Sashe 14
Mar’adam’s Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
1:00 na dare maryam ta shigo dakin ata cikin sand’a , a hankali ta kai hannu tana nenan makunnin wutar d’akin tayi saa ta gani ta kunna wutar ta tsaya akanshi tana qare masa kallo yana kwance ya lullube jikinsa , ahankali ta kai hannunta ta yaye bargon da lulluba dashi daga shi white pant " wani abu taji ya tsarga mata tun daga yatsun kafafunta zuwa kanta duk wani zati na jikinsa gashi nan a bayyane tana kallo har kan jijiyarsa tana gani “ina ma zaka iya bani dama dana bayyana maka irin yadda nake ji akanka, ina sonka yaya adam tun kafin mahaifiyarka tayi nasarar had'a aurenmu ,ina da mahimman sako acikin zuciyata.”
ka bani dama isar maka da sakonin zuciyata you are my life ya adam I love you ni kadai nasan yadda nake jin sonka a zuciyata ,I can't live without you duk duniya kai ne abinda nake tsananin so kuma nake shiga tashin hankali idan naga wata zata kusaceka."dan Allah ka soni ko yaya ne "ajiyar zuciya ta sauke tana kare masa kallon tsab " world can't describe how much I love you ,I love with all my heart shiru tayi jikinta na qara mutuwa akanshi daya daga cikin wayoyinsa ne ta dauki qara da sauri ta durkushe kasa ta kankane jikinta wuri daya tana rawa jiki."wayar tayi ringing har ta katse wani Kira ya cigaba da shigowa .”
ya motsa da kyar ya lulobo wayar ya d’aga batare daya bude idanunshi ba "hello !!! yaji shiru dan haka ya mayar ya ajiye wayar a gefensa ya sauke naunayen ajiyar zuciya tare da komawa ya kwanta dan ya gaji sosai ."ahankali mrym ta mike tana leka fuskarsa bacci ya koma dan hk tasa shi gaba da kallo har da tagumi sai murmushi take tana ganin tayi nasara arayuwarta tunda ta mallakesa a matsayin miji sai ta soma kokarin barin dakin wani kiran ya shigo da wani irin mugun sauri ta hantsila byn kujerar sofa tana rawar jiki wannan karon daukar wayoyin yayi ya kashe gbdy ya janyo pillow har guda biyu ya matse a qirjinsa ahankali ta fito ta bar dakin tun kafin asirinta ya toni ta ballowa kanta ruwa dan tasan muddin ya kamata bazai raga mata ba "..
Karfe shida daidai na yammacin ranar asabar maryam tana zaune cikin girmamawa a gaban mami ,sanye cikin wata haddadiwa madam gezner fara sol wadda aka yiwa aiki da yellow zare da stone ,aunty shahida ta yafa mata mayafi fari wanda ya fito da ainihi shape din fuskarta ta sanya takalmi fari sol tsintsiyar hannunta daure yake da farin agogo na fata mai baqar fuska,qamshi jikinta ke fiddawa mai sanya nutsuwa da kwantar da hankali wannan kuma duk aikin ya’yan mami né ."
Gabadayansu ya’yan mami nasiha suke mata mai ratsa jiki,wadda tabi kowacce gaba ta jikinta,suna sake tunasar daita haqqin daya rataya a wuyanta
cike da gamsuwa cikin sanyin jiki ta soma yi masu godiya,a daidai sanda uban tafiyar ya shigo,cikin shigar da yafi yi , wato kanana kaya ,baiyi tsammanin zai gansu a nan ba da bazai shigo ba ,amman babu yadda zai yi kiran sweetheart ne gashi gbdy sun gansa sallama yayi dai dai lokacin da mami take cewa"mrym ki goge hawayen,ai bamu rabu ba muna tare duk sanda kike son ganina ki kirani zan zo idan banzo ba zan sa aka wo min ke ."
