Sashe 90
Nakasa Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Acan ɓangaren Saifuddeen kuwa ya riga daya gama tsara yanda rayuwar gidan nasa zata kasance, inda ya rabawa kowaccensu kwana bibbiyu, duk kuwa randa yake ɗakin ɗaya daga cikinsu ne kedashi, to zai na zuwa part ɗin wanda ya kasance ba itace ke dashi ba yayi mata saida safe.
Yanzuma fitowansa daga wanka kenan, bayan ya gama shirya kansa tsab cikin wasu haɗaɗɗun kayan bacci, masu kalan pink da ɗigo ɗigon fari, sosai kayan sukayi masa masifar kyau, tare da bayyana zallan hasken fatarsa, kasancewar wandon irin mai tsayawa aɗan gaba da guiwa ɗinnan ne kaɗan, sai kuma rigar dake da hannu wanda shima ta wuce guiwa, sosai kayan sukai masa kyau, ga lallausan sajensa daya kwanta lub-lub akan fuskarsa. Kaitsaye ɗakin Ameena ya nufa, danyi mata saida safe kaman yanda ya tsara. Yana shiga cikin falon nata yaji shiru kaman babu kowa acikin sashin, kansa tsaye ya nufi ɗakinta, dan yana da yaƙinin cewa zai sameta acan,
yana shiga kuwa ya hangota kwance akan gado tana kuka sosai harda sheshsheƙa, ɗan zuba mata idanu yayi yana nazartanta, sosai take kuka tamkar wacce akayiwa mutuwa,
idonshi ya rumtse tare da sauƙe ajiyan zuciya sannan ya tura kekensa a hankali ya ƙarasa har gaban gadon nata, cikin kula dan yasan zafin kishi ke ɗawainiya da zuciyarta hannunsa yasa yaɗan ɗagota zaune, hakan yasa suka fuskanci juna, hannunta ya kama yana kallonta tare da nazartanta, ita kuwa Ameena ganin haka yasa ta ƙara sautin kukanta, tana mejin wani irin zafi aranta, shikenan yanzu tanaji tana gani, zaije ya kwana da wata ba ita ba, sosai takejin kishinsa gani take kamar yafi kullum kyau da ƙamshi sai take ganin kamar kolliya na musamman ma yayi dan waccar hegiyar matar tasa.
Shi kuwa Saifuddeen Gaba ɗaya ya gama karantar abundake damunta, yasan ƙwarai kishinsa takeji cikin sanyi da kulawa.
Ya zaro handkerchief daga al'jihunsa tare da miƙa mata, bazata iya amsa ba saboda kuka take sosai, hannunsa yakai kan fuskarta ya ɗan share mata hawayen nata, cikin body language ɗinsa ya tambayeta meya faru? kanta ta girgiza cikin muryan kuka tace. "Nima bansani ba, bansan me nake ji ba,amman inaji kamar zan mutu ji nake kamar zuciyata zata fashe.
Dan Allah Ka tayani da addu'a Allah ya sauƙaƙa min abun da nakeji." Idanunsa yaɗan lumshe tare da sanya hannunsa ya ɗan shafi kanta, in body language ɗinsa yayi mata alaman cewa ta nutsu ta kwanta tayi bacci, madadin ta kwanta ɗin kawai sai ta faɗa jikinshi ta ruggumeshi tsam kamar mai tsoron kada a kwace mata shi,
Shiru yayi tare da lumshe idonshi, Allah ya sani shi dai fatanshi da burinshi ya zama adali a garesu baki ɗayansu, dan haka ya ɗan fara ɗan bubbuga bayanta, jin tana sauƙe ajiyan zuciya ne yasa ya kwantar da ita sannan ya mata alamun ina Adeel.
murya na rawa tace yana cikin gida, jin haka yasa yace to bari yaje ya karɓo matashi.
