Sashe 45
Mar’adam’s Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
“Ku sanar dani abinda Ke faruwa tun kafin zuciyata ta tsaya ta daina aiki gabad’aya “MB ya bud’e baki zai yi magana kenan ATA ya d’ago tare d’aga masa hannu ya janyo wayarsa ya shiga recond dan tunda ya fahimci rashin mutunci ummah zatai ya danna record ya kunna ya tura wayar gaban mami nan take sai ga muryarta ta bayyana ,mami tai shiru tana sauraro tare da runtse idanunta abun ya girgizata matuqa ,kuma yayi mata zafi duk da tasan halin d’anta he can talk rubbish and nonsense idan rashin ya’baci amman ai ita bata cancaci haka a wajen madina ba” mami ta numfasa irin nasu na manya tana dubansu, sannan ta soma magana a natse “duk me ya kawo wannan tashin hankali haka ?”duk sukai shiru “ lallai akwai abinda ya faru bancin haka ina da yakin madina bazata aikata haka ba ?gabad’ayansu suka tsaya suna duban mami suna duban ATA “magana nake daku kuna jina kun yi min shiru kuna dubansa ?MB ne yayi karfin halin fad’a mata komai daya faru “tabbas mami abinci yayi yaji da maggie amman ban so yadda adam yayi react ba.”
“Naso ko zai mata magana ba a gabanmu ba bare har ta kai ga kiran mahaifiyarta ,sannan itama ummah bai dace abinda tayi ba babba dasanin ya kamata akasanshi amman duk ataru ayi hakuri .”
mami tayi murmushin takaici tana tsarke hannunta cikin juna lokaci guda ta maida hankalinta ga ATA tana dubansa a tsanake “ I hope you learned lesson now?” you should know there’s no right way to do wrong things, next time sai ka kiyaye bakinka tunda baka son a ta’ba maka mahaifiya .”ATA ya tsura mata idanunshi yana kallonta zuciyarsa na tafasa “dan me zaka kirata ka fad’a mata haka? “yanzu sweetheart tsakani da allah yaushe kika ta’ba girki mai yaji ko maggie yayi yawa?zaginta fa kayi ka kuma had’a da yar cikinta dan ma kayi sa’a maryam diyar kirki ce bata iya rashin kunya ba ?”ai wallahi data gane bata da wayo “ya fad’a a zafafe “kai dai kayi qoqarin ka canza halinka sannan ka dinga control din zuciyarka da fushinka ba kowa zakawa ya kyaleka ba.”
“ yanzu sweetheart baki ji zafin abinda tayi ba ?to ko naji zafi adamcy ya zanyi ?wa yaja min cin mutunci da akayi min ? da bakayi ma madina rashin kunya ba bazatayi min haka ba dan bata isa ba ,nafi karfin ta fad’a min haka .”ta karshen maganar cike da jin zafi dan da zaa bud’e zuciyarta bakinkirin zaa gani tsabar ciwon da taji amman babu yadda zatayi dan kuka shi ke jawowa uwarsa jifa “ATA bai ce uffan ba har ta gama maganganunta sai dubanta da rinannun idanunsa yake “yanzu nasan zakace zaka huce akan maryam “?ta tambayesa tana tsaresa da ido wanda ko motsi mai kyau ya kasa sai ma damke hannunwan sa da yayi ,mami ta gyara zamanta tana karantar d’anta tasan halinsa tasan abinda zai yi da wanda bazai yi ba “tunaninka a yanzu yadda zaka huce akan maryam kakeyi ko?still shiru yayi ya kasa cewa komai dan ya ma rasa mai zai ce amman tabbas tunaninsa kenan ,mami ta dubi MB ta kuma dubi salim da shawul “ku sheida muddin adamcy ya ta’ba lafiyar maryam ban yafe masa ba “ta fad’a tana dubansu d’aya bayan d’aya nan taga yanayin ATA ya sauya tamkar wanda aka cirewa laka ajiki sai dai zuciyarsa tayi bakinkirin jin abinda mami ta fad’a.”
