Sashe 72
Mar’adam’s Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
alokacin da mami take neman layinsa yana zaune acikin wani ƙayataccen gida me ɗauke da komai na manyan masu kuɗi da manyan ƴan boko gidan kamar aljanar duniya tsabar haɗuwa wannan gidan bana kowa bane face gidan ammar ATA na zaune a gaban ammar suna tautaunawa akan kasuwanci kiran mami ya shigo ya ɗauki wayar ya manna a kunne “hello kana ina?“ina gidan ammar” abinda ya faɗa kenan yana lumshe ido “to in ka fito kazo gida da gaggawa ina son ganinka” katse ta yayi da faɗin. “lafiya sweetheart?” Mami tace. “ita ta kawo haka bazaka ma tambayi Jikin maryam ba kaji halin da take ciki? ka bar ƴar mutane cikin wani hali gashi..” tun kafin ta faɗi abinda take son faɗa taji ya katse wayar “Hello.. Hello... adamcy” tuni ya sauke wayar daga kunnensa ya kalli screen ɗin sannan ya sauya kujerar sa yana dafe goshinsa da hannuwansa duka ammar ya dawo gabansa ya fuskancesa yan faɗin. “lafiya ?waya kiraka ?ya ɗaga maka hankali gashi bamu gama tattaunawarmu ba?” “sweetheart ce ni dai allah yasa karsu kashe ni akan ƴar iskar yarinyar nan..” “yanzu me ya faru kuma?” “ban sani ba ni dai na barsu wai ta suma” “wa kenan ta suma?” shiru yayi na second biyu sannan ya ɗago kanshi ya kalli ammar “Sweetheart ke son ganina amma zamu iya ƙarasa maganar Okay, Sai dai kuma ya kamata a ce ka ɗau tsanttsauran mataki akan sauran yaran daka faɗa min saboda har kullum shi kasuwanci tattalinsa ake. bana son kabar wata kofa da wasu zasu samu damar janyo mana asara dan bazan ɗauki asarar ganganci ba” “shikenan zan haɗa taron gaugauwa ranar monday zan yiwa P.A ɗina magana, zamu san abin yi kafin matsalar tayi nisa” ATA ya jinjina kai sannan ya buɗe wani file ya duba bayan ya gama dubawa ya miƙe “ni zan wuce” ammar ya jinjina masa kai a sanyaye atare suka fito .”
Can ɓangaren maryam kuwa kuka take sosai abun ya haɗe mata tana kallon nana hauwa'u ta miƙe ta yafa mayafinta tana yiwa Mami sallama “kema wucewa zakiyi ?” “eh Mami yaya hisham yana jirana” “to ai Shi kenan Allah ya tsare hanya” mami ta fada ranta a dagule saboda ganin ya’yanta sun hadewa mrym kai ,nana hauwa’u bata kalli in da maryam take ba ta nufi ƙofar fita, takun maryam taji abayanta tana magana cike da raunin maryam tace. “sister kema fushi zaki yi dani bayan kinsan kece ƙarfin gwaiwata” juyowa tayi ido cikin ido suke kallon juna “kiyi haƙuri sister nayi kuskure” nana hauwa'u tayi murmushi tana kallon cikin idanunta “shi kenan komai ya wuce Allah ya inganta mana babynmu” jiki a sanyaye sukai sallama tana jin kamar zata rasa rayuwarta ne dan gbɗy jin tana ɗauke da cikinsa bai saka zuciyarta samun natsuwar ɗari bisa ɗari ba ta dawo kusa da Mami ta zauna “ki rabu dasu karki wani ɗaga hankalinki akan ɗan wannna abun” Maryam tace. “allah Mami hankalina a tashe yake su aunty shahida sunyi fushi dani” “zan kirasu babu abinda zai faru ni dai fatana ki kwnatar da hanaklinki kar wani abu ya samu cikin jiknki”
Numfashi ta sauke sannna tace. “Mami dan allah karki faɗawa yaya batun cikin nan tukun Kinsan halinsa” Mani tace. “kai babu abinda zai yi sai farinciki aj wannna cikin sai ya kawo miki sauy arayuwarki Maryam tace. “ walalhi yadda yaya baya sona bana tunanin zai so abinda nake dauke dashi Shiru mami tayi tana sauraronta “ai kuwa da Adamcy bai kyauta mata ba idan yaki abinda mrym take dauke dashi “ko kuma za'a iya ƙin fad'a masa har ya gano da kanshi” kai kawai mami ta gyda mata ahankali mami ta dinga janta da hira sai dai jikin Maryam a mace yake kana kallonta zaka fahimci hakan.
