Sashe 75
Mar’adam’s Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
da wani uban murya mami tace" kalleni adamcy ka san da wacce kake magana ka kuma dinga tauna min mgn kafinka sakosu, niba tsohohuwar banza bace, kai har ka isa kace cikin wani kato ne a jikin maryam dan ubanka ai kaine katon kenan tunda kai kamata cikin dan iska yaron kawai “.mami ta fad’a tana hawaye domin karo na farko kenan da ta furta masa wannan kalmar garesa. hakan yasa ta fashe da wani sabon kuka jin kalamn da ida wani ne ya jifesa dashi Allah kawai zai rabata dashi amman gashi itace da kanta ta furta masa haka gbdyn suka rikice sai suka dawo bawa mami hakuri ,ya isa haka mami don Allah karki sake zaginsa suka fada suna wani irin kuka mai tsuma rai “ku daina bani hakuri shi zaku bawa hakuri abinda mami take fad’a kenan "yanzu bayan ya sake nayi shiru yanzu har da cikin jikinta zai yi rejecting yanzu adamcy ka kyautawa
danka ?d’a daya tak tilo, daza fara samu a duniya zakayi wa haka .da wanne mrym zata ji da sakin daka mata ga sharri”. sweetheart trust ur son wIhh wannan cikin ba nawa bane ni ban mata ciki ba, nana hauwa’u ta goge hawayenta “Kace bakai kayi mata ciki ba “? Ki lissafa sweetheart ranar da kika bani umarni zuwa wajenta yau kwanaki nawa ne ?mami tayi shiru tana lissafi byn Kmr second biyu ta d’ago tana dubansa tabbas baayi wata uku ba to meke faruwa ?”
“Sweetheart idan kin gama lissafi ku san yadda zakuyi daita domin mazinaciya kika aura min baki sani ba yana gama fad’ar haka ya juya da nufin fita daga parlour’n da sauri nana hauwa’u ta tareshi tana kallonsa fuskarta da tsananin damuwa karara ya dago yana kallon idanunta itama shi take kallo eyes to eyes muryarta cike da kuka tace “wallahi yaya mrym ba mazinaciya bace cikin jikinta naka ne jininka ne acikinta “ni babu wani jinina dake yawo ajikinta dan ban mata ciki ba and wIh wlh idan kuna yi dan na maidaita ne bazan maida auren nan ba na gama zama daita kenan “naji yaya amman ka yarda ni cikinka ne hannunsa ya d’aga zai sauke mata mari yaji an rike hannunsa ta baya .”
Mmn sudais
💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 23
A matuqar fusace ya juya bayansa yaya hisham ya gani tsaye cikin kananan kaya fuskarsa dauke da murmushi ,a natse ya sakar masa hannu yana cewa "ranka shi dade babban yaya laifin me auta tayi haka ?" maganarsa cikin sanyi rai yayi wanda yasa nana hauwa'u ta fashe da wani rikitaccen kuka, ina ma yayanta zai kasance kamar mijinta mai sanyi hali da tausayi tare da shagwaba mace da kyautata wa ?bata san tayi sa'ar samun miji ba sai da komai ya daidaita a tsakninsu tasan wa take aure ,kuka take sosai tana kiran "wallahi yaya cikin jikin maryam naka ne, ni sheida ce tana gama fad'ar
haka durkushe a gabansa tana zayyane masa komai daya faru tun daga farko. a matuqar tsorace yake kallonta "take kwakwaluwarsa ta shiga caji na tunani babu abinda yazo zuciyarsa sai maganar doctor nasir akan ciwon kan da yake fama dashi wanda yayi tunanin duniya ya rasa a inda ya sha maganin da yayi masa illa "shi kam wasu irin yan'uwa allah ya bashi masu son kansu dayawa ?"laifin me yayi masu ?duk wani bala'i da yan' uwana ake had'a baki."yadda taga yanayinsa ya canza har tana iya hango yadda jijiyon kanshi sukai rud'u rud'u yasa ta zabura ta mike tsaye gabanta na wani irin fad'u wa da matsanancin karfin gaske ."
