Sashe 74
Mar’adam’s Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ahankali ya fito daga cikin motar ya nufi babban falon cikin isa da iza ga kamshin daddan turarensa Reed na tashi ,yasa hannu ya tura kofar glass din parlour’n ya shiga ya iske mami zaune kamar koda yaushe yayi sallama aciki fuskarsa a had’e tamkar zaki , itama aciki ta amsa masa ya ta’be baki yadda ta amsa masa yaso ya bashi dry amman sai ya maze ya d’age girarsa duka tare da dakewa ya gaisheta “sweetheart barka da rana “wannan karon kam shiru tayi bata masa ba bai qara cewa komai ba kai tsaye samansa ya nufa mami ta karkace tabi bayansa da kallo yana taku d’ay d’ay batare da wata damuwa ko tashin hankali ba sai ma wani kyau da kwanciyar hankali daya samu matsuguni ajikinsa su kuma ya bar zuciyarsu da tashin hankali.duk wani tarba da rawar jiki da mami take akanshi idan ta gansa yau kam babu dan kana kallon fuskarta zaka fahimci akwai damuwa .”yadda mami bata masa maganar wata maryam ba shima bai yi mata maganar ba abun ma yayi masa dadi ya cigaba da tsabgogin gabansa da mulkinsa daya saba dan babu abinda ya canja har kawo yanzu dan ji yayi kamar an raba zuciyarsa da matsala ne dan da kullum zuciyarsa cikin tuttukin bakinciki da kunci take idan ya tuna zai koma gida ya ga fuskarta kuma amatsayin matarsa .”
mami dai bata gaji ba ta sake tara ya’yanta “har yanzu shiru adamcy bai ce min komai ba ga mrym da ciki har wata uku akace dame zataji saboda Allah ga ciki ga kuma gurb'ata mata raywua da yayi, gashi ya dawo yayi wa mutane shiru kamar bashi yayi sakin ba , ni na gaji wallahi nayi waya daita mrym din ta fad’a min abinda ya faru akayi sakin taki sai kuka take min ,shi kuma ya dawo ya min dif wallahi na kasa komai gashi bana son lokaci ya tafi batare data koma dakinta ba dan da zarar mrym ta haihu a gidansu shikenan abu ya sake dawowa baya bazai ta’ba maidaita ba mami ta fad'a tana kallon ya’yanta d’aya byn d’aya da suke zaune.aunty khadija tace "kwantar da hankalin ki mami zamu san abun yi bubuwa daya ne kawai ya tabbata a aurensu samun cikin mrym in sha allahu sauran ma zasu tabbata ne"Yaushe? Kusan shekaru ana abu d'aya ace har yanzu an kasa cimma komai babu wanda adam yake shaka daga mami har mu na gaba dashi kowa shakkarsa yake gsky zuwa yanzu dai ya kamata mu tashi tsaye .”inji cewar aunty shahida .”
kallonsu kawai mami take zuciyar na karye wa “zaku cimma daman amman dole sai kunyi hak'uri sannan ku bisa ahankali dan karku dinga mgn kuna manta waye shi b'angaren zafin kai da zuciya dole sai kun sha wahala kafin ku samu ku ya sauko ya saurareku ni wallahi dan tani da an bar kome nan kowa ya huta “wai meye haka zabiba?” sai ki dimga magana kina cire kanki acikinmu idan Kinsan bazaki goya wa mami baya ba me yasa kika zo ?Inji cewar aunty Khadijat “to yanzu me nayi kuma ?ai bazan ki zuwan kiran mahaifiyata ba haka zalika bazan goyi da bayan a sake tursasa wa yaya ba “haba Auty zabiba ya kike magana kamar babu tausayi a zuciyarki ?karki manta kema fa mace ce inji cewar nana hauwa’u “hk ne nima mace ce amman da zaku fahimceni ma gata nayi mata dan banga amfani aure da wulakanci ba shi yace bayayi ita tace tana yi ita Ke aure ko shi ?“dan allah yasa isa karki sake saka baki tashi ma ki wuce an sallameki nan da nan parlour’n ya hargitse sai da mami ta tsawatar masu sannan sukai shiru suna cika suna batsewa “wannan wani iri bala’i ne adamcy duk ya dagula min lissafi ya hadani da dan’uwana yanzu kuma zai raba min kan ya’ya .” a zuciyar zabiba tace “babu ruwan yaya duk kece kika dagula lissafin komai .”
