Sashe 38
Mar’adam’s Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ya dago fuskarsa a hade cike da fushi da zafin zuciya ya amshi glass cup din hannunta ya buga akan tayis yana huci tare da cewa "Congratulations maryam kinyi nasarar kinyi nasarar !! sace min zuciyar mahaifiyata ba? Cike da tsoro ta qame a gabansa hawaye na turereniyar zuba daga idanunta tana girgiza masa kai ya mike tsaye yana nuna ta "wannan kad'ai Ya sake ninka wutar kiyayyarki acikin zuciyata , bana sonki kuma bazan ta'ba sonki a matsayin mata acikin gidan nan ,bazaki ta'ba zama suruka acikin gidan ba dan ban amince dake a matsayin matata ba "yana gama fadar haka ya ciro waya daga cikin aljihun wandonsa ya soma kira wata number yana tafiya yana waya "kuna da daki a girls house dinku okay ka duba min ina bukatar d'aki ganin nan zuwa ".
Yana tafiya suna biye dashi babu irin kiran da Aunty shahida batayi masa da yaya Ibrhim mb har da hisham ba amman ina ATA bai waigo ba ya ma dade da yin nisa dan tuni ya shiga motarsa atare gbdynsu suka sauke ajiyar zuciya suna sauke numfashi su aunty shahida suka riko hannun maryam suka shigo parlour'n suka bar su yaya ibrahim tsaye a waje suna tautaunawa ."suka zaunar da maryam wacce ta gama rikicewa tare da zuba masa ido "dan girman allah waye ya fadawa mami ya mareni ?sukai shiru "wallahi ko waye bai kyauta min ba saboda kunga abinda aka jawo min, kunga bala'i da aka had'a min allah ne kadai zai kwace a hannunsa ta qarashe mgnr tana zubar da hawaye."
"kiyi hakuri maryam na d'auka hakan da mami tayi zai kawo miki mafuta né arayuwarki " maryam ta matso ruwan hawaye tace "dan allah karku bari mami tasan ya tafi guest house dan damuwar zata sake mata yawa mu bar shi a tsakanin mu ta qarasa mgnr tana sheshekar kuka dan tasan yau allah ne kawai zai kiyayesa daga koma wa shan giya sigari kam ma baa magana tasan dole sai ya sha aiyar zuciya suka sauke gabad'ayasu babu wanda zai fad'a basu sani ba bayan shigar mami ta dawo parlour'n kuma taji duk abinda ya faru sam batayi nadamar abinda abinda ta aika masa ba duk da tasan a yanzu adamcy yayi girma da ya kama ta ace ya wuce ta kai hannunta jikinsa amman bazata iya d'aga masa kafa akan maryam ba "su aunty shahida suka qasa komawa gidajensu kuma basa jin zasu koma din har sai sun san halin da danuwansu yake ciki suna zaune jugun jugun ."
bayan awa d'aya suka soma neman layinsa sai dai babu abinda computer Ke fad'a masu sai swichoff .maryam ta zamo daga Kan kujerar kushin din da take zaune zuwa kasa ta dafe kanta tana ganin itace silar faruwar komai da bata tsoma bakinta ba da duk hakan bata faru ba "me yasa na saka bakina ta furta a fili tana fashewa da wani sabon kuka cike da kulawa aunty khadija tace "lahaula wala kuwata illa billa babu tsumi babu dabara maryam dole hakan zata faru "ahankali ta kalleta da idanunta da suka yi jazir alamun tarin tashin hankalin tace "bazaku tafi gida ba ?"bazamu iya tafiya ba dole mami tana bukatar mu "."zaku iya wucewa suka tsinkayi muryar mami cikin rashin nuna damuwarta ."
ahankali ta cigaba da motsa lip's dinta "kuci abinci ku wuce gbdy na sallameku suka girgiza mata kai "ni ba uwar banza bace yadda bazan dauki haka daga matar dana ba haka bazan barku ku kwana batare da kun sanarwa mazajenku ba da kwarin gwaiwar mami suka wuce gida ya saura daga maryam sai nana hauwa'u da mami .mami tasa aka kawo masu abinci ita kuma ta maida hankalinta ga tv kamar abun bai dameta ba , kasa ci sukayi ta waigo ta kallesu a natse "ku ci abinci mana!" suka girgiza mata kai alamun basa ci' ko akawo maku abinci mara nauyi ?da kyar nana hauwa'u ta fixgo magana "ni dai bazan iya ci komai ba amman ban san ko sister ba mami kam tasan maryam bazata ci ba dan haka ta mike ahankali tana cewa "sai da safenku "yanzu mami bacci zakiyi ?to me zanyi maryam ?Zan kashe kaina akan adamcy ne ."kuma kuje ku kwanta ku hutar da ranku dan shi bai ma san kun damu da halin da yake ci ba ta juya ta fara tafiya ."