Kaitsaye part ɗin Ummi ya nufa dan karɓo Adeel, koda yaje kuwa harya samu sun shiga, ƙofar Ummi ya ƙwanƙwasa, tana fitowa tace.
"Lafiya kuwa Saifuddeen?"
Kansa ya jinjina cikin body language É—insa, yayi mata alama kan cewar.
"Adeel yazo É—auka."
Da É—an mamaki Ummi tace.
"Ai Adeel baya nan, ka duba wajen mamansa baya can."
Kansa ya jinjina alaman
"Eh." Hayatuddeen dake cikin ɗakinsa ne ya leƙo, domin yaji suna zancen, duban Hamman nasa yayi tare da cewa.
"Adeel fa yana wajen Adda Zaleeha." Kansa ya jinjina sannan ya juya ya bar part É—in.
Kaitsaye ɓangaren Zaleehan ya nufa, cikin nutsuwa ya shigo cikin falon nata dake ta tashin ƙamshi, komai dake cikin falon tsab yake, banda kuma ƙaran AC ba abun dake tashi acikin falon, cikin nutsuwa yake tura wheelchair ɗinsa har ya ƙarasa bakin ƙofar bedroom ɗinta.
Acan cikin ɗakin kuwa, ganin Adeel yayi bacci ne yasa Zaleeha rage kayan jikinta ta shige toilet, wanka tayi tare da shafa wani irin fitinannen turaren ajikinta, wanda yake musamman dama na jiki ne, idan anyi wanka kuma ake shafawa, wani ɗan fingil ɗin rigan bacci ne ta sska wanda ko cinyoyinta bai gama rufewa ba ta ɗaura daga sama kuma yan siraran hannu yake dashi kana gaban rigar yara-yara mai bakin lace, kasan cewar rigar baƙace yasa farar fatarta ta baiyana ras cikin huji-hujin gaban rigar, yayinda dogon gashin kanta wanda yajiƙe da ruwa, ya kwanta lub akan bayanta da kuma wuyanta,
Towel ɗin data cirene ta meda cikin bathroom cikin nutsuwa ta fito daga toilet ɗin, yayinda jikinta ke fidda sihirtaccen ƙamshi.
Shikuwa Saifuddeen ahankali ya ɗaura hannunsa akan jikin handle ɗin ƙofar, tare da murzawa take ƙofar ta buɗe, cikin yanayinsa na nutsuwa ya tura kansa cikin ɗakin, dai-dai lokacin kuwa Zaleeha na tsaye agaban gado gaba ɗaya rigar ɗin ya lafe daga jikinta, har hakan yasa naked skin ɗin bayanta ya bayyana, ƙoƙarin tattare gashin kanta takeyi da niyar tubkeshi take daga bajewa da yayi a bayanta, jin motsin mutum abayanta yasata juyowa amatuƙar razane.
Da sauri ta saki gashin kana jiki na rawa ta zauna bakin gadon yayinda Adeel ke bayan ta,
shi kuwa Saifuddeen kauda idonshi yayi daga kanta, yana mai jin yadda zuciyarshi ke lugude tara-tara, a hankali yake sarrafa keken nashi har ya isa gab da ita,
ita kuwa Zaleeha sai mammatse cinyoyinta takeyi dasa hannu tanata jawo rigar wai a nufinta ya rufe mata cinyoyinta,yayinda janshi da takeyi kuma yasa gaba ɗaya hannayen rigar suka ɗan buɗe hakan yasa rigar ta zama har rabin ƙirjinta na woje,
ganin ya iso gab da itane yasa tayi ƙasa da kanta hannayenta ta haɗe wuri ɗaya tana wasa da yatsun hannunta, ida nunta kuwa na kan fararen ƙafafunshi da gargasa ya musu ƙawanya,
shi kuwa Saifuddeen ganin yadda ta sunkuyar da kantane yasashi ɗago kanshi ya kalli samanta, wani irin mayatacce ajiyan zuciya ya fizgo da ƙarfi,
ganin gaba ɗaya surar ƙirjinta a baiyane wani irin maganaɗisu mayen ƙarfe ke fuzgar jiki da zuciyarshi,
a hankali ya sarrafa kekenshi ya ƙara matsota da niyar sa hannu ya ɗauki Adeel dake ta baccinsa.
