Sashe 99
Mar’adam’s Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
ATA yayi shiru yana dubansa a kaskance har ya soma taku zai isa inda baba qarami yake aunty shahida tayi sauri ta mike tare da rike masa hannunsa gam cikin nata tana masa alamar kar yace komai “amman da kin bari nace wani abu saboda yarinyar sam bata dace da aiki a company dinmu ba dan babu abinda ta iya sai hauka “koma dai menene kayi shiru ka barsu qanin mahaifi ne kuma tmkr mahaifi ne abinda kasan baza kayi wa dad yana raye ba karka yi masa albarkasa albarka dad ne ,dan haka ka tafi d’akinka ka huta” mami tace ko akawo maka coffe “no !ya bata amsa a fusace tamkar itace ta ‘bata masa rai, me zakaci ko sai zuwa anjima ?”bana bukatar cin komai ni kawai ku bani dama nayi magana da wancan mutumin” ina mai baka umarni adamcy karka ce masa komai dan Allah kaje d’akinka kuma a yanzu idan kace masa wani abu ban yafe maka ba .”
shiru yayi kafin daga baya ya nufi hanyar d’akinsa har yayi taku uku yaji sautin muryar abida ta kira sunansa da isa ,da kamar bazai tsaya ba sai yayi wani tunani ya tsaya bata tsaya akoina ba sai a gabansa ido cikin ido take kallonsa tana masa murmushin gefen baki mai nuna alamun sunyi nasara daman da biyu suka shirya zuwa dan su aiwatar da nufinsu uncle jay ne kawai tafiyarsa dabam “ya kaji umarni da baba qarami ya zarta nasan baka ji dadin haka ba ko? amman dai aikin gama ya rigama ya gama ko kana so ko baka so kamar yadda ya fad’a sultana sai tayi aiki kuma a duk inda take so koda kuwa acikin office dinka ne baka isa ka tsaidaita ba, tunda ka kasa bata aiki wanda yake da iko akanka da kuma kamfani ya bata dama yanzu sai kayi duk abinda zaka..”ai bata kai ga qarasa maganarta ba taji saukar wasu lafiyayyun mari ji kake tass tass !! har guda biyu ajere akan kuncinta “enough..!ya fad’a a matukar tsawace gbdy mutanen da ke zaune a parlour’n babu wanda hankalinsa bai tashi ba cikin tsananin tsoro da tashin hankali aunty abida ta tsaya cak dafe da kuncinta tana dubansa fuskarta da bayyanan ne mamaki “Adam ka mareni ? “kad’an kika gani muddin bazaki daina shiga rayuwata ba “
ya fad’a a matukar tsawace .”
Hankalin aunty shahida a tashe ta qaraso inda yake tsaye jikinsa na wani irin tsuma ta dafa kafad’ansa
tare da fad’in “kana da hankali kuwa ?”ka kusan wacce ka mara ?matar aure ce kuma matar shakikinka tana magana tana nuna masa aunty abida da hannunta “.iskar bakinsa ya fesar yace “nasan ko wacece kuma nasan matsayinta kuma itama tasan ko waye ni bana cikin irin wadan mutanen da zuciyarsu Ke jurar raini wallahi idan bata daina enter dinta ba wata rana dukan mutuwa zan mata zaro ido aunty shahida tayi jikinta na wani rawa kamar yadda na mami ke rawa kana hauka ne adamcy ?”I don’t know but I fell like na haukace “wai meke damunka ne da kake abubuwa haka ?”dan Allah shahida ki barni kin cika min kunne abinda ya kamata kiyi ki ja mata kunne ta fita hanyata ta daina shiga lamarina that’s all yana gama fad’ar haka ya haye sama da sauri sauri yake taka step .”
gabad’ayansu da kwayar idanu suka bisa dashi har suka daina ganinsa .”aunty shahida ta soma taku zata bisa mami tayi saurin riko mata tana girgiza mata kai”karki bisa shahida kinsan halinsa “an san halinsa mami amman shikenan sai a zuba masa ido ya dinga abinda yaga dama .”?ai daman ita ke daure masa gindin yin iskanci da wulakanci da taka duk wanda yaso dadin abun itama bai barta ba shegen yaro mara tarbiya kawai “inna lillahi wa inna ilaihi rajiun abinda aunty shahida ta furta kenan alokacin da taji abinda baba qarami ya fad’a tayi data sanin yin maganarta, da kuma tasan kalmar da zai fad’a kenan da wallahi bazatace komai ba jiki a sanyaye mami ta nufi hanyar bangarenta aunty shahida ta juyo ta kalli baba qarami dake qoqarin mikewa tsaye zuciyarta na wani irin tafasa taso kwarai ta furta koda kalma daya ce akan kalmar shegen daya furta ga adamcy amman sai zuciyarta ta gargadeta domin a yanzu ma kuskurenta ne ya janyo ya fad’a abinda ya fad’a bazata so ta sake aikata wani kuskuren ba ranta a ‘bace ta juya tabi bayan mami .”
