita kanta tasan baiyi mata laifin komai ba hakama Zaleeha bata tare mata komai ba, kawai dai zafin kishi ne ke ɗawainiya da ita wanda kuma tana addu'an ALLAH ya yaye matashi tajin son Zaleeha koda al'barkacin son da takewa Adeel, nan kusa dashi ta shumfuɗa wani darduman, tare da ta da sallah, zuwa lokacin kuwa shikam ma harya idar, zaune yake akan guiwowinsa, yana gabatar da azkar, yana nan azaune harta idar da sallan itama azkar ɗin tayi, sannan ahankali ta ɗago ta kalleshi, gaba ɗaya jikinta asanyaye yake, ga kuma wani irin fitinannen ƙaunarsa da kuma sha'awarsa da takeji, hannunta takai ta dafa kafaɗansa, sarai yajita amma sai yayi kaman ma baisan tanayi ba, ganin haka yasa ta dawo gabansa suna fuskantar juna, ganin yana kallonta yasa taɗan sunkuyar da kanta, asanyaye tace.
"Ina kwana."
Kansa ya jinjina mata alaman.
"Lafiya." ƙoƙarin hawa wheelchair ɗinsa yasomayi, ganin haka yasa ta faɗa jikinsa, cikin sanyin guiwa tace.
"Dan Allah Abban Adeel kayi haƙuri, nima bansan meyasa nakejin wasu abubuwa akanku wani lokaci ba, kasan inasonka wannan dalilin yasa nakejin kishinka sosai araina, amman in sha Allah zan bari dan nacewa Mamana taita min Addu'a Allah ya yaye min kaima kaita min Addu'a kuma nima inayi." Idanunsa ya zuba mata, shi mutum ne me saurin fahimta da kuma uzuri, musamman ma ita da yasan cewa kishine ke ɗawainiya da zuciyarta. Ɗan lumshe idanunsa yayi, tare da jinjina mata kai alaman.
"Shikenan komai ya wuce."
murmushi ta sakar masa tare da sake shigewa jikinsa, bakinta har rawa yake haka ta shiga kissing ɗinsa tako ta ina, sam bai hanata ba, dan baiso ya tauye mata haƙƙi, jikinta na rawa haka ta taimaka masa ya kwanta akan gado, bin bayansa itama tayi, tare da haɗe jikinsu waje ɗaya.
Duk wani abun da takeso baiƙi yi mata ba sabida shima yana buƙatarta, haka ya bata duk wani haƙƙinta dake kansa, after 22 minute gaba ɗaya jikinsa yayi weak, gajiya ne keta damunsa, da ƙyar ya iya tashi yayi wanka, fita yayi inda yaje ya gaishe da Umminsa, yana dawo wa kuwa nan kan gadon ya kwanta yana me da numfashi, ahaka har bacci ya ɗaukesa.
Ameena kuwa jin ranta take fari ƙal, wani annushuwa takeji acikin ranta, koda ta fito daga wankan, mai kawai ta shafa sannan ta yiwa Adeel wanka, saida ta fara shirya Adeel ɗin, kafun ta shirya kanta cikin kayanta na zuwa aiki.
Ganin Saifuddeen ɗin na bacci ne yasa taɗan ranƙwafo tare da yi masa kiss agoshinsa, Adeel na ɗauke akan kafaɗanta ta fice daga cikin ɗakin, kaitsaye sashin Ummi ta nufa, anan falo ta iske su azaune, yayinda Zaleeha ke zaune anan ƙasan sofa, tasha kyau cikin simple riga da sket ɗin dake jikinta, anutse ta gaishe da Ummi sannan Zaleeha ta miƙa hannu ta amshi Adeel, yau ko breakfast ma bata tsaya tayi ba, saboda taɗan makara.
kuma tana son yau ɗin ta keɓe da ƙawarta, Samira tasan zata ƙara kwantar mata da hankali kuma zata bata shawarwarin yadda zata samu ta yaƙi wannan zazzafan kishin ta zauna da ƴar uwarta lfy.