Ita kuwa Zaleeha ganin yadda ya motsota yayi masifar firgitata, gaba ɗaya tsoronshi ya rufeta cikin ƙanƙanin lokaci sai ga jikinta ya ɗauki ɓari tamkar mazari, ganin yadda jikinta ke karkarwa yasashi meda hankalinshi kanta, shiru yayi yana nazartan yanayinta a fili yake ganin tsananin tsoronshi daya ziyar ceta.
fuskantar ta yayi da kyau, cikin tsare girar sama data ƙasa, yasa hannu dai-dai kan ƙirjinta da yake a baiyane bata san a garin son kare cinyoyinta ta fiddo da rabin breast ɗinta ba, yatsunshi biyu yasa ya kamo bakin rigar,wanda hakan ya tsananta ɓarin da jikin Zaleeha keyi cikin tsanyi da tsoro ta ɗan ɗango kanta wanda tuni idanunta sun ciccika da hawaye, rau-rau tayi da idanun sai ga hawaye na shatata,
sosai ta bashi dariya ace mutun tsoro kamar farar kura ko da can da takeda tsiwama matsoraciyace bare yanzu da duk ta sauya,
murmushi yayi a zuciya kana a fili kuma ido ya jujjuya mata alamun.
"Gyara miki rigar zanyi". buÉ—e wuyan rigar yayi tare dasa hannunshi É—aya cikin rigar breast É—inta na hannun hagu yasa hannunshi ya rumtse,
wani irin tsalle mai haɗe da zamura Zaleeha tayi kana ta zazzaro idanunta kab ta fiddasu woje, yunƙura tayi da niyar zatayi tsalle ta koma ƙarshen gadon, sai kuma taji ya fizgota ta faɗa kanshi ta baya,
wani zazzafan ajiyan zuciya ya fizga da azaban ƙarfi, hannu ɗaya yasa ya zagayo cikinta, kana ya ɗaura haɓar shi kan kafaɗanta hancinshi ya manna da wuyanta,
cikin sanyi ya kuma maida hannunshi cikin rigar tata, wani irin rawa da mazari jikinsu ya fara a tare,
wani irin karkarwa jikin Zaleeha keyi tamkar mazari rumtse idanunta tayi da azaban ƙarfi jin yadda ya cika hannunshi da Caɓɓullenta,
shi kuwa Saifuddeen tagwayen ajiyan zuciya yan ur'uku yake sauƙewa, rigar tata ya gara mata yadda breast ɗin nata sukayi cib-cib da ƙoƙon da akayi a cikin rigar,
jin ya kuma maida hannunshin kan breast ɗinta na dama ne yasata saka hannu ta kama hannunshi tana mai jujjuya mishi kai, bai wani bi ta kantaba, saida ya gyara zaman rigar yatsunshi biyu ya haɗe ya ɗan murza bakin caɓɓullen nata sannan ya janye hannunshin daga cikin rigar,
ai tamkar ta samu tsira a gaban damisa ne haka ta koma dungun gadon ta dugungune wuri É—aya.
Shi kuwa baki ya taɓe tare dasa hannu ya ɗauki Adeel kana ya juya ya fita,
Kai tsaye cikin falonshi yabi ya ɓula ta falon Ameena bedroom nata ya wuce,
yadda ya barta haka ya sameta har yanzu kuka takeyi kusa da ita yazo ya kontar da Adeel kana yasa hannunshi ya shafi fuskarta,
ita kuwa Ameena jin baƙon ƙashin a jikinshi ne yasa tayi wani irin.....!