daren ranar daga maryam har nana hauwa'u babu wanda runtsa damuwar nana hauwa'u ta hade mata biyu na halin da danuwanta yake ciki da kuma kewar mijinta dan tasan da yanzu suna can makale da junansu duk yadda yake nuna mata bai sonta amman basu ta'ba raba wajen bacci ba kuma kwana yake yana wasa da jikinta ganin baccin yaki zuwan mata sai juyi take ta juya gefenta inda maryam take kwance yadda ta barta haka take ta mike ta shiga bayi ta dauro alwala ta soma gabatar da sallam ganin haka yasa maryam ma ta yunkura da kyar ta tashi itama taje ta fara jera nafilfili ."
washegari tun karfe takwas yayan mami suka wa gidan diran makiya dan kwana suka yi kiran layukansa amman baya shiga ita dai mami bata ce masu komai ba ta cigaba da tsabgar gabata ."kwana biyu ATA bai dawo gidan ba kuma gbdy sun sa an bincika gidajensa bai je can ba hatta office bai zuwa gashi babu wanda yasan girls house din da yaje gbdy yanuwana sun shiga damuwa maryam kam kallo daya zaka mata ka fahimci yadda ta fita haiyacinta Har mamakinta suka dinga yi gabad'ayasu sun gane tana mutuwar sondanuwansu "zabiba ta matso kusa daita "ki rage son nan maryam zai miki illa ta kalleta kawai tana sauke numfashi "ki yawaita addua sai komai yazo miki da sauki babu wanda bai kira layinsa ba amman yaki daga wayar har da wasu layuka da dabam sun kirasa da zarar yaji muryarsu zai katse kira tun suna boyewa har dai sai da mutanen gidan fahimtar sun nemesa an rasa ne dan duk sunfita haiyacinsu ."
Ganin da mami tayi ya'yanta sun fita haiyacinsu yasa ta dauki wayarta ta soma neman layinsa kira daya tai masa ya dauka alokacin ana bude masa bayan mota zai shiga "barka da... "bana bukatar gaisuwarka
"Kana ina? ta katseshi da fad'arhaka ?ina wani wuri !"tô ka dawo gida yanzu yanzu muddin baka son ka hadu da mummunar tashin hankali arayuwarka ".tana gama fadar hk ta katse kiran dole ya bada umarni a dauki hanyar zuwa gida dashi yana shigowa gbdy yan'uwansa sukayo kansa banda mrym dake rakube cikin farinciki dawowarsa "big sister aunty shahida ta zauna kusa dashi tana shafa gefen fuskasa tana kamo hannunsa me ciwo "hope kana Lfy ?yayi mata banza hannun suka tsurawa ido nad'e da bandages "dan allah adamcy ka dinga hakuri wannan maganar bai kai ace ka bar gida ka tare a guest house ba, "dan rani wayo kawai wallahi wannan ba mutuncinka bane tô ita mrym meye nata laifin "?
"Oh My god ! taya yarinya na had'ani da mahaifiyata zakice meye laifinta wallahi tana damun rayuwata sweetheart kuma na damuna akanta, kuma kullum mgn d'aya ya zanyi ne? dame zanji ne? bana sonta amman kun matsa sai dana aureta dole , kuna son na mutu ne ?duk yayi masu tmbyr a matukar rud'e gbdy suka girgiza masa kai alamun a'a ita kam mrym hawaye ne ke zuba a idanunta tana jin ciwon yadda yake iya furta kalmar bai sonta a gaban kowa "ka dubi allah ka duba lamarin maryam " what ! ni kun duba lamarina da zan duba nata ?ihu nake kamar mahaukaci amman bani da mai fahimtata acikinku bare ku taimaka min ."