Zaune ta isketa mami a baki gadonta tayi shiru idanunta na kallon sama d’akinta ta samu waje kusa da qafafunta ta zauna cike da girmamawa ta kira sunanta “mami ! mami ta sauke idanunta tana kallon aunty shahida fuskarta da alamun damuwa aunty shahida tayi kasa da kanta kana ta soma magana cike da biyayya “dan allah mami kiyi hakuri bisa kuskurena sam ban ji dadin abinda baba qarami ya fad’a ba domin idan mutun yace wa d’anka bashi da tarbiya to kai yake son ya zaga ya fake da zagin d’anka “numfashi mami ta sauke tana cewa “karki damu shahida idan da sabo na rigada na saba da halinsa kuma hausawa sukance dan kuka mai jawa uwarsa jifa duk wa ja min koda zagina yayi ?ni dai fatana allah ya canza adamcy allah kuma ya tsaresa daga sharrinsu Allah yasa kafin mutuwa naga canzawarsu aunty shahida ta share hawayen daya zubo mata “menene kuma abun zubar da hawaye ?wallahi mami kalmar tayi min zafi bansan me yasa yanzu baba qarami yake nunawa adamcy kiyayya haka ba ,ji nayi kamar na tanka masa “gara da baki tanka masa ba ai sai ya tabbatar da rashin tarbiyar da yace allah dai ya sawaka kawai zamu ce ahankali suka dinga tautaunawa wanda kusan duk akan adamcy ne .”
*******
On 28 cikin sauri sauri maryama tayi abinda zatayi ta shirya cikin riga da siket blue da ratsin yellow ta dauko after dres ta daura akan kaya tayi rolling din kanta da mayafin after dress din ta rufe koina ajikinta ga kyau ga qarancin shekaru wanda yasa tayi looking very attractive ta fito zuwa parlour’n sai dai duk ranta babu dadi , da granny ta soma cin karo ta durkusa har kasa ta gaisheta “barka da safiya granny “barka maryama fatan kin tashi ?”Lfy ina umma? bata rufe baki ba umma ta fito daga dakinta ta qaraso ta tsaya kusa da maryama ta dafa kafadanta “har kin shirya masoyiya ? maryama tayi murmushin jin dadin sunan da umma ta kirata dashi tace “na shirya umma barka da safiya “kin tashi lafiya ?ta gyada mata kai tana cewa “ alhamdulillah gamu zamu yakin karshe grany ta matso sosai kusa daita “maryama ki bi komai a hankali ki kiyaye banda shiga abinda bai shafeki ba allah ya baki saa a dukkanin abinda kike sa gaba .murmushi maryama tayi tana “cewa Ameen angama kakata ta kaina zan kula da duk abinda kikace, ta juya bangaren umma tana kallonta “sai ku tayani da addua, in sha allahu zakiyi nasara amman kamar kinso kiyi late ?” Aa banyi latti ba zamuyi daidai sai na dawo umma “ai baki karya ba ta fad’a tare da mikewa ta janyo hannuta bata tsaya koina daita ba sai inda ta ajiye mata plet din abincin data zuba mata ta zaunar daita ta soma bata abinci a baki tana ci tana duba mata lokaci har ta koshi ta sha ruwa ta mike tsaye tare da jiran adduarta “fatan alkhairi diyata karki sawa zuciyar karaya ki karfafa zuciyarki kisa aranki matsalarki tazo karshe da yarda allah ki kula da kanki please “in sha allahu ta kalli inda Aunty Hasana take zaune akan kujera wacce ko kallon inda take batayi ba a tun sanda ta fito daga daki sai man karanta wani littafi take .”
jiki a sanyaye kamar kartace mata komai tunda tasan ba fatan alkhairi take mata ba amman dai ta barwa allah komai kuma ko babu komai kanwar mahaifinta ce sai datai adduar samun nasara akanta sannan ta bude bakinta da kyar tace “aunty hasana ni zan tafi interview” fuskatar ta babu yabo babu fallasa ta dago tana cewa “in sha allahu bazaki samu aikin nan ba yadda kika fita da murna in sha allahu da bakinciki zaki dawo gidan nan kinyi sanadin kashe mana d’a amman Ke har kin manta kin fara neman aikinyi jikin maryama yayi sanyi hawaye ya cika kwarnin idanunta “hasana bai kamata ki dingawa diyar danuwanki haka ba “to mama ni meye nayi mata bayan gsky na fad’a aiki ne a gabanta ko zama tayi tunanin abinda Ke damun rayuwarta muddin kina son zaman lafiyarki damu ki kiyaye takurawa yarinyar nan kinji na fad’a miki “ai daman nasan duk kun tsananeni akan wannan yar iskar yarinya irin tsiya irin jaraba kawai masu mugun jini taja tsaki ta dauke kanta akansu .”