ahankali mami ta yunkura ta mike ta nufi hanyar step bata tsaya akoina ba sai abakin kofar d’akin maryam ta tsaya sai dai hakan nan zuciyarta ta dinga rawa rawa har ta kai hannu zatai knocking sai kuma ta sauke hannunta tana nazarin zuciyarta .”ahankali ta tura kofar d’akin ta shiga maryam na tsaye ta juyawa kofar d’akin baya tana sheshekan kuka “inda acan bangaren ummah take cewa “wallahi maryam wannan miji naki ya zame miki damuwa arayuwarki amman bamu da yadda zamuyi tunda allah ya jarabeki da mutuwar sonshi amman idan muna son muyi nasara akanshi dole sai munyi abinda zamu rabashi da tunaninsa dole ya zama abokin rayuwarki ya shiga jikinki ki shiga nashi ku zama abu d’aya “mai zanyi ummah da zan samu wannan matsayi a zuciyarsa ?”ya kusanceki shine cikar burina a yanzu bayan ya kusanceki ina fatan kuma ya zama “d’a “zan so faruwar hakan “amman ummah ta yaya hakan zai faru a tsananimu ?Kai nifa gsky ummah na gaji na
gaji !! da yin amfani da magungunan da kike aiko min dashi dan baya ci komai daga gareni “wallahi kuwa duk wannan bala’i da yayi bana tunani ya had’iye abin…“.
“Maryam !” mami ta kira sunanta a matukar firgice ta juyo ganin mami tsaye tayi saurin sauke wayar a kunnenta tare da kashewa tana dubanta jikinta na kyarma kafin ahankali tace “a’a mami har kin zo ?sannu da zuwa mami ga waje ki zauna ,tayi mgnr a rud’e cikin rawar jiki ,mami tai mata duban natsuwa sannan tace “ban jima da zuwa ba daman kin san zan zo ne ?ta gyad’a mata kai alamun eh !“ai nice ma nace yaya salim ya kiraki ta fad’a tana duban mami mami tayi shiru itama maryam tayi shiru cikin rasa abinda zatace dan hankalinta yayi matukar tashi adduarta d’aya allah yasa bataji maganarta ba.
cikin zafin nama mami tace “ya kikayi shiru haka ?ta girgiza mata kai tana cewa “babu komai “dawa kike waya “? muryarta cike da tashin hankali tace “ummah!”okay !”amman ya’akayi maryam kika bari yaji da maggie yayi yawa acikin abinci?naunauyen ajiyar zuciya ta sauke dan ba abinda tayi tsamanin zai fito daga bakinta kenan ba duk tunaninta mami taji maganarta cikin rawar murya tace”wallahi mami bada niyya bane sautsayi ne kawai sai gani nayi ya kira umma yana fad’ar maganganu marasa dadi .”
Mami ta numfasa kana tace “kiyi hakuri maryam nasan adamcy baya kyautawa kuma bai kyautawa ummanki ba kuma naji dadin abinda tayi masa allah yasa ya zame masa darasi kuma nayi masa gargadi mai karfi akanki dan haka ki kwantar da hankalinki babu abinda zai faru kinji diyata mami ta riko hannunta ta zaunar daita a saman kujera tana cewa “kema ki dinga kula most especially akan girki .
“ba tun yau nake fad’a miki ba ,ba’a són maggie da yaji na zarcewa abinci ,a wannnan rayuwar da muke ciki idan nmj na tsananin son mace ko bata iya girki ba ya Kan yi hakuri yayi rayuwa daita a yadda take amman Idan tana da matsalar girki ko tsaftacce muhalli da jikinta kuma akayi sa’ar babu so tsakaninsu to shi yafi komai rashin kwanciyar hankali dan kuskure kad’an zatayi zai zame masu damuwa .“ina sonki da adamcy shiyasa nake yawon jan hankalinki ,ki dinga kula daidai girkin da zakiyi daidai maggie da yajin da zakiyi amfani dashi ,karki lura da yanayin girkin da’ake nunawa a social media kice zakiyi amfani dashi a’a suma suna duba yanayin yawon girki ne ,dan haka ki dinga duba yanayin yawon miyarki ko qanqantarsa , ki dinga kula kinji allah ya baku zaman lafiya .”
Zuciyar maryam tayi fari qal farinciki biyu suka hade mata fahimtar mami bataji komai ba da kuma tabbatar mata dole ATA yayi hakuri ya barta batare da yayi mata komai ba ,ta mike tsaye tare da riko hannu maryam suka fito zuwa parlour’n kasa “nayi closing case din nan kuma har abada banason naji an sake ta dashi ATA ya gyara zama yana mai shan mur sosai ,kafin ya soma girgiza kafarsa d’aya cikin tsananin bacin rai yana duban mami “zanyi maka gargadi na karshe adamcy for the last time karka sake kiran madina da magana irin makamanciyar wannan dan ba abokiyar wasanka bace, uwarka ce duk abinda zai faru a tsakaninka da maryam ka barshi a tsakaninku .”tana gama fadar haka tace “ni zan koma gida allah yayi maku albarka gaba d’ayansu har maryam suka fito yiwa mami rakiya amman banda ATA dake zaune cikin tsananin ‘bacin ran bai samu damar cin uban maryam ba “.