A galabaice ya shigo parlour'n mami ya zauna tare da runtse idanunshi gam mami dake zaune ta tsura masa ido ruwan bala'i take son sauke masa amman yanayin yanda ya shigo yasa tayi tunanin kar ta masa faɗan sai tasa aka kawo masa abinci buɗe idanunshi yayi ahankali yace. “gani sweetheart ina son na wuce gida na kwanta na huta” mami tace. “kaci abincin da akawo maka tukun sai muyi magana” kaɗan yaci abincin sannan ya tsurawa mami ido yana son yaji kiran me take masa suna zaune sai ga maryam ta fito daga ɗakin mami jiki a sanyaye ta zauna kusa daita wani mugun ɓata rai yayi “Adamcy!” mami ta kira sunansa ya ɗan kalleta tare da faɗin. “ina jinki sweetheart” mami tace. “me yasa kaci zarafin Maryam a gaban ƴaru'warta?” baƙaramin fusata yayi ba shi kam bai san randa mahaifiyarsa zata barshi ya huta da maganar yarinyar nan ba “amma ajiye wannan maganar ma tukun, ka fita ka bar matarka cikin wani hali baka kira kaji a wani hali take ciki ba bare ka mata sannu da jiki” daga haka ya miƙe ya fice daga parlour'n dan bazai zauna ya cigaba da jin magana akanta ba “maza tashi ki bishi kuje zan zo wani sati sai na daukeki muje scan din “to mami na gode allah ya qara girma “Allah ya tsare da ɗan saurinta ta ɗauki mayafinta ta fito alokacin tuni ya shiga mota ta zagaya da sauri ta bude bangaren da yake ta shiga ta zauna suka wuce gida ."
Bayan kwana biyu da misalin ƙarfe goma kiran Ni'ima ya shigo wayarta tana kallo kiran na shigowa taƙi ɗauka sai a karo na biyar ne ta ɗaga tana ɗauka tace “lafiya Ni'ima kiran me kike min bayan kin kusan jefa rayuwata cikin uku bala'i ? babu ruwanki da duk halin da nake ciki zan gargaɗeki da babban murya karki sake zuwa mijina yace baya son ganinki a gidansa idan kuma kinyi taurin kai zaki gane ke ƙaramar mara mutunci ce” shiru tayi tana sauraron Ni'ima “ni dai nace karki shigo tunda kince saƙo ne daga umman zuru ki tsaya a wajen get idan kinzo zan fito na karɓa amman karki zo ” washegari kuwa da misalin karfe bakwai Ni'ima ta kirata ta fita cikin sanɗa kasamcewar ranar tun safe ATA na gida bai je koina ba wanda alamunsa Ke nuna tafiya zai yi taje ta karɓo saƙon umma zuru irin tukunyar farko da aka aiko mata dashi ne. cikin sauri ta shige ɗakinta dashi ta fito parlour'n ta zauna , tana zaune ATA ya shigo ya haye sama bayan Kamar mintuna talatin ya sauko yana fita, ta miƙe da sauri ta haye sama kamar a mafarki taga kofar ɗakinsa a buɗee wani kyakkyawan murmushi tayi da sauri ta faɗa ɗakinta ta ɗauko tukunyar ta dawo ɗakinsa ta tsaya tare da buɗe tukunyar tsafi ta soma ambatar sunanshi da abinda take son yayi mata kamar yadda aka fad’a mata bayan ta gama ta ajiye tukunyar ta ɗaga katifa ta ajiye a gefe, ta ɗauko tukunya zata saka taji taku tare da tafi daga bayanta ai da wani mugun sauri ta juyo ganinsa tsaye yasa ta saki tukunyar aiko nan take ta fashe sai ga wani mummunar hayaƙi ya shiga fitowa daga ciki .