shiru yayi kafin daga baya ya nufi hanyar d’akinsa har yayi taku uku yaji sautin muryar abida ta kira sunansa da isa ,da kamar bazai tsaya ba sai yayi wani tunani ya tsaya bata tsaya akoina ba sai a gabansa ido cikin ido take kallonsa tana masa murmushin gefen baki mai nuna alamun sunyi nasara daman da biyu suka shirya zuwa dan su aiwatar da nufinsu uncle jay ne kawai tafiyarsa dabam “ya kaji umarni da baba qarami ya zarta nasan baka ji dadin haka ba ko? amman dai aikin gama ya rigama ya gama ko kana so ko baka so kamar yadda ya fad’a sultana sai tayi aiki kuma a duk inda take so koda kuwa acikin office dinka ne baka isa ka tsaidaita ba, tunda ka kasa bata aiki wanda yake da iko akanka da kuma kamfani ya bata dama yanzu sai kayi duk abinda zaka..”ai bata kai ga qarasa maganarta ba taji saukar wasu lafiyayyun mari ji kake tass tass !! har guda biyu ajere akan kuncinta “enough..!ya fad’a a matukar tsawace gbdy mutanen da ke zaune a parlour’n babu wanda hankalinsa bai tashi ba cikin tsananin tsoro da tashin hankali aunty abida ta tsaya cak dafe da kuncinta tana dubansa fuskarta da bayyanan ne mamaki “Adam ka mareni ? “kad’an kika gani muddin bazaki daina shiga rayuwata ba “
ya fad’a a matukar tsawace .”
Hankalin aunty shahida a tashe ta qaraso inda yake tsaye jikinsa na wani irin tsuma ta dafa kafad’ansa
tare da fad’in “kana da hankali kuwa ?”ka kusan wacce ka mara ?matar aure ce kuma matar shakikinka tana magana tana nuna masa aunty abida da hannunta “.iskar bakinsa ya fesar yace “nasan ko wacece kuma nasan matsayinta kuma itama tasan ko waye ni bana cikin irin wadan mutanen da zuciyarsu Ke jurar raini wallahi idan bata daina enter dinta ba wata rana dukan mutuwa zan mata zaro ido aunty shahida tayi jikinta na wani rawa kamar yadda na mami ke rawa kana hauka ne adamcy ?”I don’t know but I fell like na haukace “wai meke damunka ne da kake abubuwa haka ?”dan Allah shahida ki barni kin cika min kunne abinda ya kamata kiyi ki ja mata kunne ta fita hanyata ta daina shiga lamarina that’s all yana gama fad’ar haka ya haye sama da sauri sauri yake taka step .”
gabad’ayansu da kwayar idanu suka bisa dashi har suka daina ganinsa .”aunty shahida ta soma taku zata bisa mami tayi saurin riko mata tana girgiza mata kai”karki bisa shahida kinsan halinsa “an san halinsa mami amman shikenan sai a zuba masa ido ya dinga abinda yaga dama .”?ai daman ita ke daure masa gindin yin iskanci da wulakanci da taka duk wanda yaso dadin abun itama bai barta ba shegen yaro mara tarbiya kawai “inna lillahi wa inna ilaihi rajiun abinda aunty shahida ta furta kenan alokacin da taji abinda baba qarami ya fad’a tayi data sanin yin maganarta, da kuma tasan kalmar da zai fad’a kenan da wallahi bazatace komai ba jiki a sanyaye mami ta nufi hanyar bangarenta aunty shahida ta juyo ta kalli baba qarami dake qoqarin mikewa tsaye zuciyarta na wani irin tafasa taso kwarai ta furta koda kalma daya ce akan kalmar shegen daya furta ga adamcy amman sai zuciyarta ta gargadeta domin a yanzu ma kuskurenta ne ya janyo ya fad’a abinda ya fad’a bazata so ta sake aikata wani kuskuren ba ranta a ‘bace ta juya tabi bayan mami .”