"Samu natsuwa adamcy ,yanzu me kake so?" mafarkina nake so !"muddin ana son wata taji dadina sai dai a nemo min ita, idan ba haka ba wallahi wallahi kowa bazai ji dadina ba acikin gidan nan , yadda zuciya take quna a kullum haka take son kowa yaji radadin da take ji, kun kasa samo min ita ,kun kasa yi min komai akai ,kun kasa fahimtata kun kasa min uzuri kullum maganar mrym marym !! ku dai burinku yarinyar taji dadin rayuwar aure ni kuma ko oho Inpossible wallahi bazai yuwu ba sai dai mu taru muyi rayuwar qunci gbdy ."
suka zuba masa ido kawai suna kallonsa cike da tausayawa "matuqar kuna son farincikina ku nemomin mafarkina ya qarashe mgnr yana huci sannan ya mike."
" ina kuma zaka "ina bukatar na kasance ni kadai daga haka bai qara cewa komai ba kai tsaye step ya haye mrym ta juya tana kallon bayansa zuciyarta na bugawa da sauri sauri gbdy suka qaraso suka zagayeta "karfa ki yarda ki saka damuwa aranki muna sonki mahaifiyarmu tana tare dake me ye abun damuwa ?kai ta girgiza "yan'uwana bazaku gane yadda nake ji araina ba ,aunty zuciyata kamar ta fashe idan naji yana magana akan mafarkinsa da furta bai sona, idan ya zama dole ne sai ya furta ni ya dinga fad'a min ni kad'ai ciwo bazai dame ni haka ba wai har a gaban aunty abida ,rukkaya ,diyana ."
In fact ya nunawa duniya ni din bakowa bace garesa hatta zumuncin dake tsakaninmu yayi watsi dashi ."
"Kiyi hakuri komai zai zama labari wata rana "babu komai allah ya nuna min wannan ranar bari naje na kai masa wani abu yaci ta barsu tsaye ta nufi kitchen bayanta suka bi da kallo suna jinina girman hakurinta dan ko su bazasu iya daukar wulakancin nmj haka ba ,amman tunda ita haka allah yayita da hakuri sai su tayata da addaur allah ya qara mata hakuri ."tana qoqarin had'a masa abinci wayarta ta soma ringing ta duba taga mahaifiyarta ce dan haka tasa wayar a handsfree muryarta a sanyaye ta gaisheta "umma ina yini ?lafiya kalau maryam ya kike da wannan mugun mijin naki ?yana nan yana halin nasa ko ?"duk lafiya muke dagani har shi amman dan allah ummah kiyi hakuri ki daina kiransa da mugu yaya adam nada kirki fa kawai dan bai sona ne ."
Yana tafiya suna biye dashi babu irin kiran da Aunty shahida batayi masa da yaya Ibrhim mb har da hisham ba amman ina ATA bai waigo ba ya ma dade da yin nisa dan tuni ya shiga motarsa atare gbdynsu suka sauke ajiyar zuciya suna sauke numfashi su aunty shahida suka riko hannun maryam suka shigo parlour'n suka bar su yaya ibrahim tsaye a waje suna tautaunawa ."suka zaunar da maryam wacce ta gama rikicewa tare da zuba masa ido "dan girman allah waye ya fadawa mami ya mareni ?sukai shiru "wallahi ko waye bai kyauta min ba saboda kunga abinda aka jawo min, kunga bala'i da aka had'a min allah ne kadai zai kwace a hannunsa ta qarashe mgnr tana zubar da hawaye."
"kiyi hakuri maryam na d'auka hakan da mami tayi zai kawo miki mafuta né arayuwarki " maryam ta matso ruwan hawaye tace "dan allah karku bari mami tasan ya tafi guest house dan damuwar zata sake mata yawa mu bar shi a tsakanin mu ta qarasa mgnr tana sheshekar kuka dan tasan yau allah ne kawai zai kiyayesa daga koma wa shan giya sigari kam ma baa magana tasan dole sai ya sha aiyar zuciya suka sauke gabad'ayasu babu wanda zai fad'a basu sani ba bayan shigar mami ta dawo parlour'n kuma taji duk abinda ya faru sam batayi nadamar abinda abinda ta aika masa ba duk da tasan a yanzu adamcy yayi girma da ya kama ta ace ya wuce ta kai hannunta jikinsa amman bazata iya d'aga masa kafa akan maryam ba "su aunty shahida suka qasa komawa gidajensu kuma basa jin zasu koma din har sai sun san halin da danuwansu yake ciki suna zaune jugun jugun ."