Cikin zare ido yace “Meye wannan?” tambayar daya jefa mata kenan bakinta da jikinta ya kama rawa “kina son kashe ni saboda bana sonki ko?" Girgiza masa kai tayi tare da faɗi. “a'a ba kashe ka zanyi ba.." cikin daka tsawa yace. “shut up with your dirty mouth! you want kill me?” zatayi magana ya sake buga mata tsawa “shut up how dare you enter my room kuma riƙe da tukunyar tsafi?” nan da nan jikinta ya kama rawa “daman naji ajikina kina son kasheni” sake girgiza masa kai tayi jikinta na wani irin rawa “why you this girl ?me nayi miki da zaki kashe ni ? duk da bana sonki duk da yanda nake ji araina kamar na kashe ki na sha faɗa miki ni ne ajalinki amman na taɓa ƙoƙarin kashe ki?” jikinta na rawa ta girgiza masa kai “why you want to kill me ?” cikin rawan murya tace. “Wallahi ba kashe ka zanyi ba, ka fahimceni wallahi ba wata illa zan yiwa rayuwarka ba kawai dai..” sai kuma tayi shiru ta kasa ƙarasa maganarta “baki da abinda zaki iya kare kanki kije na sakeki saki ɗaya " .
mutuwar tsaye tayi cikin tsananin tashin hankali da matsanancin gigita jin furucinsa, yayinda hawayen idanunta ya ƙaru suka shiga kokuwa da juna gurin silalowa ga wani irin ƙyarma da jikinta ke yi, sai dai rawar da jikinta ke yi ya sanyata saurin durƙusawa a gabansa domin ƙafafunta sun tabbatar mata bazasu iya cigaba da ɗaukar gangar jikinta ba, baya ga haka ma ga wani iri jirin tashin hankali dake ɗawainiya da ita .Wani irin bugawa kanta ke yi tamkar zai rabe gida goma , cikin wani matsanancin rashin Hankali muryanta na rawa tace. “da gaske ka sakeni yaya adam? dan Allah ka janye sakin zan maka bayanin komai domin idan kana tunanin zan...” dakatar da ita yayi ta hanyar faɗin. “shiiii na sake ki kuma babu wanda ya isa ya sake takurani nayi rayuwa dake, dan haka ba abinda ya rage miki a gidana gari ya waye ki bar min gidans kuma bance kije gidan mahaifiyata ba, ki wuce gidanku gidan ubanki tunda ke ɗin ba shegiya bace” shiru kawai tayi tana dubansa cikin tsananin faɗuwar gaba domin dai a kallon da take masa ta rigada tasan bazai taɓa daina tsananta ba a cikin zuciyarsa” maganar sa ne ya katse mata tunaninta. “bazan taɓa daina tsanarki ba, abinda kika kasa ganewa shi so halitta ne..” cikin matsanancin kuka ta dakatar dashi da faɗin. “yanda yake halitta nima haka nake ji akanka me yasa zaka rabu da zuciyar da batasan sanda ta fara sonka ba ?sonka shine mafarin kasancewata a karkashin mahafi....” cikin daka tsawa yace. “bar ɗakin nan stupid! tun kafin nayi losing control , dan ina jin baƙin cikin kasancewata dake ahalin yanzu yayi maganar a zuciye cikin tsananin fushi da tashin hankali mara misaltuwa.”