Bayan kwana biyu wanda ya kasance weekend tun karfe tara suka hallara da niyyar ayita ta qare ahankali yake saukowa daga saman mattakala jikinsa sanye da farin yadi inda kafafunsa ke sanye da farin silifas , agogon rolex ke daure da tsintsiyar hannunsa ,idanunshi na manne da wani hadadden farin glass ,a hankali ya cigaba da takowa cikin isa da izza shi din wani ne a fadin nigeria ,yana saukowa sanyayen kamshin turarensa REED ya soma tashi kamshin turarensa ne ya kaiwa hancinsu sakon fitowarsa . gabad’ayasu suka dago idanuwansu a natse suka tsura masa suna kallonsa tamkar ranar suka soma ganinsa shi kuwa ko kallo su bai yi ba hasalima yi yayi kamar bai ga wasu halitta a wajen ba .kai tsaye dinning área ya nufa yana shan kamshi , har ya samu guri ya tsaya tare da soke hannunsa daya cikin aljihun wondonsa ,basu dauke kwayar idanunsu akanshi ba ,gabdayansu an rasa wanda zai fara masa magana shi ya kamata yayi gaisuwa amman yaki “aunty khadija ta zunguri aunty shahida ta kalleta “gashi ya fito ya kenan ?
“Da alamun abinci zai ci bari ya gama ya samu waje ya zauna ya had’a coffee ya fara sha yana lumshe idanu su kuwa sai faman satar kallonsa suke ba qaramin kyau yayi musu ba cikin shigar da yayi ko dan bai fiyye saka kayan hausa bane yasa yayi masa kyau haka yunwa yake ji sosai amman ya kasa zuba ma kanshi abinci dan haka ya ja dogon tsaki mami ta fito sanye da doguwar rigar atamfa itama tayi kyau sosai ga tsufa ga tarin damuwa amman dake jikinta mai kyau ne wallahi bazakace tana da diya mai shekara 49 a duniya ba dauke kallonsa tayi ta girgiza kai kawai sannan ta zauna acikin ya’yanta .
zabiba ce ta fahimci abinda yake buqata dan haka ta mike a natse ta qarasa inda yake “ina kwana yaya ?lafiya !ya fad’a aciki batare da bata lokaci ba tayi serving dinsa ta ajiye masa plet din abinci gabansa. a hankali ya dauki cup ya kai bakinsa ya kurbi tea yana lumshe sexy eyes dinsa yana sosa keyarsa .”
Ahankali aunty shahida da aunty khadija suka mike suka nufi inda yake hajiya zualai tabi su da kallo gabanta na wani irin faduwa nana hauwa’u ta riko tafin hannunta “mami ki kwantar da hankalinki kiyi addua cike da sanyin jiki take duban kyakkya wan fuskarsa ya hade fuskarsa sosai ta yadda idan ba jarumta kayi ba bazaka iya fuskantar sa ba “karki damu mami everything will be fine “Allah yasa auta allah ya sanyaya zuciyarsa dan mrym na bani tausayi ina jin duk nice silar shigarta cikin damuwar nan nana hauwa’u ta damke hanunta sosai cikin nata tana danne kukanta dan itama mrym na bata tausayi tun shekaranjiya da sukai waya bata qara daukar wayarta ba saboda qara mata damuwa take .”a tare suka zauna suna fuskantar shi tun daya gansu ya fahimci abinda Ke tafe dasu kusan minti shabiyar suna zaune yaki daina cin abinci yasa ahankali aunty shahida ta soma magana “adamcy me yasa ka saki maryam ?”laifin me tayi maka ka saketa alhalin ga mami a raye baka sanar daita ba ka yanke hukunci kai tsaye ?”.