Wani haushi ya kamashi dan hk ya kau da kanshi gefe yana maida hankalinsa kan wayarsa ya isa gaban mami nesa da mrym ya duqa yana mata sallama sanda ta yunqura zata tashi don basu wuri aunty shahida ta dakatar da ita ta koma inda ta tashi "Adamcy !"bai amsa ba ka zauna kusa da matarka gefen lip's dinsa ya ciza sannan ya zauna sai dai nesa daita aunty khadija ta kamo hannunsu ta tsarke cikin juna "adam ga amanar mrym “ tsaki yaja tare da zare hannunsa cikin nata yana cigaba da danna wayarsa ita kuwa mrym gabanta ne ke wani irin mugun faduwa wanda bata ta’ba jin irinsa ba sai yau ."
"Yau zata kwana gida daya wata kila ma daki d’aya dashi ya allah ka kawo min dauki ka bani kwarin zuciya ka daurani akanshi "adamcy ga amanar mrym nan na damka maka,kada ka cutar da ita don kana ganin baka sonta ,ko ban gaya maka ba kasan aure amana ce ta mace da ake danqawa namijinta wanda duk kuma yaci amana Allah bazai qyaleshi ba,na tabbata diyata mrym bata da matsala,idan naga wata matsala to daga kaine, ka kuma kuka da kanka don wallahi bazan taba daga maka kafa ko baka uziri ba,ki kiyaye".
Ya dago idanunshi da suka gama canza kala ya zubawa mami "sweetheart bazan boye abinda ke raina ba domin idan nace zan rike amanar nan nayi karya dan bazan rike ba ,kice na aureta kuma na aureta amman batun amana kiyi hakuri am sorry bazan iya rike wata amana ba "ni kake fad'awa haka adamcy ?yayi shiru wai har sai yaushe za kasan ka girma ka wuce wad’an nan abubuwan?sweetheart babu wani batun girma anan auren dole fa kika min .”
“da na maka auren dole wa yaja akayi maka ?yayi shiru “allah ya ganar da kai gsky mrym ki qara hakuri kinji kiyi qoqari ke sauki hakin daya rataya a wuyanki allah yayi miki albarka "Insha Allahu mami zan kiyaye,Allah ya qara girma, Ameen summa ameen,Allah yayi muku albarka gbdy ."mami na yin shiru ata ya mike ya fice ,mami ta mikar da mrym tsaye ta rungumeta tana shafa bayanta ta dauko littafin adduoi ta mika mata "duk wani maganin damuwa yana cikin nan karki yi sakaci da addua in sha allahu komai zai zama tarihi wata rana ta mika hannunta ga Aunty shahida suka fito daita suka sakata a bayan mota inda ata ke tsaye tare da salim da hisham ya rungume hannunwansa a qirji .”
salim ya dubesa "ata ga amarya can zaa kai maka yau fa zaka shige daga ciki nima dai bari nazo na lalubo wacce zamu rufawa juna asiri"za dai ka rufa mata asiri ata yayi mgnr tmkr ba daga bakinsa ta fito ba ."
“Za dai mu rufawa juna "idan baka da hankali kayi daga yau kasa acikin kwakwaluwarka cewa duk nmj daya auro mace shi ya rufa mata asiri.” salim yayi murmushi yana cewa "haka né amman dai .."kaga abar mgnr haka hisham ya gyara tsayuwarsa kawai yana kallonsa batare da yace komai ba "salim ya numfasa yace "amman dai Ya kamata kaje ka sauya kaya a wuce da kai "zuwa ina kenan ?ba yau zaku tare ba ?dawa kenan ?ban gane ba kai da mrym mana "Uhm ita kadai dai .”
hisham ya kyallesa kawai ya girgiza kai yana sake gyara tsayuwarsa "su biyu ne zaune a bayan mota sai aunty khadija da driver a mazauninshi ya tada motar suna qoqarin barin gidan ." hawaye ya ziraro mata dan wannan lokacin ta kasa daurewa saboda nasihar aunty shahida ta sunkuyar da kanta tana damqe littafin da mami ta bata sannu ahankali har suka qaraso tampatsetsen gidan ata dake surulere driver yayi parking suka firfito har mrym suka sakata a tsakiyarsu cike da nutsuwa take takawa gabanta na faduwa har suka kawo bakin kofa shiga parlour’n suka ce "mrym shiga da kafar dama allah yasa kin shigo kenan mutuwa ce zata raba ."