ya tsura mata ido ya balain canza mata daga yanayin farko ganin ya fara taku zuwa inda take ta fara yin baya yana biyota kafin ya qarasa inda take yaya hisham ya shiga tsakaninsu yasa hannuwansa duka ya qare matarsa yana bashi hakuri ,yaya hisham bai san ya'akyi ba sai gani yayi ATA ya fixgota da karfi zai buga bayanta da bango a matuqar agigice ya rungume matarsa yana cewa "kayi hakuri tayi laifi amman dan girman allah ka yafe mata ,idan ba cikin jikinta ba wallahi zan barka ka yi mata duk irin hukuncin da kake so amamn kayi hakuri ciki ne ajikinta ."sai lokacin idanunshi ya kai ga cikin jikinta wanda har ya fara nuna alama ,saurin sakar mata hannu yayi yana dungule hannunsa yannayin bugun zuciyarsa bai saisaita ba, yannayin tsoratarsa kuwa sai ya baka mamaki gabad'aya tsigar jikinsa suka mike "ciki hisham yayi mata ?ya tamabyi kansa yana mai furzar da iska mai zafi jiki a sanyaye ya yake dubanta cike da tsananin fushi yana sauke numfashi da karfi dan bancin zuwan hisham wallahi da wata killa ba wannna zance ake yi ba."
ahankali take cigaba da rera kuka Kiyi shirunki baby yayanmu zai miki afuwa ."cikin kaukausar murya ATA ya soma tashi acikin parlour'n "ba ciki ba idan duniyar nan gbdy zata haifa min ku saka aranku ni adam tariq abdullah bana só ba kuma na bukata gabadayansu suka kallesa cikin tsananin tashin hankali aunty shahida zatai magana ya d'aga mata hannu "wlhh yadda bana só auren nan ba zai yiwu na karbi komai daga gareta ba, sai abu na gaba kafin na saketa nayi tunanin qarasa rayuqata daita amman na kamata da abu mafi muni wanda nasan bazata ta'ba sheida maku laifin da tayi ba abinda yasa na saketa kamata nayi dumu dumu da tukunyar tsafi zata saka min akarkashin gadona "hakika Mahaifiyata bata cutar dani ba kamar yadda auta ta cutar dani domin cikin nan an samesa kafin umarnin mami if not haka zamu rabu daita zero amman koma menene ni dai banaso sai dai idan ku ku zama ubansa amamn bani ba idan kuma akace zaa tursasa ni na rantse da girman Allah ran kowa zai yi mummunar baci yadda mami ke kallonsa a tsorace haka sauran yan'uwansa ke binsa da kallo zukatansu na rawa dan bakinsu ya mutu da girman laifin mrym yana gama fada ya haye sama ya barsu cikin jimami da tashin hankali ."
Wani irin naunayen ajiyar zuciya suka sauke kafin ahankali yaya hisham ya zaunar da nana hauwa'u akan kujera ya zauna kusa daita yana rarrashinta d'aya bayan d'aya suka samu waje suka zauna duk jikinsu a sanyaye yayinda zuciayarsu ke cike da mamaki mami kam kasa cewa komai tayi domin daman ita ta d'an yi zargin wani abu akan haka sai dai taki yarda zuciyarta ta amince da hakan "mai yasa marym ?"me yasa zaki min haka ?duk qoqarina baki gani ?ta furta acikin zuciyarta "yaya hisham dake rike da yatsun hannun nana hauwa'u ya sakar mata hannu yana gaishe da mami numfashi ta sauke tana amsawa "mami karki d'aga hankalinki dan kin rigada kinsan halinsa ,kubishi ahankali har zuwa sanda zai sauko zai amsa ai mutun bazai ki jininsa ba "hisham ina jin tsoron zuciyar adamcy idan yace bai son abu to kamai zai faru sai dai ya faru ni yanzu ba sakin yafi damuna ba kmar yadda yace bai son cikin jikin maryam" ko yaso ko kar yaso jininsa ne abinda Ke cikin kuma dole ya amsa sunansa addua kawai zaa cigaba da yi masa Allah ya sanyaya masa zuciyarsa yana gama fad'ar ya tashi yana ma nana hauwa'u magana kasa kasa ."