Maryam taja mami kusa da motar data kawota tana cewa “mami na gode sosai bancin inada ke da bansan ya rayuwata zata kasance acikin gidan nan ba na gode na gode !! allah ya shirya miki zuriarki Allah kuma ya jikan iyaye “nima na gode maryam allah yayi maku albarka mami ta d’an yi shiru can kuma ta numfasa sannan ta fuskanceta da kyau “maryam kamar koda yaushe ga d’ana adam ,a kullum shi masa albarka nake, duk da abinda nake masa akanki ba wai banason shi bane a’a kema kinsani adamcy raina ne ,ina matukar sonshi fiyye da komai ban had’a shi da komai ba ,duk abinda ya shiga raina ya kan shiga ransa ya zauna daram ,sai dai a waje d’aya muka samu sa’banin ra’ayi shine aurenki dashi wanda yaki ya kar’ba uzurin da nazo masa dashi nasan yadda yake jin radadi zama dake amman nasan da sannu zaki zama jinin jikinsa “ki cigaba da hakuri da adamcy kinji ,ta gyada mata kai tana wasa da yatsun hannunta “ki kular min dashi karki manta adamcy amana ne agareki sai kinyi hakuri dashi kafin kiyi nasara akanshi “cikin rawar murya tace “in sha allahu mami zan kular miki dashi ta qarasa maganar cike da tausayawa mami .”
“Anya kuwa tayiwa mami adalci da take son biyewa mahaifiyarta ?”tayiwa zuciyarta tambaya nan take gur’bataccen zuciyarta tace “adalcin kenan kina tsananin sonshi ita kanta mami tana son faruwar haka kuma zata fi kowa jin dadi idan zamanku ya daidaita dashi “sai na kuma zuwa wanda ina fatan ziyarar da zata kawoni ba sulhu bace alkhairi ce ta fad’a tana shiga mota maryam ta rike murfin motar tana ce mata “bye mami !”bye maryam take care of adamcy ki rike min amana “jiki a sanyaye ta gyada mata kai daga nan sukai sallama har dasu mb wad’an da basu koma ciki ba kowannensu ya kama gabansa.” tamkar mara laka ajiki ta shigo tana dubansa a tsanake yanayinsa gabad’aya ya sauya daga zafi zuwa sanyi ta wucesa hankalinta kwance dan tasan babu abinda zai faru ta haye sama tana jujjuya masa jiki amman shi ko kallo bata ishesa ba dan bai ga abinda zai burgesa ajikinta ba bare ya kalla.”
“Naso ko zai mata magana ba a gabanmu ba bare har ta kai ga kiran mahaifiyarta ,sannan itama ummah bai dace abinda tayi ba babba dasanin ya kamata akasanshi amman duk ataru ayi hakuri .”
mami tayi murmushin takaici tana tsarke hannunta cikin juna lokaci guda ta maida hankalinta ga ATA tana dubansa a tsanake “ I hope you learned lesson now?” you should know there’s no right way to do wrong things, next time sai ka kiyaye bakinka tunda baka son a ta’ba maka mahaifiya .”ATA ya tsura mata idanunshi yana kallonta zuciyarsa na tafasa “dan me zaka kirata ka fad’a mata haka? “yanzu sweetheart tsakani da allah yaushe kika ta’ba girki mai yaji ko maggie yayi yawa?zaginta fa kayi ka kuma had’a da yar cikinta dan ma kayi sa’a maryam diyar kirki ce bata iya rashin kunya ba ?”ai wallahi data gane bata da wayo “ya fad’a a zafafe “kai dai kayi qoqarin ka canza halinka sannan ka dinga control din zuciyarka da fushinka ba kowa zakawa ya kyaleka ba.”