bayan awa d'aya suka soma neman layinsa sai dai babu abinda computer Ke fad'a masu sai swichoff .maryam ta zamo daga Kan kujerar kushin din da take zaune zuwa kasa ta dafe kanta tana ganin itace silar faruwar komai da bata tsoma bakinta ba da duk hakan bata faru ba "me yasa na saka bakina ta furta a fili tana fashewa da wani sabon kuka cike da kulawa aunty khadija tace "lahaula wala kuwata illa billa babu tsumi babu dabara maryam dole hakan zata faru "ahankali ta kalleta da idanunta da suka yi jazir alamun tarin tashin hankalin tace "bazaku tafi gida ba ?"bazamu iya tafiya ba dole mami tana bukatar mu "."zaku iya wucewa suka tsinkayi muryar mami cikin rashin nuna damuwarta ."
ahankali ta cigaba da motsa lip's dinta "kuci abinci ku wuce gbdy na sallameku suka girgiza mata kai "ni ba uwar banza bace yadda bazan dauki haka daga matar dana ba haka bazan barku ku kwana batare da kun sanarwa mazajenku ba da kwarin gwaiwar mami suka wuce gida ya saura daga maryam sai nana hauwa'u da mami .mami tasa aka kawo masu abinci ita kuma ta maida hankalinta ga tv kamar abun bai dameta ba , kasa ci sukayi ta waigo ta kallesu a natse "ku ci abinci mana!" suka girgiza mata kai alamun basa ci' ko akawo maku abinci mara nauyi ?da kyar nana hauwa'u ta fixgo magana "ni dai bazan iya ci komai ba amman ban san ko sister ba mami kam tasan maryam bazata ci ba dan haka ta mike ahankali tana cewa "sai da safenku "yanzu mami bacci zakiyi ?to me zanyi maryam ?Zan kashe kaina akan adamcy ne ."kuma kuje ku kwanta ku hutar da ranku dan shi bai ma san kun damu da halin da yake ci ba ta juya ta fara tafiya ."
daren ranar daga maryam har nana hauwa'u babu wanda runtsa damuwar nana hauwa'u ta hade mata biyu na halin da danuwanta yake ciki da kuma kewar mijinta dan tasan da yanzu suna can makale da junansu duk yadda yake nuna mata bai sonta amman basu ta'ba raba wajen bacci ba kuma kwana yake yana wasa da jikinta ganin baccin yaki zuwan mata sai juyi take ta juya gefenta inda maryam take kwance yadda ta barta haka take ta mike ta shiga bayi ta dauro alwala ta soma gabatar da sallam ganin haka yasa maryam ma ta yunkura da kyar ta tashi itama taje ta fara jera nafilfili ."
washegari tun karfe takwas yayan mami suka wa gidan diran makiya dan kwana suka yi kiran layukansa amman baya shiga ita dai mami bata ce masu komai ba ta cigaba da tsabgar gabata ."kwana biyu ATA bai dawo gidan ba kuma gbdy sun sa an bincika gidajensa bai je can ba hatta office bai zuwa gashi babu wanda yasan girls house din da yaje gbdy yanuwana sun shiga damuwa maryam kam kallo daya zaka mata ka fahimci yadda ta fita haiyacinta Har mamakinta suka dinga yi gabad'ayasu sun gane tana mutuwar sondanuwansu "zabiba ta matso kusa daita "ki rage son nan maryam zai miki illa ta kalleta kawai tana sauke numfashi "ki yawaita addua sai komai yazo miki da sauki babu wanda bai kira layinsa ba amman yaki daga wayar har da wasu layuka da dabam sun kirasa da zarar yaji muryarsu zai katse kira tun suna boyewa har dai sai da mutanen gidan fahimtar sun nemesa an rasa ne dan duk sunfita haiyacinsu ."