Bayan fitar yaya hisham "ya'yan mami suka sakata a tsakiya "yanzu mami ya zaayi ?ya kuwa zaayi banda hakuri kowa ya kawo ido ya saka masa Allah ya kawo masa sauki ,zan kira Abdul rauf nayi masa bayani "allah yasa ya fahimceki " inji cewar aunty shahida to "ameen zai fahimceni in sha allahu "basu wani zauna ba kowace ta d'auki gyalenta da jakarta ta yafa atare sukai wa mami sallama suka fito kowacce ta shige motarta nana hauwa'u ce kawia ta saura tsaye tana kiran layin mijinta tana tsaye yayi parking tare da fitowa ya karbo jakar hannunta ya bud'e mata gaban mota ta shiga ta zauna tare da cewa "na gode zumana !"ya maida murfin mota ya rufe ya zagaya ya shiga mazaunin direba suka kama hanya gida ."yana tuki ya dan kalleta "baby me yasa kuka aikatawa ATA haka ?tayi shiru "kisani kunyi kuskuren aikata amman dai Allah ya kawo saukin wannna tashin hankali numfashi ta sauke tare cewa "amen ! ta kamo hannunta d'aya cikin nata tana massaging tun nan ya fara jin wani iri ajikinsa wanda ita ba wai tayi da wata manufa bane .
suna isa gidan d'akita suka shiga ya cire rigarsa ya ajiye sannan ya janyota ta fad'o jikinsa tare da ciremata mayafi sannan yace "habibty na yau dai baza'a hanani na shoshale ba koh" nok'e kanta tai cikin k'irjinsa sannan ta fara magana cikin shagwab'arta wacca take k'ara birgeshi take kuma k'ara sakashi ya rikice tace "kai yayana gaskiya ni yanzu agajiye nike kuma kasan fa kayiwa doctor alkawarin zaka dinga d'aga min kafa na kwana biyu biyu har cikin nan yayi kwari sosai "ai da kin daku yau a wajen wannan yayan naki da kin gane agajiye kike "tasa dariya tana sake makalewa ajikinsa tare da d'an cizon qirjinsa da" ai tunda naganka nasan bazan daku ba " tak'arasa maganar tana matsa kan nipples dinshi, "aaashhh....!!!" yai y'ar k'ara sannan
ya kalleta da sexy eye's nashi da ya dan fara canzawa
yace baby ni dana taimaki zaki ciza zaki " dariya tai sannan tace "ai kai naka yafi zafi sosai wannan ai ba zafi" wani kallo ya mata "ok ba zafi koh toh bara na maki kiji idan ba zafi" nan ya juyata ya maidata k'asa sannan ya fara kiciniyar rabata da rigar dake jikinta ganin da gaske yake kuma tasan halinsa ta fara kuka tana neman tuba bai saurara mata ba sai daya sucking brest dinta son ranshi sannan ya barta.”
danka ?d’a daya tak tilo, daza fara samu a duniya zakayi wa haka .da wanne mrym zata ji da sakin daka mata ga sharri”. sweetheart trust ur son wIhh wannan cikin ba nawa bane ni ban mata ciki ba, nana hauwa’u ta goge hawayenta “Kace bakai kayi mata ciki ba “? Ki lissafa sweetheart ranar da kika bani umarni zuwa wajenta yau kwanaki nawa ne ?mami tayi shiru tana lissafi byn Kmr second biyu ta d’ago tana dubansa tabbas baayi wata uku ba to meke faruwa ?”
“Sweetheart idan kin gama lissafi ku san yadda zakuyi daita domin mazinaciya kika aura min baki sani ba yana gama fad’ar haka ya juya da nufin fita daga parlour’n da sauri nana hauwa’u ta tareshi tana kallonsa fuskarta da tsananin damuwa karara ya dago yana kallon idanunta itama shi take kallo eyes to eyes muryarta cike da kuka tace “wallahi yaya mrym ba mazinaciya bace cikin jikinta naka ne jininka ne acikinta “ni babu wani jinina dake yawo ajikinta dan ban mata ciki ba and wIh wlh idan kuna yi dan na maidaita ne bazan maida auren nan ba na gama zama daita kenan “naji yaya amman ka yarda ni cikinka ne hannunsa ya d’aga zai sauke mata mari yaji an rike hannunsa ta baya .”