Mmn sudais
💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 5
...Kusan minti biyar maryam na tsaye a bakin kofar shiga babban parlour'n gidan gabanta na wani irin bugawa da karfi, sai da aunty shahida ta sake maimaita magana sannan ta d'aga kafarta ta dama da kyar bata sauketa a koina ba sai acikin had'ad'den parlour'n ."
yadda gabad'aya penting jikin gidan yake fari sol haka zalika cikin gidan yake ,gidan ba wani babban gida bane akan sauran gidajensa domin kuwa duplex ne sama da kasa ,sama d'akuna uku ne sai d'aki d'aya wanda aka waresa domin baki , babu abinda babu acikin wannan d'akin, idan baki suka shiga cikinsa bazasu fito domin yin ibada ba dan anyi masa tsari na musamman tare da kujerar kwaya d'aya a d'akin wanda ake kira da (L)."
yayinda kasan gidan babban parlour ne mai d'auke da d'aki d'aya da bayi , sai makeken kitchen da dining area sai kujera three seter manya manya guda biyu da one one seater guda biyu na alfarma ga makeken tv bango 80 inches ,iya had'uwa wannna gidan ya had'u domin kuwa an zuba duk wani kayan qawa na more rayuwar duniya ,kai tsaye sama suka nufa da maryam rike da hannunta har d'akinta suka zaunar daita a bakin gado sannan aunty shahida ta shiga kallon d'akin komai kamfani ta tsarashi da kyau dan bata samu damar zuwa ba lokacin da zaa kawo kayan maryam "
Numfashi aunty shahida ta sauke kana ta soma magana "maryam yau dai allah yayi ikonsa gashi kin tare a gidan mijinki kuma danuwanki kiyi hakuri da duk wani abinda zaki gani marriage is sweet and sometimes is not sweet , so idan kikaga dadi kiyi farinciki ki gara godewa allah ,idan kika ga sa’banin haka Kiyi hakuri wanda daman hakuri kowacce mace ke yi a gidan aurenta ,matakin nasara a gidan aure ba komai bane sai addua juriya da kuma hakuri dan haka ki qara hakuri akan wanda kike dashi ko ba adamcy kika aura ba dole zakiyi hakuri bare kuma kinga irin mijin da allah ya baki mai matukar wuyar shaani ,amman da sannu idan kina masa abinda yake so zai canza miki daga adamcy da kika sani zuwa sanyin idaniyanki kiyi duk abinda mijinki yace abinda yace baya só ki barshi."
ka bani dama isar maka da sakonin zuciyata you are my life ya adam I love you ni kadai nasan yadda nake jin sonka a zuciyata ,I can't live without you duk duniya kai ne abinda nake tsananin so kuma nake shiga tashin hankali idan naga wata zata kusaceka."dan Allah ka soni ko yaya ne "ajiyar zuciya ta sauke tana kare masa kallon tsab " world can't describe how much I love you ,I love with all my heart shiru tayi jikinta na qara mutuwa akanshi daya daga cikin wayoyinsa ne ta dauki qara da sauri ta durkushe kasa ta kankane jikinta wuri daya tana rawa jiki."wayar tayi ringing har ta katse wani Kira ya cigaba da shigowa .”
ya motsa da kyar ya lulobo wayar ya d’aga batare daya bude idanunshi ba "hello !!! yaji shiru dan haka ya mayar ya ajiye wayar a gefensa ya sauke naunayen ajiyar zuciya tare da komawa ya kwanta dan ya gaji sosai ."ahankali mrym ta mike tana leka fuskarsa bacci ya koma dan hk tasa shi gaba da kallo har da tagumi sai murmushi take tana ganin tayi nasara arayuwarta tunda ta mallakesa a matsayin miji sai ta soma kokarin barin dakin wani kiran ya shigo da wani irin mugun sauri ta hantsila byn kujerar sofa tana rawar jiki wannan karon daukar wayoyin yayi ya kashe gbdy ya janyo pillow har guda biyu ya matse a qirjinsa ahankali ta fito ta bar dakin tun kafin asirinta ya toni ta ballowa kanta ruwa dan tasan muddin ya kamata bazai raga mata ba "..