Zaune ta isketa mami a baki gadonta tayi shiru idanunta na kallon sama d’akinta ta samu waje kusa da qafafunta ta zauna cike da girmamawa ta kira sunanta “mami ! mami ta sauke idanunta tana kallon aunty shahida fuskarta da alamun damuwa aunty shahida tayi kasa da kanta kana ta soma magana cike da biyayya “dan allah mami kiyi hakuri bisa kuskurena sam ban ji dadin abinda baba qarami ya fad’a ba domin idan mutun yace wa d’anka bashi da tarbiya to kai yake son ya zaga ya fake da zagin d’anka “numfashi mami ta sauke tana cewa “karki damu shahida idan da sabo na rigada na saba da halinsa kuma hausawa sukance dan kuka mai jawa uwarsa jifa duk wa ja min koda zagina yayi ?ni dai fatana allah ya canza adamcy allah kuma ya tsaresa daga sharrinsu Allah yasa kafin mutuwa naga canzawarsu aunty shahida ta share hawayen daya zubo mata “menene kuma abun zubar da hawaye ?wallahi mami kalmar tayi min zafi bansan me yasa yanzu baba qarami yake nunawa adamcy kiyayya haka ba ,ji nayi kamar na tanka masa “gara da baki tanka masa ba ai sai ya tabbatar da rashin tarbiyar da yace allah dai ya sawaka kawai zamu ce ahankali suka dinga tautaunawa wanda kusan duk akan adamcy ne .”
*******
On 28 cikin sauri sauri maryama tayi abinda zatayi ta shirya cikin riga da siket blue da ratsin yellow ta dauko after dres ta daura akan kaya tayi rolling din kanta da mayafin after dress din ta rufe koina ajikinta ga kyau ga qarancin shekaru wanda yasa tayi looking very attractive ta fito zuwa parlour’n sai dai duk ranta babu dadi , da granny ta soma cin karo ta durkusa har kasa ta gaisheta “barka da safiya granny “barka maryama fatan kin tashi ?”Lfy ina umma? bata rufe baki ba umma ta fito daga dakinta ta qaraso ta tsaya kusa da maryama ta dafa kafadanta “har kin shirya masoyiya ? maryama tayi murmushin jin dadin sunan da umma ta kirata dashi tace “na shirya umma barka da safiya “kin tashi lafiya ?ta gyada mata kai tana cewa “ alhamdulillah gamu zamu yakin karshe grany ta matso sosai kusa daita “maryama ki bi komai a hankali ki kiyaye banda shiga abinda bai shafeki ba allah ya baki saa a dukkanin abinda kike sa gaba .murmushi maryama tayi tana “cewa Ameen angama kakata ta kaina zan kula da duk abinda kikace, ta juya bangaren umma tana kallonta “sai ku tayani da addua, in sha allahu zakiyi nasara amman kamar kinso kiyi late ?” Aa banyi latti ba zamuyi daidai sai na dawo umma “ai baki karya ba ta fad’a tare da mikewa ta janyo hannuta bata tsaya koina daita ba sai inda ta ajiye mata plet din abincin data zuba mata ta zaunar daita ta soma bata abinci a baki tana ci tana duba mata lokaci har ta koshi ta sha ruwa ta mike tsaye tare da jiran adduarta “fatan alkhairi diyata karki sawa zuciyar karaya ki karfafa zuciyarki kisa aranki matsalarki tazo karshe da yarda allah ki kula da kanki please “in sha allahu ta kalli inda Aunty Hasana take zaune akan kujera wacce ko kallon inda take batayi ba a tun sanda ta fito daga daki sai man karanta wani littafi take .”
jiki a sanyaye kamar kartace mata komai tunda tasan ba fatan alkhairi take mata ba amman dai ta barwa allah komai kuma ko babu komai kanwar mahaifinta ce sai datai adduar samun nasara akanta sannan ta bude bakinta da kyar tace “aunty hasana ni zan tafi interview” fuskatar ta babu yabo babu fallasa ta dago tana cewa “in sha allahu bazaki samu aikin nan ba yadda kika fita da murna in sha allahu da bakinciki zaki dawo gidan nan kinyi sanadin kashe mana d’a amman Ke har kin manta kin fara neman aikinyi jikin maryama yayi sanyi hawaye ya cika kwarnin idanunta “hasana bai kamata ki dingawa diyar danuwanki haka ba “to mama ni meye nayi mata bayan gsky na fad’a aiki ne a gabanta ko zama tayi tunanin abinda Ke damun rayuwarta muddin kina son zaman lafiyarki damu ki kiyaye takurawa yarinyar nan kinji na fad’a miki “ai daman nasan duk kun tsananeni akan wannan yar iskar yarinya irin tsiya irin jaraba kawai masu mugun jini taja tsaki ta dauke kanta akansu .”