Littafina na kuɗine biya ɗarinki uku kacal ki karanta ba tare da haƙin kowa a kankiba, in kina buƙata turo min katin mtn na ɗari 300 kacal ta wannan no ɗin 09097853276 ko kimin transfer ta asusuna na 0005388578 jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa.
Wasa farin girki inji ba haushe.
Yanzuma fitowansa daga wanka kenan, bayan ya gama shirya kansa tsab cikin wasu haɗaɗɗun kayan bacci, masu kalan pink da ɗigo ɗigon fari, sosai kayan sukayi masa masifar kyau, tare da bayyana zallan hasken fatarsa, kasancewar wandon irin mai tsayawa aɗan gaba da guiwa ɗinnan ne kaɗan, sai kuma rigar dake da hannu wanda shima ta wuce guiwa, sosai kayan sukai masa kyau, ga lallausan sajensa daya kwanta lub-lub akan fuskarsa. Kaitsaye ɗakin Ameena ya nufa, danyi mata saida safe kaman yanda ya tsara. Yana shiga cikin falon nata yaji shiru kaman babu kowa acikin sashin, kansa tsaye ya nufi ɗakinta, dan yana da yaƙinin cewa zai sameta acan,
yana shiga kuwa ya hangota kwance akan gado tana kuka sosai harda sheshsheƙa, ɗan zuba mata idanu yayi yana nazartanta, sosai take kuka tamkar wacce akayiwa mutuwa,
idonshi ya rumtse tare da sauƙe ajiyan zuciya sannan ya tura kekensa a hankali ya ƙarasa har gaban gadon nata, cikin kula dan yasan zafin kishi ke ɗawainiya da zuciyarta hannunsa yasa yaɗan ɗagota zaune, hakan yasa suka fuskanci juna, hannunta ya kama yana kallonta tare da nazartanta, ita kuwa Ameena ganin haka yasa ta ƙara sautin kukanta, tana mejin wani irin zafi aranta, shikenan yanzu tanaji tana gani, zaije ya kwana da wata ba ita ba, sosai takejin kishinsa gani take kamar yafi kullum kyau da ƙamshi sai take ganin kamar kolliya na musamman ma yayi dan waccar hegiyar matar tasa.
Shi kuwa Saifuddeen Gaba ɗaya ya gama karantar abundake damunta, yasan ƙwarai kishinsa takeji cikin sanyi da kulawa.
Ya zaro handkerchief daga al'jihunsa tare da miƙa mata, bazata iya amsa ba saboda kuka take sosai, hannunsa yakai kan fuskarta ya ɗan share mata hawayen nata, cikin body language ɗinsa ya tambayeta meya faru? kanta ta girgiza cikin muryan kuka tace. "Nima bansani ba, bansan me nake ji ba,amman inaji kamar zan mutu ji nake kamar zuciyata zata fashe.
Dan Allah Ka tayani da addu'a Allah ya sauƙaƙa min abun da nakeji." Idanunsa yaɗan lumshe tare da sanya hannunsa ya ɗan shafi kanta, in body language ɗinsa yayi mata alaman cewa ta nutsu ta kwanta tayi bacci, madadin ta kwanta ɗin kawai sai ta faɗa jikinshi ta ruggumeshi tsam kamar mai tsoron kada a kwace mata shi,
Shiru yayi tare da lumshe idonshi, Allah ya sani shi dai fatanshi da burinshi ya zama adali a garesu baki ɗayansu, dan haka ya ɗan fara ɗan bubbuga bayanta, jin tana sauƙe ajiyan zuciya ne yasa ya kwantar da ita sannan ya mata alamun ina Adeel.
murya na rawa tace yana cikin gida, jin haka yasa yace to bari yaje ya karɓo matashi.
Kaitsaye part ɗin Ummi ya nufa dan karɓo Adeel, koda yaje kuwa harya samu sun shiga, ƙofar Ummi ya ƙwanƙwasa, tana fitowa tace.
"Lafiya kuwa Saifuddeen?"
Kansa ya jinjina cikin body language É—insa, yayi mata alama kan cewar.