Ganin da mami tayi ya'yanta sun fita haiyacinsu yasa ta dauki wayarta ta soma neman layinsa kira daya tai masa ya dauka alokacin ana bude masa bayan mota zai shiga "barka da... "bana bukatar gaisuwarka
"Kana ina? ta katseshi da fad'arhaka ?ina wani wuri !"tô ka dawo gida yanzu yanzu muddin baka son ka hadu da mummunar tashin hankali arayuwarka ".tana gama fadar hk ta katse kiran dole ya bada umarni a dauki hanyar zuwa gida dashi yana shigowa gbdy yan'uwansa sukayo kansa banda mrym dake rakube cikin farinciki dawowarsa "big sister aunty shahida ta zauna kusa dashi tana shafa gefen fuskasa tana kamo hannunsa me ciwo "hope kana Lfy ?yayi mata banza hannun suka tsurawa ido nad'e da bandages "dan allah adamcy ka dinga hakuri wannan maganar bai kai ace ka bar gida ka tare a guest house ba, "dan rani wayo kawai wallahi wannan ba mutuncinka bane tô ita mrym meye nata laifin "?
"Oh My god ! taya yarinya na had'ani da mahaifiyata zakice meye laifinta wallahi tana damun rayuwata sweetheart kuma na damuna akanta, kuma kullum mgn d'aya ya zanyi ne? dame zanji ne? bana sonta amman kun matsa sai dana aureta dole , kuna son na mutu ne ?duk yayi masu tmbyr a matukar rud'e gbdy suka girgiza masa kai alamun a'a ita kam mrym hawaye ne ke zuba a idanunta tana jin ciwon yadda yake iya furta kalmar bai sonta a gaban kowa "ka dubi allah ka duba lamarin maryam " what ! ni kun duba lamarina da zan duba nata ?ihu nake kamar mahaukaci amman bani da mai fahimtata acikinku bare ku taimaka min ."
"Samu natsuwa adamcy ,yanzu me kake so?" mafarkina nake so !"muddin ana son wata taji dadina sai dai a nemo min ita, idan ba haka ba wallahi wallahi kowa bazai ji dadina ba acikin gidan nan , yadda zuciya take quna a kullum haka take son kowa yaji radadin da take ji, kun kasa samo min ita ,kun kasa yi min komai akai ,kun kasa fahimtata kun kasa min uzuri kullum maganar mrym marym !! ku dai burinku yarinyar taji dadin rayuwar aure ni kuma ko oho Inpossible wallahi bazai yuwu ba sai dai mu taru muyi rayuwar qunci gbdy ."
suka zuba masa ido kawai suna kallonsa cike da tausayawa "matuqar kuna son farincikina ku nemomin mafarkina ya qarashe mgnr yana huci sannan ya mike."
" ina kuma zaka "ina bukatar na kasance ni kadai daga haka bai qara cewa komai ba kai tsaye step ya haye mrym ta juya tana kallon bayansa zuciyarta na bugawa da sauri sauri gbdy suka qaraso suka zagayeta "karfa ki yarda ki saka damuwa aranki muna sonki mahaifiyarmu tana tare dake me ye abun damuwa ?kai ta girgiza "yan'uwana bazaku gane yadda nake ji araina ba ,aunty zuciyata kamar ta fashe idan naji yana magana akan mafarkinsa da furta bai sona, idan ya zama dole ne sai ya furta ni ya dinga fad'a min ni kad'ai ciwo bazai dame ni haka ba wai har a gaban aunty abida ,rukkaya ,diyana ."
In fact ya nunawa duniya ni din bakowa bace garesa hatta zumuncin dake tsakaninmu yayi watsi dashi ."
"Kiyi hakuri komai zai zama labari wata rana "babu komai allah ya nuna min wannan ranar bari naje na kai masa wani abu yaci ta barsu tsaye ta nufi kitchen bayanta suka bi da kallo suna jinina girman hakurinta dan ko su bazasu iya daukar wulakancin nmj haka ba ,amman tunda ita haka allah yayita da hakuri sai su tayata da addaur allah ya qara mata hakuri ."tana qoqarin had'a masa abinci wayarta ta soma ringing ta duba taga mahaifiyarta ce dan haka tasa wayar a handsfree muryarta a sanyaye ta gaisheta "umma ina yini ?lafiya kalau maryam ya kike da wannan mugun mijin naki ?yana nan yana halin nasa ko ?"duk lafiya muke dagani har shi amman dan allah ummah kiyi hakuri ki daina kiransa da mugu yaya adam nada kirki fa kawai dan bai sona ne ."