Karfe shida daidai na yammacin ranar asabar maryam tana zaune cikin girmamawa a gaban mami ,sanye cikin wata haddadiwa madam gezner fara sol wadda aka yiwa aiki da yellow zare da stone ,aunty shahida ta yafa mata mayafi fari wanda ya fito da ainihi shape din fuskarta ta sanya takalmi fari sol tsintsiyar hannunta daure yake da farin agogo na fata mai baqar fuska,qamshi jikinta ke fiddawa mai sanya nutsuwa da kwantar da hankali wannan kuma duk aikin ya’yan mami né ."
Gabadayansu ya’yan mami nasiha suke mata mai ratsa jiki,wadda tabi kowacce gaba ta jikinta,suna sake tunasar daita haqqin daya rataya a wuyanta
cike da gamsuwa cikin sanyin jiki ta soma yi masu godiya,a daidai sanda uban tafiyar ya shigo,cikin shigar da yafi yi , wato kanana kaya ,baiyi tsammanin zai gansu a nan ba da bazai shigo ba ,amman babu yadda zai yi kiran sweetheart ne gashi gbdy sun gansa sallama yayi dai dai lokacin da mami take cewa"mrym ki goge hawayen,ai bamu rabu ba muna tare duk sanda kike son ganina ki kirani zan zo idan banzo ba zan sa aka wo min ke ."
Wani haushi ya kamashi dan hk ya kau da kanshi gefe yana maida hankalinsa kan wayarsa ya isa gaban mami nesa da mrym ya duqa yana mata sallama sanda ta yunqura zata tashi don basu wuri aunty shahida ta dakatar da ita ta koma inda ta tashi "Adamcy !"bai amsa ba ka zauna kusa da matarka gefen lip's dinsa ya ciza sannan ya zauna sai dai nesa daita aunty khadija ta kamo hannunsu ta tsarke cikin juna "adam ga amanar mrym “ tsaki yaja tare da zare hannunsa cikin nata yana cigaba da danna wayarsa ita kuwa mrym gabanta ne ke wani irin mugun faduwa wanda bata ta’ba jin irinsa ba sai yau ."
"Yau zata kwana gida daya wata kila ma daki d’aya dashi ya allah ka kawo min dauki ka bani kwarin zuciya ka daurani akanshi "adamcy ga amanar mrym nan na damka maka,kada ka cutar da ita don kana ganin baka sonta ,ko ban gaya maka ba kasan aure amana ce ta mace da ake danqawa namijinta wanda duk kuma yaci amana Allah bazai qyaleshi ba,na tabbata diyata mrym bata da matsala,idan naga wata matsala to daga kaine, ka kuma kuka da kanka don wallahi bazan taba daga maka kafa ko baka uziri ba,ki kiyaye".
Ya dago idanunshi da suka gama canza kala ya zubawa mami "sweetheart bazan boye abinda ke raina ba domin idan nace zan rike amanar nan nayi karya dan bazan rike ba ,kice na aureta kuma na aureta amman batun amana kiyi hakuri am sorry bazan iya rike wata amana ba "ni kake fad'awa haka adamcy ?yayi shiru wai har sai yaushe za kasan ka girma ka wuce wad’an nan abubuwan?sweetheart babu wani batun girma anan auren dole fa kika min .”
“da na maka auren dole wa yaja akayi maka ?yayi shiru “allah ya ganar da kai gsky mrym ki qara hakuri kinji kiyi qoqari ke sauki hakin daya rataya a wuyanki allah yayi miki albarka "Insha Allahu mami zan kiyaye,Allah ya qara girma, Ameen summa ameen,Allah yayi muku albarka gbdy ."mami na yin shiru ata ya mike ya fice ,mami ta mikar da mrym tsaye ta rungumeta tana shafa bayanta ta dauko littafin adduoi ta mika mata "duk wani maganin damuwa yana cikin nan karki yi sakaci da addua in sha allahu komai zai zama tarihi wata rana ta mika hannunta ga Aunty shahida suka fito daita suka sakata a bayan mota inda ata ke tsaye tare da salim da hisham ya rungume hannunwansa a qirji .”
salim ya dubesa "ata ga amarya can zaa kai maka yau fa zaka shige daga ciki nima dai bari nazo na lalubo wacce zamu rufawa juna asiri"za dai ka rufa mata asiri ata yayi mgnr tmkr ba daga bakinsa ta fito ba ."