Mmn sudais
💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 23
A matuqar fusace ya juya bayansa yaya hisham ya gani tsaye cikin kananan kaya fuskarsa dauke da murmushi ,a natse ya sakar masa hannu yana cewa "ranka shi dade babban yaya laifin me auta tayi haka ?" maganarsa cikin sanyi rai yayi wanda yasa nana hauwa'u ta fashe da wani rikitaccen kuka, ina ma yayanta zai kasance kamar mijinta mai sanyi hali da tausayi tare da shagwaba mace da kyautata wa ?bata san tayi sa'ar samun miji ba sai da komai ya daidaita a tsakninsu tasan wa take aure ,kuka take sosai tana kiran "wallahi yaya cikin jikin maryam naka ne, ni sheida ce tana gama fad'ar
haka durkushe a gabansa tana zayyane masa komai daya faru tun daga farko. a matuqar tsorace yake kallonta "take kwakwaluwarsa ta shiga caji na tunani babu abinda yazo zuciyarsa sai maganar doctor nasir akan ciwon kan da yake fama dashi wanda yayi tunanin duniya ya rasa a inda ya sha maganin da yayi masa illa "shi kam wasu irin yan'uwa allah ya bashi masu son kansu dayawa ?"laifin me yayi masu ?duk wani bala'i da yan' uwana ake had'a baki."yadda taga yanayinsa ya canza har tana iya hango yadda jijiyon kanshi sukai rud'u rud'u yasa ta zabura ta mike tsaye gabanta na wani irin fad'u wa da matsanancin karfin gaske ."
ya tsura mata ido ya balain canza mata daga yanayin farko ganin ya fara taku zuwa inda take ta fara yin baya yana biyota kafin ya qarasa inda take yaya hisham ya shiga tsakaninsu yasa hannuwansa duka ya qare matarsa yana bashi hakuri ,yaya hisham bai san ya'akyi ba sai gani yayi ATA ya fixgota da karfi zai buga bayanta da bango a matuqar agigice ya rungume matarsa yana cewa "kayi hakuri tayi laifi amman dan girman allah ka yafe mata ,idan ba cikin jikinta ba wallahi zan barka ka yi mata duk irin hukuncin da kake so amamn kayi hakuri ciki ne ajikinta ."sai lokacin idanunshi ya kai ga cikin jikinta wanda har ya fara nuna alama ,saurin sakar mata hannu yayi yana dungule hannunsa yannayin bugun zuciyarsa bai saisaita ba, yannayin tsoratarsa kuwa sai ya baka mamaki gabad'aya tsigar jikinsa suka mike "ciki hisham yayi mata ?ya tamabyi kansa yana mai furzar da iska mai zafi jiki a sanyaye ya yake dubanta cike da tsananin fushi yana sauke numfashi da karfi dan bancin zuwan hisham wallahi da wata killa ba wannna zance ake yi ba."
ahankali take cigaba da rera kuka Kiyi shirunki baby yayanmu zai miki afuwa ."cikin kaukausar murya ATA ya soma tashi acikin parlour'n "ba ciki ba idan duniyar nan gbdy zata haifa min ku saka aranku ni adam tariq abdullah bana só ba kuma na bukata gabadayansu suka kallesa cikin tsananin tashin hankali aunty shahida zatai magana ya d'aga mata hannu "wlhh yadda bana só auren nan ba zai yiwu na karbi komai daga gareta ba, sai abu na gaba kafin na saketa nayi tunanin qarasa rayuqata daita amman na kamata da abu mafi muni wanda nasan bazata ta'ba sheida maku laifin da tayi ba abinda yasa na saketa kamata nayi dumu dumu da tukunyar tsafi zata saka min akarkashin gadona "hakika Mahaifiyata bata cutar dani ba kamar yadda auta ta cutar dani domin cikin nan an samesa kafin umarnin mami if not haka zamu rabu daita zero amman koma menene ni dai banaso sai dai idan ku ku zama ubansa amamn bani ba idan kuma akace zaa tursasa ni na rantse da girman Allah ran kowa zai yi mummunar baci yadda mami ke kallonsa a tsorace haka sauran yan'uwansa ke binsa da kallo zukatansu na rawa dan bakinsu ya mutu da girman laifin mrym yana gama fada ya haye sama ya barsu cikin jimami da tashin hankali ."