“bani ya kamata ki tmya ba ita da tace an saketa me tayi ?kuje ku tmbyeta abinda tayi aka saketa “nan da nan ran aunty khadija ya baci “wannan wace irin maganar banza ce ?”ta fad’a a fusace “ai mun san daita muka zo tmbyrka mara mutunci kawai so kake ka kashe mana uwa ka barmu da asara dan tuni mun kula baka da buri sai na ganin kasa mahaifiyar mu cikin bakinciki,to wallahi kasani zamanka da marym dole ne dan shi kadai zai sanyaya ran kowa acikin gidannan ,wallahi sam baka ma mami adalci ba kai kadai gareta amman kullum cikin sakata hawaye kake, kamata yayi ka dinga share mata hawaye amman tun baka kai haka ba kake sakata cikin damuwa.jin haka yasa mami ta share hawayenta . ta inda take shiga bata nan take fita ba sai zazzaga masa ruwan bala’i take shi kansa yayi mamaki maganganunta amman yayi shiru yana sauroronta yana tsakurar abincin gabansa batare da ya furta komai ba “.
“To kasani idan ka saki maryam dan ka yar da kwallon mangaro ka huta da kuda kasani kayi aikin banza dan ciki ne daita na wata uku kaga kayi aikin banza duk kinka daita kun zama abu daya “What ?” ya furta da mugun karfi yana sakin spoon din hannunsa “eh !yanzu haka jininka na can a jininta yana yawo idanunshi ya tsura mata yana nazari kafin ahankali ya mike tsaye yana girgiza mata kai
dukkansu kallonsa sukeyi yadda jikinsa ke rawa kamar anjona masa shocking , nan da nan idansa yayi wani irin canzawa " impossible! waitt,hw can dis even b possible ?tana dauke da cikina na wata uku alhalin ni duka wata guda kenan da sati biyu dana kusanceta”to kaga dole dai cikin dake jikinta naka ne, a ina aka tabayin haka? ya fad’a a fusace taya za'ayi cikin jikinta ya zama nawa “?gbdy hankalinsu ya tashi har mami wacce batasan sanda ta qaraso inda suke ba tana dubansa “bamu gane nufinka ba ?ko dai ka sha wani abu ne ?babu abinda na sha garas nike amman wallahi cikin jikinta ba nawa bane cikin wani kato ne a jikinta kuje ku tambayeta uban da yayi mata ciki wata uku .”
mami dai bata gaji ba ta sake tara ya’yanta “har yanzu shiru adamcy bai ce min komai ba ga mrym da ciki har wata uku akace dame zataji saboda Allah ga ciki ga kuma gurb'ata mata raywua da yayi, gashi ya dawo yayi wa mutane shiru kamar bashi yayi sakin ba , ni na gaji wallahi nayi waya daita mrym din ta fad’a min abinda ya faru akayi sakin taki sai kuka take min ,shi kuma ya dawo ya min dif wallahi na kasa komai gashi bana son lokaci ya tafi batare data koma dakinta ba dan da zarar mrym ta haihu a gidansu shikenan abu ya sake dawowa baya bazai ta’ba maidaita ba mami ta fad'a tana kallon ya’yanta d’aya byn d’aya da suke zaune.aunty khadija tace "kwantar da hankalin ki mami zamu san abun yi bubuwa daya ne kawai ya tabbata a aurensu samun cikin mrym in sha allahu sauran ma zasu tabbata ne"Yaushe? Kusan shekaru ana abu d'aya ace har yanzu an kasa cimma komai babu wanda adam yake shaka daga mami har mu na gaba dashi kowa shakkarsa yake gsky zuwa yanzu dai ya kamata mu tashi tsaye .”inji cewar aunty shahida .”