“Za dai mu rufawa juna "idan baka da hankali kayi daga yau kasa acikin kwakwaluwarka cewa duk nmj daya auro mace shi ya rufa mata asiri.” salim yayi murmushi yana cewa "haka né amman dai .."kaga abar mgnr haka hisham ya gyara tsayuwarsa kawai yana kallonsa batare da yace komai ba "salim ya numfasa yace "amman dai Ya kamata kaje ka sauya kaya a wuce da kai "zuwa ina kenan ?ba yau zaku tare ba ?dawa kenan ?ban gane ba kai da mrym mana "Uhm ita kadai dai .”
hisham ya kyallesa kawai ya girgiza kai yana sake gyara tsayuwarsa "su biyu ne zaune a bayan mota sai aunty khadija da driver a mazauninshi ya tada motar suna qoqarin barin gidan ." hawaye ya ziraro mata dan wannan lokacin ta kasa daurewa saboda nasihar aunty shahida ta sunkuyar da kanta tana damqe littafin da mami ta bata sannu ahankali har suka qaraso tampatsetsen gidan ata dake surulere driver yayi parking suka firfito har mrym suka sakata a tsakiyarsu cike da nutsuwa take takawa gabanta na faduwa har suka kawo bakin kofa shiga parlour’n suka ce "mrym shiga da kafar dama allah yasa kin shigo kenan mutuwa ce zata raba ."
Mmn sudais
💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 5
...Kusan minti biyar maryam na tsaye a bakin kofar shiga babban parlour'n gidan gabanta na wani irin bugawa da karfi, sai da aunty shahida ta sake maimaita magana sannan ta d'aga kafarta ta dama da kyar bata sauketa a koina ba sai acikin had'ad'den parlour'n ."
yadda gabad'aya penting jikin gidan yake fari sol haka zalika cikin gidan yake ,gidan ba wani babban gida bane akan sauran gidajensa domin kuwa duplex ne sama da kasa ,sama d'akuna uku ne sai d'aki d'aya wanda aka waresa domin baki , babu abinda babu acikin wannan d'akin, idan baki suka shiga cikinsa bazasu fito domin yin ibada ba dan anyi masa tsari na musamman tare da kujerar kwaya d'aya a d'akin wanda ake kira da (L)."
yayinda kasan gidan babban parlour ne mai d'auke da d'aki d'aya da bayi , sai makeken kitchen da dining area sai kujera three seter manya manya guda biyu da one one seater guda biyu na alfarma ga makeken tv bango 80 inches ,iya had'uwa wannna gidan ya had'u domin kuwa an zuba duk wani kayan qawa na more rayuwar duniya ,kai tsaye sama suka nufa da maryam rike da hannunta har d'akinta suka zaunar daita a bakin gado sannan aunty shahida ta shiga kallon d'akin komai kamfani ta tsarashi da kyau dan bata samu damar zuwa ba lokacin da zaa kawo kayan maryam "
Numfashi aunty shahida ta sauke kana ta soma magana "maryam yau dai allah yayi ikonsa gashi kin tare a gidan mijinki kuma danuwanki kiyi hakuri da duk wani abinda zaki gani marriage is sweet and sometimes is not sweet , so idan kikaga dadi kiyi farinciki ki gara godewa allah ,idan kika ga sa’banin haka Kiyi hakuri wanda daman hakuri kowacce mace ke yi a gidan aurenta ,matakin nasara a gidan aure ba komai bane sai addua juriya da kuma hakuri dan haka ki qara hakuri akan wanda kike dashi ko ba adamcy kika aura ba dole zakiyi hakuri bare kuma kinga irin mijin da allah ya baki mai matukar wuyar shaani ,amman da sannu idan kina masa abinda yake so zai canza miki daga adamcy da kika sani zuwa sanyin idaniyanki kiyi duk abinda mijinki yace abinda yace baya só ki barshi."