Can ɓangaren maryam kuwa kuka take sosai abun ya haɗe mata tana kallon nana hauwa'u ta miƙe ta yafa mayafinta tana yiwa Mami sallama “kema wucewa zakiyi ?” “eh Mami yaya hisham yana jirana” “to ai Shi kenan Allah ya tsare hanya” mami ta fada ranta a dagule saboda ganin ya’yanta sun hadewa mrym kai ,nana hauwa’u bata kalli in da maryam take ba ta nufi ƙofar fita, takun maryam taji abayanta tana magana cike da raunin maryam tace. “sister kema fushi zaki yi dani bayan kinsan kece ƙarfin gwaiwata” juyowa tayi ido cikin ido suke kallon juna “kiyi haƙuri sister nayi kuskure” nana hauwa'u tayi murmushi tana kallon cikin idanunta “shi kenan komai ya wuce Allah ya inganta mana babynmu” jiki a sanyaye sukai sallama tana jin kamar zata rasa rayuwarta ne dan gbɗy jin tana ɗauke da cikinsa bai saka zuciyarta samun natsuwar ɗari bisa ɗari ba ta dawo kusa da Mami ta zauna “ki rabu dasu karki wani ɗaga hankalinki akan ɗan wannna abun” Maryam tace. “allah Mami hankalina a tashe yake su aunty shahida sunyi fushi dani” “zan kirasu babu abinda zai faru ni dai fatana ki kwnatar da hanaklinki kar wani abu ya samu cikin jiknki”
Numfashi ta sauke sannna tace. “Mami dan allah karki faɗawa yaya batun cikin nan tukun Kinsan halinsa” Mani tace. “kai babu abinda zai yi sai farinciki aj wannna cikin sai ya kawo miki sauy arayuwarki Maryam tace. “ walalhi yadda yaya baya sona bana tunanin zai so abinda nake dauke dashi Shiru mami tayi tana sauraronta “ai kuwa da Adamcy bai kyauta mata ba idan yaki abinda mrym take dauke dashi “ko kuma za'a iya ƙin fad'a masa har ya gano da kanshi” kai kawai mami ta gyda mata ahankali mami ta dinga janta da hira sai dai jikin Maryam a mace yake kana kallonta zaka fahimci hakan.
A galabaice ya shigo parlour'n mami ya zauna tare da runtse idanunshi gam mami dake zaune ta tsura masa ido ruwan bala'i take son sauke masa amman yanayin yanda ya shigo yasa tayi tunanin kar ta masa faɗan sai tasa aka kawo masa abinci buɗe idanunshi yayi ahankali yace. “gani sweetheart ina son na wuce gida na kwanta na huta” mami tace. “kaci abincin da akawo maka tukun sai muyi magana” kaɗan yaci abincin sannan ya tsurawa mami ido yana son yaji kiran me take masa suna zaune sai ga maryam ta fito daga ɗakin mami jiki a sanyaye ta zauna kusa daita wani mugun ɓata rai yayi “Adamcy!” mami ta kira sunansa ya ɗan kalleta tare da faɗin. “ina jinki sweetheart” mami tace. “me yasa kaci zarafin Maryam a gaban ƴaru'warta?” baƙaramin fusata yayi ba shi kam bai san randa mahaifiyarsa zata barshi ya huta da maganar yarinyar nan ba “amma ajiye wannan maganar ma tukun, ka fita ka bar matarka cikin wani hali baka kira kaji a wani hali take ciki ba bare ka mata sannu da jiki” daga haka ya miƙe ya fice daga parlour'n dan bazai zauna ya cigaba da jin magana akanta ba “maza tashi ki bishi kuje zan zo wani sati sai na daukeki muje scan din “to mami na gode allah ya qara girma “Allah ya tsare da ɗan saurinta ta ɗauki mayafinta ta fito alokacin tuni ya shiga mota ta zagaya da sauri ta bude bangaren da yake ta shiga ta zauna suka wuce gida ."
Bayan kwana biyu da misalin ƙarfe goma kiran Ni'ima ya shigo wayarta tana kallo kiran na shigowa taƙi ɗauka sai a karo na biyar ne ta ɗaga tana ɗauka tace “lafiya Ni'ima kiran me kike min bayan kin kusan jefa rayuwata cikin uku bala'i ? babu ruwanki da duk halin da nake ciki zan gargaɗeki da babban murya karki sake zuwa mijina yace baya son ganinki a gidansa idan kuma kinyi taurin kai zaki gane ke ƙaramar mara mutunci ce” shiru tayi tana sauraron Ni'ima “ni dai nace karki shigo tunda kince saƙo ne daga umman zuru ki tsaya a wajen get idan kinzo zan fito na karɓa amman karki zo ” washegari kuwa da misalin karfe bakwai Ni'ima ta kirata ta fita cikin sanɗa kasamcewar ranar tun safe ATA na gida bai je koina ba wanda alamunsa Ke nuna tafiya zai yi taje ta karɓo saƙon umma zuru irin tukunyar farko da aka aiko mata dashi ne. cikin sauri ta shige ɗakinta dashi ta fito parlour'n ta zauna , tana zaune ATA ya shigo ya haye sama bayan Kamar mintuna talatin ya sauko yana fita, ta miƙe da sauri ta haye sama kamar a mafarki taga kofar ɗakinsa a buɗee wani kyakkyawan murmushi tayi da sauri ta faɗa ɗakinta ta ɗauko tukunyar ta dawo ɗakinsa ta tsaya tare da buɗe tukunyar tsafi ta soma ambatar sunanshi da abinda take son yayi mata kamar yadda aka fad’a mata bayan ta gama ta ajiye tukunyar ta ɗaga katifa ta ajiye a gefe, ta ɗauko tukunya zata saka taji taku tare da tafi daga bayanta ai da wani mugun sauri ta juyo ganinsa tsaye yasa ta saki tukunyar aiko nan take ta fashe sai ga wani mummunar hayaƙi ya shiga fitowa daga ciki .