kallonsu kawai mami take zuciyar na karye wa “zaku cimma daman amman dole sai kunyi hak'uri sannan ku bisa ahankali dan karku dinga mgn kuna manta waye shi b'angaren zafin kai da zuciya dole sai kun sha wahala kafin ku samu ku ya sauko ya saurareku ni wallahi dan tani da an bar kome nan kowa ya huta “wai meye haka zabiba?” sai ki dimga magana kina cire kanki acikinmu idan Kinsan bazaki goya wa mami baya ba me yasa kika zo ?Inji cewar aunty Khadijat “to yanzu me nayi kuma ?ai bazan ki zuwan kiran mahaifiyata ba haka zalika bazan goyi da bayan a sake tursasa wa yaya ba “haba Auty zabiba ya kike magana kamar babu tausayi a zuciyarki ?karki manta kema fa mace ce inji cewar nana hauwa’u “hk ne nima mace ce amman da zaku fahimceni ma gata nayi mata dan banga amfani aure da wulakanci ba shi yace bayayi ita tace tana yi ita Ke aure ko shi ?“dan allah yasa isa karki sake saka baki tashi ma ki wuce an sallameki nan da nan parlour’n ya hargitse sai da mami ta tsawatar masu sannan sukai shiru suna cika suna batsewa “wannan wani iri bala’i ne adamcy duk ya dagula min lissafi ya hadani da dan’uwana yanzu kuma zai raba min kan ya’ya .” a zuciyar zabiba tace “babu ruwan yaya duk kece kika dagula lissafin komai .”
Bayan kwana biyu wanda ya kasance weekend tun karfe tara suka hallara da niyyar ayita ta qare ahankali yake saukowa daga saman mattakala jikinsa sanye da farin yadi inda kafafunsa ke sanye da farin silifas , agogon rolex ke daure da tsintsiyar hannunsa ,idanunshi na manne da wani hadadden farin glass ,a hankali ya cigaba da takowa cikin isa da izza shi din wani ne a fadin nigeria ,yana saukowa sanyayen kamshin turarensa REED ya soma tashi kamshin turarensa ne ya kaiwa hancinsu sakon fitowarsa . gabad’ayasu suka dago idanuwansu a natse suka tsura masa suna kallonsa tamkar ranar suka soma ganinsa shi kuwa ko kallo su bai yi ba hasalima yi yayi kamar bai ga wasu halitta a wajen ba .kai tsaye dinning área ya nufa yana shan kamshi , har ya samu guri ya tsaya tare da soke hannunsa daya cikin aljihun wondonsa ,basu dauke kwayar idanunsu akanshi ba ,gabdayansu an rasa wanda zai fara masa magana shi ya kamata yayi gaisuwa amman yaki “aunty khadija ta zunguri aunty shahida ta kalleta “gashi ya fito ya kenan ?
“Da alamun abinci zai ci bari ya gama ya samu waje ya zauna ya had’a coffee ya fara sha yana lumshe idanu su kuwa sai faman satar kallonsa suke ba qaramin kyau yayi musu ba cikin shigar da yayi ko dan bai fiyye saka kayan hausa bane yasa yayi masa kyau haka yunwa yake ji sosai amman ya kasa zuba ma kanshi abinci dan haka ya ja dogon tsaki mami ta fito sanye da doguwar rigar atamfa itama tayi kyau sosai ga tsufa ga tarin damuwa amman dake jikinta mai kyau ne wallahi bazakace tana da diya mai shekara 49 a duniya ba dauke kallonsa tayi ta girgiza kai kawai sannan ta zauna acikin ya’yanta .
zabiba ce ta fahimci abinda yake buqata dan haka ta mike a natse ta qarasa inda yake “ina kwana yaya ?lafiya !ya fad’a aciki batare da bata lokaci ba tayi serving dinsa ta ajiye masa plet din abinci gabansa. a hankali ya dauki cup ya kai bakinsa ya kurbi tea yana lumshe sexy eyes dinsa yana sosa keyarsa .”