"Adeel yazo É—auka."
Da É—an mamaki Ummi tace.
"Ai Adeel baya nan, ka duba wajen mamansa baya can."
Kansa ya jinjina alaman
"Eh." Hayatuddeen dake cikin ɗakinsa ne ya leƙo, domin yaji suna zancen, duban Hamman nasa yayi tare da cewa.
"Adeel fa yana wajen Adda Zaleeha." Kansa ya jinjina sannan ya juya ya bar part É—in.
Kaitsaye ɓangaren Zaleehan ya nufa, cikin nutsuwa ya shigo cikin falon nata dake ta tashin ƙamshi, komai dake cikin falon tsab yake, banda kuma ƙaran AC ba abun dake tashi acikin falon, cikin nutsuwa yake tura wheelchair ɗinsa har ya ƙarasa bakin ƙofar bedroom ɗinta.
Acan cikin ɗakin kuwa, ganin Adeel yayi bacci ne yasa Zaleeha rage kayan jikinta ta shige toilet, wanka tayi tare da shafa wani irin fitinannen turaren ajikinta, wanda yake musamman dama na jiki ne, idan anyi wanka kuma ake shafawa, wani ɗan fingil ɗin rigan bacci ne ta sska wanda ko cinyoyinta bai gama rufewa ba ta ɗaura daga sama kuma yan siraran hannu yake dashi kana gaban rigar yara-yara mai bakin lace, kasan cewar rigar baƙace yasa farar fatarta ta baiyana ras cikin huji-hujin gaban rigar, yayinda dogon gashin kanta wanda yajiƙe da ruwa, ya kwanta lub akan bayanta da kuma wuyanta,
Towel ɗin data cirene ta meda cikin bathroom cikin nutsuwa ta fito daga toilet ɗin, yayinda jikinta ke fidda sihirtaccen ƙamshi.
Shikuwa Saifuddeen ahankali ya ɗaura hannunsa akan jikin handle ɗin ƙofar, tare da murzawa take ƙofar ta buɗe, cikin yanayinsa na nutsuwa ya tura kansa cikin ɗakin, dai-dai lokacin kuwa Zaleeha na tsaye agaban gado gaba ɗaya rigar ɗin ya lafe daga jikinta, har hakan yasa naked skin ɗin bayanta ya bayyana, ƙoƙarin tattare gashin kanta takeyi da niyar tubkeshi take daga bajewa da yayi a bayanta, jin motsin mutum abayanta yasata juyowa amatuƙar razane.
Da sauri ta saki gashin kana jiki na rawa ta zauna bakin gadon yayinda Adeel ke bayan ta,
shi kuwa Saifuddeen kauda idonshi yayi daga kanta, yana mai jin yadda zuciyarshi ke lugude tara-tara, a hankali yake sarrafa keken nashi har ya isa gab da ita,
ita kuwa Zaleeha sai mammatse cinyoyinta takeyi dasa hannu tanata jawo rigar wai a nufinta ya rufe mata cinyoyinta,yayinda janshi da takeyi kuma yasa gaba ɗaya hannayen rigar suka ɗan buɗe hakan yasa rigar ta zama har rabin ƙirjinta na woje,
ganin ya iso gab da itane yasa tayi ƙasa da kanta hannayenta ta haɗe wuri ɗaya tana wasa da yatsun hannunta, ida nunta kuwa na kan fararen ƙafafunshi da gargasa ya musu ƙawanya,
shi kuwa Saifuddeen ganin yadda ta sunkuyar da kantane yasashi ɗago kanshi ya kalli samanta, wani irin mayatacce ajiyan zuciya ya fizgo da ƙarfi,
ganin gaba ɗaya surar ƙirjinta a baiyane wani irin maganaɗisu mayen ƙarfe ke fuzgar jiki da zuciyarshi,
a hankali ya sarrafa kekenshi ya ƙara matsota da niyar sa hannu ya ɗauki Adeel dake ta baccinsa.