Wani irin naunayen ajiyar zuciya suka sauke kafin ahankali yaya hisham ya zaunar da nana hauwa'u akan kujera ya zauna kusa daita yana rarrashinta d'aya bayan d'aya suka samu waje suka zauna duk jikinsu a sanyaye yayinda zuciayarsu ke cike da mamaki mami kam kasa cewa komai tayi domin daman ita ta d'an yi zargin wani abu akan haka sai dai taki yarda zuciyarta ta amince da hakan "mai yasa marym ?"me yasa zaki min haka ?duk qoqarina baki gani ?ta furta acikin zuciyarta "yaya hisham dake rike da yatsun hannun nana hauwa'u ya sakar mata hannu yana gaishe da mami numfashi ta sauke tana amsawa "mami karki d'aga hankalinki dan kin rigada kinsan halinsa ,kubishi ahankali har zuwa sanda zai sauko zai amsa ai mutun bazai ki jininsa ba "hisham ina jin tsoron zuciyar adamcy idan yace bai son abu to kamai zai faru sai dai ya faru ni yanzu ba sakin yafi damuna ba kmar yadda yace bai son cikin jikin maryam" ko yaso ko kar yaso jininsa ne abinda Ke cikin kuma dole ya amsa sunansa addua kawai zaa cigaba da yi masa Allah ya sanyaya masa zuciyarsa yana gama fad'ar ya tashi yana ma nana hauwa'u magana kasa kasa ."
Bayan fitar yaya hisham "ya'yan mami suka sakata a tsakiya "yanzu mami ya zaayi ?ya kuwa zaayi banda hakuri kowa ya kawo ido ya saka masa Allah ya kawo masa sauki ,zan kira Abdul rauf nayi masa bayani "allah yasa ya fahimceki " inji cewar aunty shahida to "ameen zai fahimceni in sha allahu "basu wani zauna ba kowace ta d'auki gyalenta da jakarta ta yafa atare sukai wa mami sallama suka fito kowacce ta shige motarta nana hauwa'u ce kawia ta saura tsaye tana kiran layin mijinta tana tsaye yayi parking tare da fitowa ya karbo jakar hannunta ya bud'e mata gaban mota ta shiga ta zauna tare da cewa "na gode zumana !"ya maida murfin mota ya rufe ya zagaya ya shiga mazaunin direba suka kama hanya gida ."yana tuki ya dan kalleta "baby me yasa kuka aikatawa ATA haka ?tayi shiru "kisani kunyi kuskuren aikata amman dai Allah ya kawo saukin wannna tashin hankali numfashi ta sauke tare cewa "amen ! ta kamo hannunta d'aya cikin nata tana massaging tun nan ya fara jin wani iri ajikinsa wanda ita ba wai tayi da wata manufa bane .
suna isa gidan d'akita suka shiga ya cire rigarsa ya ajiye sannan ya janyota ta fad'o jikinsa tare da ciremata mayafi sannan yace "habibty na yau dai baza'a hanani na shoshale ba koh" nok'e kanta tai cikin k'irjinsa sannan ta fara magana cikin shagwab'arta wacca take k'ara birgeshi take kuma k'ara sakashi ya rikice tace "kai yayana gaskiya ni yanzu agajiye nike kuma kasan fa kayiwa doctor alkawarin zaka dinga d'aga min kafa na kwana biyu biyu har cikin nan yayi kwari sosai "ai da kin daku yau a wajen wannan yayan naki da kin gane agajiye kike "tasa dariya tana sake makalewa ajikinsa tare da d'an cizon qirjinsa da" ai tunda naganka nasan bazan daku ba " tak'arasa maganar tana matsa kan nipples dinshi, "aaashhh....!!!" yai y'ar k'ara sannan
ya kalleta da sexy eye's nashi da ya dan fara canzawa
yace baby ni dana taimaki zaki ciza zaki " dariya tai sannan tace "ai kai naka yafi zafi sosai wannan ai ba zafi" wani kallo ya mata "ok ba zafi koh toh bara na maki kiji idan ba zafi" nan ya juyata ya maidata k'asa sannan ya fara kiciniyar rabata da rigar dake jikinta ganin da gaske yake kuma tasan halinsa ta fara kuka tana neman tuba bai saurara mata ba sai daya sucking brest dinta son ranshi sannan ya barta.”