Sashe 90
Mar’adam’s Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"sweetheart !
Sai kuma yayi shiru yana girgiza kai kana kallonsa kasan yana cikin damuwa "ya kayi shiru ina jinka ka fad'a min abinda ke damunka adamcy fuskar yarinyar ya soma gani acikin kwayar idanunshi cikin muwuyacin hali " tell me what's the matter ".dan allah sweetheart ki fahimceni akan abinda zan fad'a miki "uhm ina jinka gskiya akwai abinda yake damuna amman akan mafarkina daman har yanzu kana mafarkinta ne “?ya d’aga idanunshi sama alamun tunani sannan ya saukesu akanta “na dan jima ban ganta ba sai jiya na ganta cikin mawuyacin hali wanda yasani shiga damuwa sosai nan ya shiga fada mata irin abinda ya gani duk sanda nayi mafarkinta tana min murmushi tana min magana cikin sanyin murya sweetheart intakaice miki tana min komai amman jiya duk babu sai tarin tashin hankali.”
shiru sukai gbdy byn second biyar ya motsa labbansa " sweetheart zan dage da yi mata addua allah yasa ba wani abu ne ya faru daita ba "Ameen !"ya tsinci muryar mami ta amsa da sauri ya kalleta "ina ma wannan yarinyar gasky ce adamcy ?amman na sha fad'a maka mafarki ba gaskiya bane ."walalhi yarinyar nan da gsky ce da ina tabbatar maka ko ina take zan nemo maka ita ka aurenta saboda na fahimci kana tsananin sonta "."so much sweetheart ya furta yana dafe daidai saitin zuciyarsa shiru hjy zulai tayi tana dubansa Kmr zatai masa kuka "ya allah kasa wannan yarinyar gsky ce a duniya idan ba hk ba rayuwata zata qare cikin cakwakiya "Ameen Ameen in sha allahu zata kasance gsky ta fad'a cike da tausayawa hawaye na kokarin zubo mata .”ya mike ganin halin da mahaifiyar sa ta shiga sai dai saukowarta akan mafarkinsa ya bashi gwarin gwiwa sosai da kuma tabbacin zai sameta” na gode sweetheart bari naje na shirya naje office I have some work" bazakaci komai bane ? "No !kawai ya furta ya nufi kofar bathroom yana layi .”tabishi da kallo ina ma tana da halin ciremasa damuwarsa ina ma da yadda zatayi amman babu sai dai tayi imani babu abinda yafi karfin allah zan tayaka da addua adamcy Allah ya sausauta maka ."Idan kuma daga nice ya Allah ka sheida na yafe masa duniya da lahira ka yaye masa wannan danuwar .”
****
bayan ya dawo daga d'aya cikin ma'aikatansa yana sauka idonsa da abida sukaci karo dauke kanshi yayi ya cigaba da taku "AD !!!! ta biyosa tana kiran sunansa sai dai bai tsaya akoina ba sai parlour'n mahaifiyarsa "ka tsaya kaji me zance mana cak ya tsaya "uhm ina jinki ya fad'a yana duba file din dake rike ahannunsa "dan allah ka bawa sister dina sultana dama just give her a chance wallahi zata maka abinda kake so she can’t disappoint you zata maka zane kamar yadda zaka mata discreb din abinda take so wallahi ta kware sosai kalli yanayin zanenta ka gani ."
Yayi shiru yana dubanta tare da dage girasa daya domin dai duk ya fahimcesu so take ta karfi da yaji ta tura masa kanwarta batasan shi din kwararren mai basira bane ta miko masa takadar zanen da take rike dashi "just one chance AD." ke kikasan takware sosai amman ni babu abinda zanyi da zanenta "ni dai kayi hakuri dan allah to idan bazaka amince ba ka bata aiki akarkaahinka kamar yadda na nemi alfarma a tun farko do it sake of me please tayi kusa dashi sosai tana magana kamar zata shige jikinsa yayi saurin ja da baya yana mata wani irin mugun kallo "kace ka amince dan allah "nifa bazan kawota kanfani da sunana ba amman duk wanda zai kaita banida matsla da hakan "ya fad'a yana barin wurin gabadaya ya haye sama ta juyo a hankali ta bar parlour'n ."