Saifuddeen kuwa sosai yayi bacci, dan bashi ya farka ba sai wajajen ƙarfe 10, bathroom ya shiga ya sakeyin wanka sannan ya kimtsa kansa cikin, wasu haɗaɗɗun riga da wando, sai baza ƙamshi yake haka ya nufi sashin Ummi, dan yunwa yakeji sosai.
Ummi ce da Zaleeha kaÉ—ai zaune afalon, Ummi nakan kujera, ita kuwa Zaleeha tana ta kaikoma acikin falon, sai faman jijjiga Adeel dake kuka yake,
shigowarsa cikin falonne yasa Ummi cewa.
"Yauwa gama babansa nan, Zaleeha miƙawa babansa shi ko zaiyi shiru, tun ɗazu ya cikamu da ihu, bansan meke damunsa ba, bacin kuma ƙiwa ba halinsa bane." Ɗan kallon Saifuddeen ɗin Zaleeha tayi, sai kuma ta sadda kanta ƙasa.
Shikuwa ahankali yaɗan lumshe kyawawan idanunsa da suka sauƙa akan haɗaɗɗiyar surar jikinta, hips ɗinta wanda ya cika sket ɗin jikinta, yayi masifar kyau da tsaruwa yake kallo, jiyayi tsikar jikinsa sun mimmiƙe, asanyaye Zaleeha ta karaso inda yake, ɗan sunkuyawa tayi daniyar ajiye masa Adeel ɗin akan cinyarsa, hakanne yasa beautyful breast ɗinta suka ɗan bayyana ta saman wuyan rigar, ganin kyawawan saman breast ɗin nata yasa yaji wani abu na yawo ajikinsa, wajen miƙa masa Adeel ɗin ne kuwa, hannunta ya gogi nasa, take sukaji wani irin shock, hakanne yasa cikin sauri ta zare hannunta tare da komawa gefen Ummi ta zauna,
É—aga Adeel É—in yayi yana yi masa wasa, take kuwa yaron yasoma sakin murmushi, harma da É—an dariya,
Ummi ne tace.
"Kuji ja'irin yaro, wato yaga Babansa shine harda dariya, dama kenan mu kakewa ƙiwa." Murmushi kawai Saifuddeen ɗin yayi, yana riƙe da Adeel ɗin, ya ƙarasa dinning area, ganin haka yasa aɗan kunyace Zaleeha ta tashi, ta ƙarasa dinning table ɗin, cikin nutsuwa take seving ɗinsa haka nan take jin kamar ta zauna kusa dashi, shikuwa idanunsa ya zuba mata, dan sosai tayi masa kyau, yau ɗin zallan yarintarta ya bayyana sosai, gashi kayan jikin nata sunyi mata cif-cif, har gabansa ta kawo masa plate ɗin abincin, ɗan ɗagowa tayi, hakanne yasa idanunsu sarƙewa acikin na juna, rolling eyes ɗinsa yayi, take taji wani irin yaarrr yaarrr ajikinta, saboda yanda abun ya ƙarawa fuskarsa kyau, wani irin kallon shauƙin daya bita da shine yasa, takusa yin tuntuɓe wajen barin dining area'n,
wani ƙawataccen murmushi ya sake, tare da ɗauke kansa ya maida hankali kan abincinsa. Nan kusa da Ummin ta dawo ta zauna, suna ɗan taɓa hira da Ummin, har ya kammala cin abincin, koda yazo fita, akan cinyanta ya ajiye Adeel ɗin, sannan ya fice. Yana fita kuwa Adeel yasa musu kuka, haka suka dinga rarrashinsa ita da Ummi, saida yayi bacci kafun suka samu salama, Zaleeha kam tuni kukan Adeel din ya ruɗata, har tanajin ƙwalla sun cika idanunta, sam batason kukan Adeel ɗin.
Saifuddeen kuwa yana fita daga part É—in Ummi'n, kaitsaye gidan ya bari, dan suna da meeting É—in da zasuyi.
Adeel kuwa wunin yau gaba ɗaya kuka ya dinga musu, da ƙyar suke iya rarrashinsa.