Ahankali aunty shahida da aunty khadija suka mike suka nufi inda yake hajiya zualai tabi su da kallo gabanta na wani irin faduwa nana hauwa’u ta riko tafin hannunta “mami ki kwantar da hankalinki kiyi addua cike da sanyin jiki take duban kyakkya wan fuskarsa ya hade fuskarsa sosai ta yadda idan ba jarumta kayi ba bazaka iya fuskantar sa ba “karki damu mami everything will be fine “Allah yasa auta allah ya sanyaya zuciyarsa dan mrym na bani tausayi ina jin duk nice silar shigarta cikin damuwar nan nana hauwa’u ta damke hanunta sosai cikin nata tana danne kukanta dan itama mrym na bata tausayi tun shekaranjiya da sukai waya bata qara daukar wayarta ba saboda qara mata damuwa take .”a tare suka zauna suna fuskantar shi tun daya gansu ya fahimci abinda Ke tafe dasu kusan minti shabiyar suna zaune yaki daina cin abinci yasa ahankali aunty shahida ta soma magana “adamcy me yasa ka saki maryam ?”laifin me tayi maka ka saketa alhalin ga mami a raye baka sanar daita ba ka yanke hukunci kai tsaye ?”.
“bani ya kamata ki tmya ba ita da tace an saketa me tayi ?kuje ku tmbyeta abinda tayi aka saketa “nan da nan ran aunty khadija ya baci “wannan wace irin maganar banza ce ?”ta fad’a a fusace “ai mun san daita muka zo tmbyrka mara mutunci kawai so kake ka kashe mana uwa ka barmu da asara dan tuni mun kula baka da buri sai na ganin kasa mahaifiyar mu cikin bakinciki,to wallahi kasani zamanka da marym dole ne dan shi kadai zai sanyaya ran kowa acikin gidannan ,wallahi sam baka ma mami adalci ba kai kadai gareta amman kullum cikin sakata hawaye kake, kamata yayi ka dinga share mata hawaye amman tun baka kai haka ba kake sakata cikin damuwa.jin haka yasa mami ta share hawayenta . ta inda take shiga bata nan take fita ba sai zazzaga masa ruwan bala’i take shi kansa yayi mamaki maganganunta amman yayi shiru yana sauroronta yana tsakurar abincin gabansa batare da ya furta komai ba “.
“To kasani idan ka saki maryam dan ka yar da kwallon mangaro ka huta da kuda kasani kayi aikin banza dan ciki ne daita na wata uku kaga kayi aikin banza duk kinka daita kun zama abu daya “What ?” ya furta da mugun karfi yana sakin spoon din hannunsa “eh !yanzu haka jininka na can a jininta yana yawo idanunshi ya tsura mata yana nazari kafin ahankali ya mike tsaye yana girgiza mata kai
dukkansu kallonsa sukeyi yadda jikinsa ke rawa kamar anjona masa shocking , nan da nan idansa yayi wani irin canzawa " impossible! waitt,hw can dis even b possible ?tana dauke da cikina na wata uku alhalin ni duka wata guda kenan da sati biyu dana kusanceta”to kaga dole dai cikin dake jikinta naka ne, a ina aka tabayin haka? ya fad’a a fusace taya za'ayi cikin jikinta ya zama nawa “?gbdy hankalinsu ya tashi har mami wacce batasan sanda ta qaraso inda suke ba tana dubansa “bamu gane nufinka ba ?ko dai ka sha wani abu ne ?babu abinda na sha garas nike amman wallahi cikin jikinta ba nawa bane cikin wani kato ne a jikinta kuje ku tambayeta uban da yayi mata ciki wata uku .”