Umma zaune a gefen gadonta cikin tsananin tashin hankali da alhinin rashin d'anta a lissafinta Kwanaki 90 kenan wanda yayi daidai da wata uku da rasa sadam dinta hawaye ne masu zafi Ke fitowa daga idanunta yayinda kwakwaluwarta ke hasko mata fuskar tilon d'anta "ta yaya zan iya jure rashin sadam arayuwata ?zuciyarta tai mata tambayar "duk runtsi duk wuya zan jure domin na barwa allah komai zan cigaba dayi masa addua kamar yadda na kewa mahaifinsa,shikenan sadam ya tafi ya barni ni kadai a duniya alhalin bani da kowa bani da komai sai shi kad'ai." ta qarasa mgnr wasu sabbin hawaye masu ciwo da radadi suna sauka akan kuncinta .”ahankali ta mike tsaye ta qarasa Inda tangamemen hotonsa yake manne da bangon d'akinta ta tsurawa hoton ido tana kallonsa "allah na gode maka akan wannan jarabawa da kamin kasan ina tsananin son sadam arayuwata amman ka rabani shi domin ka gwada imanina “allah nayi imani da qaddara da hukuncinka gareni ,na dai shiga damuwa ne saboda tsananin kewa da sabon da nayi dashi amman zan gargadi zuciyata zan sata tayi hakuri da rashin sadam domin nayi imani rayuwa da mutuwa duk naka ne zan daina kuka ..." a hankali ta dinga furta kalmar zan daina kuka amman still bata daina zubar da hawaye ba ."
tana cikin wannan halin maryama ta shigo d'akin cikin yanayi na sanyi jiki dan zaune take a falo kananan maganganun su aunty salma ne yasa ta baro falon dan bazata juri jinsu ba .kowa ya ganta yasan ta zube sosai akan yadda take daman kuma ba wata mai kiba kirki bace sosai ta d'ashe tamkar mara jini dan haka ramarta ta sake bayyana .”ahankali ahankali take d’aga qafafuwanta har ta qaraso ta durkusa a daidai kafafun umma "umma ki daina kuka ."ta furta mata idanunta na kawo ruwan hawaye "umma ta d'ago idanuwanta ta kalleta da tarin damuwa sannan ta d'auke idanuwanta "umma nasan da wuya ki iya mantawa sadam koni bazan iya mantawa da yaya sadam a rayuwata ba bare ke da kikayi silar zuwansa duniya amman dan girman allah umma kuka nan ya isa haka kar wani mummunar ciwo ya kamaki na shiga uku ,".
“ wallahi ummah ban san ina matukar son yaya sadam zuciyata ba sai dana rasa shi zuciyata na cike da matsanancin soyayyarsa "nasani maryama allah ya jikan sadam ke kuma Allah ya baki hakurin rashinsa "ki daina furta hakan umma jikina na bani yaya sadam bai mutu ba tunda na ji ajikina bai mutu ba tabbas bai mutu ba zai dawo garemu ."umma tayi shiru tana sauke numfashi tare da ajiyar zuciya a duk lokacin da taji maryam ta furta hakan ta Kan samu saukin zugin da zuciyarta keyi cike da matsanancin soyayya ta kamo kafad'an maryama ta d'agata tsaye bisa kafafunta ta rungumeta tsam ajikinta"maryama maganarki tana kwanatar min da hankali duk da nasan da wahala ace sadam dina yana raye ."kusan minti goma suna rungume da juna kafin daga baya maryama ta zare jikinta ta tsurawa hoton yaya sadam ido ."
A hankali ta kai hannu ta d'auki hoton ta koma kan gadon umma ta zauna tana cigaba da kallon hoton tana shafa fuskarshi yayi matukar kyau sosai fuskarsa kwance da murmushi "umman kin tuna ranar daya d'auki hoton nan ?cewar maryama" na tuna ranar daurin auren mashkur abokinsa ne ta fad'a tana zama kusa da maryama"yaya sadam ka dawo garemu karka barmu zuciyar ni da umma na matukar qaunarka bazamu iya jurar rashinka ba dan allah ka dawo garemu ." shiru sukai gabadaya zuciyarsu cike da tunani umma ta janyo akwatin kayansa ta fito da kayan sawarsa tana nikewa tana maidawa cikin akwatin ,maryama ta d'auki jeans dinsa ta rike tana kallo kafin ahankali ta motsa bakinta "karki damu umma zai dawo fa ".umma ta kalleta kawai dan ita tasan bazai dawo ba har abada mutumin da'aka binne da ransa ta yaya zaayi tunanin zai rayu har ya dawo ?"cike da sheshekar kuka tace "ya allah kabamu hakuri rashin sadam domin zuciyoyinmu sun gaza hakuri akansa maryama ta matso sosai ta kwanta ajikin umma cike da tsananin qauna "d'ana sadam mutumin kirki ne, d'ana sadam mai kyakkyawan zuciya ne ,d'ana sadam mai hakuri ne gashi ya tafi ya barni batare da kowa nasa da zan kalla naji sanyi araina ba."