“ yanzu sweetheart baki ji zafin abinda tayi ba ?to ko naji zafi adamcy ya zanyi ?wa yaja min cin mutunci da akayi min ? da bakayi ma madina rashin kunya ba bazatayi min haka ba dan bata isa ba ,nafi karfin ta fad’a min haka .”ta karshen maganar cike da jin zafi dan da zaa bud’e zuciyarta bakinkirin zaa gani tsabar ciwon da taji amman babu yadda zatayi dan kuka shi ke jawowa uwarsa jifa “ATA bai ce uffan ba har ta gama maganganunta sai dubanta da rinannun idanunsa yake “yanzu nasan zakace zaka huce akan maryam “?ta tambayesa tana tsaresa da ido wanda ko motsi mai kyau ya kasa sai ma damke hannunwan sa da yayi ,mami ta gyara zamanta tana karantar d’anta tasan halinsa tasan abinda zai yi da wanda bazai yi ba “tunaninka a yanzu yadda zaka huce akan maryam kakeyi ko?still shiru yayi ya kasa cewa komai dan ya ma rasa mai zai ce amman tabbas tunaninsa kenan ,mami ta dubi MB ta kuma dubi salim da shawul “ku sheida muddin adamcy ya ta’ba lafiyar maryam ban yafe masa ba “ta fad’a tana dubansu d’aya bayan d’aya nan taga yanayin ATA ya sauya tamkar wanda aka cirewa laka ajiki sai dai zuciyarsa tayi bakinkirin jin abinda mami ta fad’a.”
ahankali mami ta yunkura ta mike ta nufi hanyar step bata tsaya akoina ba sai abakin kofar d’akin maryam ta tsaya sai dai hakan nan zuciyarta ta dinga rawa rawa har ta kai hannu zatai knocking sai kuma ta sauke hannunta tana nazarin zuciyarta .”ahankali ta tura kofar d’akin ta shiga maryam na tsaye ta juyawa kofar d’akin baya tana sheshekan kuka “inda acan bangaren ummah take cewa “wallahi maryam wannan miji naki ya zame miki damuwa arayuwarki amman bamu da yadda zamuyi tunda allah ya jarabeki da mutuwar sonshi amman idan muna son muyi nasara akanshi dole sai munyi abinda zamu rabashi da tunaninsa dole ya zama abokin rayuwarki ya shiga jikinki ki shiga nashi ku zama abu d’aya “mai zanyi ummah da zan samu wannan matsayi a zuciyarsa ?”ya kusanceki shine cikar burina a yanzu bayan ya kusanceki ina fatan kuma ya zama “d’a “zan so faruwar hakan “amman ummah ta yaya hakan zai faru a tsananimu ?Kai nifa gsky ummah na gaji na
gaji !! da yin amfani da magungunan da kike aiko min dashi dan baya ci komai daga gareni “wallahi kuwa duk wannan bala’i da yayi bana tunani ya had’iye abin…“.
“Maryam !” mami ta kira sunanta a matukar firgice ta juyo ganin mami tsaye tayi saurin sauke wayar a kunnenta tare da kashewa tana dubanta jikinta na kyarma kafin ahankali tace “a’a mami har kin zo ?sannu da zuwa mami ga waje ki zauna ,tayi mgnr a rud’e cikin rawar jiki ,mami tai mata duban natsuwa sannan tace “ban jima da zuwa ba daman kin san zan zo ne ?ta gyad’a mata kai alamun eh !“ai nice ma nace yaya salim ya kiraki ta fad’a tana duban mami mami tayi shiru itama maryam tayi shiru cikin rasa abinda zatace dan hankalinta yayi matukar tashi adduarta d’aya allah yasa bataji maganarta ba.
cikin zafin nama mami tace “ya kikayi shiru haka ?ta girgiza mata kai tana cewa “babu komai “dawa kike waya “? muryarta cike da tashin hankali tace “ummah!”okay !”amman ya’akayi maryam kika bari yaji da maggie yayi yawa acikin abinci?naunauyen ajiyar zuciya ta sauke dan ba abinda tayi tsamanin zai fito daga bakinta kenan ba duk tunaninta mami taji maganarta cikin rawar murya tace”wallahi mami bada niyya bane sautsayi ne kawai sai gani nayi ya kira umma yana fad’ar maganganu marasa dadi .”
Mami ta numfasa kana tace “kiyi hakuri maryam nasan adamcy baya kyautawa kuma bai kyautawa ummanki ba kuma naji dadin abinda tayi masa allah yasa ya zame masa darasi kuma nayi masa gargadi mai karfi akanki dan haka ki kwantar da hankalinki babu abinda zai faru kinji diyata mami ta riko hannunta ta zaunar daita a saman kujera tana cewa “kema ki dinga kula most especially akan girki .