Cikin zare ido yace “Meye wannan?” tambayar daya jefa mata kenan bakinta da jikinta ya kama rawa “kina son kashe ni saboda bana sonki ko?" Girgiza masa kai tayi tare da faɗi. “a'a ba kashe ka zanyi ba.." cikin daka tsawa yace. “shut up with your dirty mouth! you want kill me?” zatayi magana ya sake buga mata tsawa “shut up how dare you enter my room kuma riƙe da tukunyar tsafi?” nan da nan jikinta ya kama rawa “daman naji ajikina kina son kasheni” sake girgiza masa kai tayi jikinta na wani irin rawa “why you this girl ?me nayi miki da zaki kashe ni ? duk da bana sonki duk da yanda nake ji araina kamar na kashe ki na sha faɗa miki ni ne ajalinki amman na taɓa ƙoƙarin kashe ki?” jikinta na rawa ta girgiza masa kai “why you want to kill me ?” cikin rawan murya tace. “Wallahi ba kashe ka zanyi ba, ka fahimceni wallahi ba wata illa zan yiwa rayuwarka ba kawai dai..” sai kuma tayi shiru ta kasa ƙarasa maganarta “baki da abinda zaki iya kare kanki kije na sakeki saki ɗaya " .
mutuwar tsaye tayi cikin tsananin tashin hankali da matsanancin gigita jin furucinsa, yayinda hawayen idanunta ya ƙaru suka shiga kokuwa da juna gurin silalowa ga wani irin ƙyarma da jikinta ke yi, sai dai rawar da jikinta ke yi ya sanyata saurin durƙusawa a gabansa domin ƙafafunta sun tabbatar mata bazasu iya cigaba da ɗaukar gangar jikinta ba, baya ga haka ma ga wani iri jirin tashin hankali dake ɗawainiya da ita .Wani irin bugawa kanta ke yi tamkar zai rabe gida goma , cikin wani matsanancin rashin Hankali muryanta na rawa tace. “da gaske ka sakeni yaya adam? dan Allah ka janye sakin zan maka bayanin komai domin idan kana tunanin zan...” dakatar da ita yayi ta hanyar faɗin. “shiiii na sake ki kuma babu wanda ya isa ya sake takurani nayi rayuwa dake, dan haka ba abinda ya rage miki a gidana gari ya waye ki bar min gidans kuma bance kije gidan mahaifiyata ba, ki wuce gidanku gidan ubanki tunda ke ɗin ba shegiya bace” shiru kawai tayi tana dubansa cikin tsananin faɗuwar gaba domin dai a kallon da take masa ta rigada tasan bazai taɓa daina tsananta ba a cikin zuciyarsa” maganar sa ne ya katse mata tunaninta. “bazan taɓa daina tsanarki ba, abinda kika kasa ganewa shi so halitta ne..” cikin matsanancin kuka ta dakatar dashi da faɗin. “yanda yake halitta nima haka nake ji akanka me yasa zaka rabu da zuciyar da batasan sanda ta fara sonka ba ?sonka shine mafarin kasancewata a karkashin mahafi....” cikin daka tsawa yace. “bar ɗakin nan stupid! tun kafin nayi losing control , dan ina jin baƙin cikin kasancewata dake ahalin yanzu yayi maganar a zuciye cikin tsananin fushi da tashin hankali mara misaltuwa.”