“shikenan na rasa mai sakani dariya na rasa mai kawar min da damuwa na rasa mai dibe min kewa."
ta qarasa maganar tana zubar da hawaye."maryam ta kai hannunta ta shiga gogewa umma hawaye tana cewa “ karki damu umma zanyi miki duk abinda yaya sadam yake miki sannan kuma kisa aranki zai dawo garemu mu cigaba da yi miki komai tare "
"Zo zo!! ku ga wani abun mamaki Aunty salma ta jawo hannun baba gali da aunty hasanaa zuwa bakin kofar d'akin umma, kalli ku gansu "wannan matar anyi shasha an kashe mata d'a amman dan shashanci ku kalli shirmen da take "ke yanzu wannan ne ya dameki ? baba gali ya fad'a tare da juyawa ya samu waje ya tsaya suka biyosa suka tsya kusa dashi suna dubansa bakinsu na son furta wani abu "salma ki rabu dasu kawai mu dai muyi yadda zata dawo daidai kafin wannan yarinyar ta gama takaba araba gado ,aunty salma ta saki murmushin jin dadi burinta zai cika "kai wallahi ina cikin farinciki saboda kaso mai yawa zaka samu “sosai kuwa dan kaso biyu zanci tunda ni nmj ne "ya qarasa maganar cikin tsananin farinciki wannan kuma haka ne bari kama gabanmu su kuma suje su qarata da kukansu hawaye ne yayi masu yawa" wallahi nima allah allah nake lokaci yayi araba abani kasona inji cewar aunty hasana baba gali ya saki murmushi "ni Allah yasa a mallaka min kamfanin burodi gbdy aunty salma tasa dariya murna kmr su rungume juna a wajen ."baba gali da aunty salma suka fice suna dariya aunty Hasana ta shiga kitchen domin daurawa umma abinci dan tun daaka nemi sadam aka rasa kusan rabin yininta anan take yi ."
Sai kuma yayi shiru yana girgiza kai kana kallonsa kasan yana cikin damuwa "ya kayi shiru ina jinka ka fad'a min abinda ke damunka adamcy fuskar yarinyar ya soma gani acikin kwayar idanunshi cikin muwuyacin hali " tell me what's the matter ".dan allah sweetheart ki fahimceni akan abinda zan fad'a miki "uhm ina jinka gskiya akwai abinda yake damuna amman akan mafarkina daman har yanzu kana mafarkinta ne “?ya d’aga idanunshi sama alamun tunani sannan ya saukesu akanta “na dan jima ban ganta ba sai jiya na ganta cikin mawuyacin hali wanda yasani shiga damuwa sosai nan ya shiga fada mata irin abinda ya gani duk sanda nayi mafarkinta tana min murmushi tana min magana cikin sanyin murya sweetheart intakaice miki tana min komai amman jiya duk babu sai tarin tashin hankali.”
shiru sukai gbdy byn second biyar ya motsa labbansa " sweetheart zan dage da yi mata addua allah yasa ba wani abu ne ya faru daita ba "Ameen !"ya tsinci muryar mami ta amsa da sauri ya kalleta "ina ma wannan yarinyar gasky ce adamcy ?amman na sha fad'a maka mafarki ba gaskiya bane ."walalhi yarinyar nan da gsky ce da ina tabbatar maka ko ina take zan nemo maka ita ka aurenta saboda na fahimci kana tsananin sonta "."so much sweetheart ya furta yana dafe daidai saitin zuciyarsa shiru hjy zulai tayi tana dubansa Kmr zatai masa kuka "ya allah kasa wannan yarinyar gsky ce a duniya idan ba hk ba rayuwata zata qare cikin cakwakiya "Ameen Ameen in sha allahu zata kasance gsky ta fad'a cike da tausayawa hawaye na kokarin zubo mata .”ya mike ganin halin da mahaifiyar sa ta shiga sai dai saukowarta akan mafarkinsa ya bashi gwarin gwiwa sosai da kuma tabbacin zai sameta” na gode sweetheart bari naje na shirya naje office I have some work" bazakaci komai bane ? "No !kawai ya furta ya nufi kofar bathroom yana layi .”tabishi da kallo ina ma tana da halin ciremasa damuwarsa ina ma da yadda zatayi amman babu sai dai tayi imani babu abinda yafi karfin allah zan tayaka da addua adamcy Allah ya sausauta maka ."Idan kuma daga nice ya Allah ka sheida na yafe masa duniya da lahira ka yaye masa wannan danuwar .”