“ba tun yau nake fad’a miki ba ,ba’a són maggie da yaji na zarcewa abinci ,a wannnan rayuwar da muke ciki idan nmj na tsananin son mace ko bata iya girki ba ya Kan yi hakuri yayi rayuwa daita a yadda take amman Idan tana da matsalar girki ko tsaftacce muhalli da jikinta kuma akayi sa’ar babu so tsakaninsu to shi yafi komai rashin kwanciyar hankali dan kuskure kad’an zatayi zai zame masu damuwa .“ina sonki da adamcy shiyasa nake yawon jan hankalinki ,ki dinga kula daidai girkin da zakiyi daidai maggie da yajin da zakiyi amfani dashi ,karki lura da yanayin girkin da’ake nunawa a social media kice zakiyi amfani dashi a’a suma suna duba yanayin yawon girki ne ,dan haka ki dinga duba yanayin yawon miyarki ko qanqantarsa , ki dinga kula kinji allah ya baku zaman lafiya .”
Zuciyar maryam tayi fari qal farinciki biyu suka hade mata fahimtar mami bataji komai ba da kuma tabbatar mata dole ATA yayi hakuri ya barta batare da yayi mata komai ba ,ta mike tsaye tare da riko hannu maryam suka fito zuwa parlour’n kasa “nayi closing case din nan kuma har abada banason naji an sake ta dashi ATA ya gyara zama yana mai shan mur sosai ,kafin ya soma girgiza kafarsa d’aya cikin tsananin bacin rai yana duban mami “zanyi maka gargadi na karshe adamcy for the last time karka sake kiran madina da magana irin makamanciyar wannan dan ba abokiyar wasanka bace, uwarka ce duk abinda zai faru a tsakaninka da maryam ka barshi a tsakaninku .”tana gama fadar haka tace “ni zan koma gida allah yayi maku albarka gaba d’ayansu har maryam suka fito yiwa mami rakiya amman banda ATA dake zaune cikin tsananin ‘bacin ran bai samu damar cin uban maryam ba “.
Maryam taja mami kusa da motar data kawota tana cewa “mami na gode sosai bancin inada ke da bansan ya rayuwata zata kasance acikin gidan nan ba na gode na gode !! allah ya shirya miki zuriarki Allah kuma ya jikan iyaye “nima na gode maryam allah yayi maku albarka mami ta d’an yi shiru can kuma ta numfasa sannan ta fuskanceta da kyau “maryam kamar koda yaushe ga d’ana adam ,a kullum shi masa albarka nake, duk da abinda nake masa akanki ba wai banason shi bane a’a kema kinsani adamcy raina ne ,ina matukar sonshi fiyye da komai ban had’a shi da komai ba ,duk abinda ya shiga raina ya kan shiga ransa ya zauna daram ,sai dai a waje d’aya muka samu sa’banin ra’ayi shine aurenki dashi wanda yaki ya kar’ba uzurin da nazo masa dashi nasan yadda yake jin radadi zama dake amman nasan da sannu zaki zama jinin jikinsa “ki cigaba da hakuri da adamcy kinji ,ta gyada mata kai tana wasa da yatsun hannunta “ki kular min dashi karki manta adamcy amana ne agareki sai kinyi hakuri dashi kafin kiyi nasara akanshi “cikin rawar murya tace “in sha allahu mami zan kular miki dashi ta qarasa maganar cike da tausayawa mami .”
“Anya kuwa tayiwa mami adalci da take son biyewa mahaifiyarta ?”tayiwa zuciyarta tambaya nan take gur’bataccen zuciyarta tace “adalcin kenan kina tsananin sonshi ita kanta mami tana son faruwar haka kuma zata fi kowa jin dadi idan zamanku ya daidaita dashi “sai na kuma zuwa wanda ina fatan ziyarar da zata kawoni ba sulhu bace alkhairi ce ta fad’a tana shiga mota maryam ta rike murfin motar tana ce mata “bye mami !”bye maryam take care of adamcy ki rike min amana “jiki a sanyaye ta gyada mata kai daga nan sukai sallama har dasu mb wad’an da basu koma ciki ba kowannensu ya kama gabansa.” tamkar mara laka ajiki ta shigo tana dubansa a tsanake yanayinsa gabad’aya ya sauya daga zafi zuwa sanyi ta wucesa hankalinta kwance dan tasan babu abinda zai faru ta haye sama tana jujjuya masa jiki amman shi ko kallo bata ishesa ba dan bai ga abinda zai burgesa ajikinta ba bare ya kalla.”