Ita kuwa Zaleeha ganin yadda ya motsota yayi masifar firgitata, gaba ɗaya tsoronshi ya rufeta cikin ƙanƙanin lokaci sai ga jikinta ya ɗauki ɓari tamkar mazari, ganin yadda jikinta ke karkarwa yasashi meda hankalinshi kanta, shiru yayi yana nazartan yanayinta a fili yake ganin tsananin tsoronshi daya ziyar ceta.
fuskantar ta yayi da kyau, cikin tsare girar sama data ƙasa, yasa hannu dai-dai kan ƙirjinta da yake a baiyane bata san a garin son kare cinyoyinta ta fiddo da rabin breast ɗinta ba, yatsunshi biyu yasa ya kamo bakin rigar,wanda hakan ya tsananta ɓarin da jikin Zaleeha keyi cikin tsanyi da tsoro ta ɗan ɗango kanta wanda tuni idanunta sun ciccika da hawaye, rau-rau tayi da idanun sai ga hawaye na shatata,
sosai ta bashi dariya ace mutun tsoro kamar farar kura ko da can da takeda tsiwama matsoraciyace bare yanzu da duk ta sauya,
murmushi yayi a zuciya kana a fili kuma ido ya jujjuya mata alamun.
"Gyara miki rigar zanyi". buÉ—e wuyan rigar yayi tare dasa hannunshi É—aya cikin rigar breast É—inta na hannun hagu yasa hannunshi ya rumtse,
wani irin tsalle mai haɗe da zamura Zaleeha tayi kana ta zazzaro idanunta kab ta fiddasu woje, yunƙura tayi da niyar zatayi tsalle ta koma ƙarshen gadon, sai kuma taji ya fizgota ta faɗa kanshi ta baya,
wani zazzafan ajiyan zuciya ya fizga da azaban ƙarfi, hannu ɗaya yasa ya zagayo cikinta, kana ya ɗaura haɓar shi kan kafaɗanta hancinshi ya manna da wuyanta,
cikin sanyi ya kuma maida hannunshi cikin rigar tata, wani irin rawa da mazari jikinsu ya fara a tare,
wani irin karkarwa jikin Zaleeha keyi tamkar mazari rumtse idanunta tayi da azaban ƙarfi jin yadda ya cika hannunshi da Caɓɓullenta,
shi kuwa Saifuddeen tagwayen ajiyan zuciya yan ur'uku yake sauƙewa, rigar tata ya gara mata yadda breast ɗin nata sukayi cib-cib da ƙoƙon da akayi a cikin rigar,
jin ya kuma maida hannunshin kan breast ɗinta na dama ne yasata saka hannu ta kama hannunshi tana mai jujjuya mishi kai, bai wani bi ta kantaba, saida ya gyara zaman rigar yatsunshi biyu ya haɗe ya ɗan murza bakin caɓɓullen nata sannan ya janye hannunshin daga cikin rigar,
ai tamkar ta samu tsira a gaban damisa ne haka ta koma dungun gadon ta dugungune wuri É—aya.
Shi kuwa baki ya taɓe tare dasa hannu ya ɗauki Adeel kana ya juya ya fita,
Kai tsaye cikin falonshi yabi ya ɓula ta falon Ameena bedroom nata ya wuce,
yadda ya barta haka ya sameta har yanzu kuka takeyi kusa da ita yazo ya kontar da Adeel kana yasa hannunshi ya shafi fuskarta,
ita kuwa Ameena jin baƙon ƙashin a jikinshi ne yasa tayi wani irin.....!
Littafina na kuɗine biya ɗarinki uku kacal ki karanta ba tare da haƙin kowa a kankiba, in kina buƙata turo min katin mtn na ɗari 300 kacal ta wannan no ɗin 09097853276 ko kimin transfer ta asusuna na 0005388578 jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa.
Wasa farin girki inji ba haushe.