****
bayan ya dawo daga d'aya cikin ma'aikatansa yana sauka idonsa da abida sukaci karo dauke kanshi yayi ya cigaba da taku "AD !!!! ta biyosa tana kiran sunansa sai dai bai tsaya akoina ba sai parlour'n mahaifiyarsa "ka tsaya kaji me zance mana cak ya tsaya "uhm ina jinki ya fad'a yana duba file din dake rike ahannunsa "dan allah ka bawa sister dina sultana dama just give her a chance wallahi zata maka abinda kake so she can’t disappoint you zata maka zane kamar yadda zaka mata discreb din abinda take so wallahi ta kware sosai kalli yanayin zanenta ka gani ."
Yayi shiru yana dubanta tare da dage girasa daya domin dai duk ya fahimcesu so take ta karfi da yaji ta tura masa kanwarta batasan shi din kwararren mai basira bane ta miko masa takadar zanen da take rike dashi "just one chance AD." ke kikasan takware sosai amman ni babu abinda zanyi da zanenta "ni dai kayi hakuri dan allah to idan bazaka amince ba ka bata aiki akarkaahinka kamar yadda na nemi alfarma a tun farko do it sake of me please tayi kusa dashi sosai tana magana kamar zata shige jikinsa yayi saurin ja da baya yana mata wani irin mugun kallo "kace ka amince dan allah "nifa bazan kawota kanfani da sunana ba amman duk wanda zai kaita banida matsla da hakan "ya fad'a yana barin wurin gabadaya ya haye sama ta juyo a hankali ta bar parlour'n ."
Umma zaune a gefen gadonta cikin tsananin tashin hankali da alhinin rashin d'anta a lissafinta Kwanaki 90 kenan wanda yayi daidai da wata uku da rasa sadam dinta hawaye ne masu zafi Ke fitowa daga idanunta yayinda kwakwaluwarta ke hasko mata fuskar tilon d'anta "ta yaya zan iya jure rashin sadam arayuwata ?zuciyarta tai mata tambayar "duk runtsi duk wuya zan jure domin na barwa allah komai zan cigaba dayi masa addua kamar yadda na kewa mahaifinsa,shikenan sadam ya tafi ya barni ni kadai a duniya alhalin bani da kowa bani da komai sai shi kad'ai." ta qarasa mgnr wasu sabbin hawaye masu ciwo da radadi suna sauka akan kuncinta .”ahankali ta mike tsaye ta qarasa Inda tangamemen hotonsa yake manne da bangon d'akinta ta tsurawa hoton ido tana kallonsa "allah na gode maka akan wannan jarabawa da kamin kasan ina tsananin son sadam arayuwata amman ka rabani shi domin ka gwada imanina “allah nayi imani da qaddara da hukuncinka gareni ,na dai shiga damuwa ne saboda tsananin kewa da sabon da nayi dashi amman zan gargadi zuciyata zan sata tayi hakuri da rashin sadam domin nayi imani rayuwa da mutuwa duk naka ne zan daina kuka ..." a hankali ta dinga furta kalmar zan daina kuka amman still bata daina zubar da hawaye ba ."
tana cikin wannan halin maryama ta shigo d'akin cikin yanayi na sanyi jiki dan zaune take a falo kananan maganganun su aunty salma ne yasa ta baro falon dan bazata juri jinsu ba .kowa ya ganta yasan ta zube sosai akan yadda take daman kuma ba wata mai kiba kirki bace sosai ta d'ashe tamkar mara jini dan haka ramarta ta sake bayyana .”ahankali ahankali take d’aga qafafuwanta har ta qaraso ta durkusa a daidai kafafun umma "umma ki daina kuka ."ta furta mata idanunta na kawo ruwan hawaye "umma ta d'ago idanuwanta ta kalleta da tarin damuwa sannan ta d'auke idanuwanta "umma nasan da wuya ki iya mantawa sadam koni bazan iya mantawa da yaya sadam a rayuwata ba bare ke da kikayi silar zuwansa duniya amman dan girman allah umma kuka nan ya isa haka kar wani mummunar ciwo ya kamaki na shiga uku ,".
“ wallahi ummah ban san ina matukar son yaya sadam zuciyata ba sai dana rasa shi zuciyata na cike da matsanancin soyayyarsa "nasani maryama allah ya jikan sadam ke kuma Allah ya baki hakurin rashinsa "ki daina furta hakan umma jikina na bani yaya sadam bai mutu ba tunda na ji ajikina bai mutu ba tabbas bai mutu ba zai dawo garemu ."umma tayi shiru tana sauke numfashi tare da ajiyar zuciya a duk lokacin da taji maryam ta furta hakan ta Kan samu saukin zugin da zuciyarta keyi cike da matsanancin soyayya ta kamo kafad'an maryama ta d'agata tsaye bisa kafafunta ta rungumeta tsam ajikinta"maryama maganarki tana kwanatar min da hankali duk da nasan da wahala ace sadam dina yana raye ."kusan minti goma suna rungume da juna kafin daga baya maryama ta zare jikinta ta tsurawa hoton yaya sadam ido ."
A hankali ta kai hannu ta d'auki hoton ta koma kan gadon umma ta zauna tana cigaba da kallon hoton tana shafa fuskarshi yayi matukar kyau sosai fuskarsa kwance da murmushi "umman kin tuna ranar daya d'auki hoton nan ?cewar maryama" na tuna ranar daurin auren mashkur abokinsa ne ta fad'a tana zama kusa da maryama"yaya sadam ka dawo garemu karka barmu zuciyar ni da umma na matukar qaunarka bazamu iya jurar rashinka ba dan allah ka dawo garemu ." shiru sukai gabadaya zuciyarsu cike da tunani umma ta janyo akwatin kayansa ta fito da kayan sawarsa tana nikewa tana maidawa cikin akwatin ,maryama ta d'auki jeans dinsa ta rike tana kallo kafin ahankali ta motsa bakinta "karki damu umma zai dawo fa ".umma ta kalleta kawai dan ita tasan bazai dawo ba har abada mutumin da'aka binne da ransa ta yaya zaayi tunanin zai rayu har ya dawo ?"cike da sheshekar kuka tace "ya allah kabamu hakuri rashin sadam domin zuciyoyinmu sun gaza hakuri akansa maryama ta matso sosai ta kwanta ajikin umma cike da tsananin qauna "d'ana sadam mutumin kirki ne, d'ana sadam mai kyakkyawan zuciya ne ,d'ana sadam mai hakuri ne gashi ya tafi ya barni batare da kowa nasa da zan kalla naji sanyi araina ba."
“shikenan na rasa mai sakani dariya na rasa mai kawar min da damuwa na rasa mai dibe min kewa."
ta qarasa maganar tana zubar da hawaye."maryam ta kai hannunta ta shiga gogewa umma hawaye tana cewa “ karki damu umma zanyi miki duk abinda yaya sadam yake miki sannan kuma kisa aranki zai dawo garemu mu cigaba da yi miki komai tare "
"Zo zo!! ku ga wani abun mamaki Aunty salma ta jawo hannun baba gali da aunty hasanaa zuwa bakin kofar d'akin umma, kalli ku gansu "wannan matar anyi shasha an kashe mata d'a amman dan shashanci ku kalli shirmen da take "ke yanzu wannan ne ya dameki ? baba gali ya fad'a tare da juyawa ya samu waje ya tsaya suka biyosa suka tsya kusa dashi suna dubansa bakinsu na son furta wani abu "salma ki rabu dasu kawai mu dai muyi yadda zata dawo daidai kafin wannan yarinyar ta gama takaba araba gado ,aunty salma ta saki murmushin jin dadi burinta zai cika "kai wallahi ina cikin farinciki saboda kaso mai yawa zaka samu “sosai kuwa dan kaso biyu zanci tunda ni nmj ne "ya qarasa maganar cikin tsananin farinciki wannan kuma haka ne bari kama gabanmu su kuma suje su qarata da kukansu hawaye ne yayi masu yawa" wallahi nima allah allah nake lokaci yayi araba abani kasona inji cewar aunty hasana baba gali ya saki murmushi "ni Allah yasa a mallaka min kamfanin burodi gbdy aunty salma tasa dariya murna kmr su rungume juna a wajen ."baba gali da aunty salma suka fice suna dariya aunty Hasana ta shiga kitchen domin daurawa umma abinci dan tun daaka nemi sadam aka rasa kusan rabin yininta anan take yi ."