Sashe 100
Mar’adam’s Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Shiru maryama tayi tsaye ta kasa kwakkwaran motsi tana duban Aunty hasana cike da sarewa gbdy sai taji zuwa interview din ma ya fita ranta domin tana ji ajiknta kotaje bazatai nasara ba granny ta janyota zuwa jikinta “maryam ki maida hankali lokaci na tafiya fa karki damu da maganar wannan mayar in sha allahu zaki samu aiki “okay granny na gode sosai “abinda granny ta fada in sha allahu haka ne zai kasance karki manta cewar hasana ba itace takawoki duniya ba dan haka babu abinda bakinta zai miki inji cewar umma idanun maryama suka kawo kwalla muryarta a raunane tace “ni dai ku bata hakuri idan wani laifi nayi mata ta yafe min dan banason tana fadar mummunar kalamai akaina umma idan kin sani bayan babu ran iyayenka addaur yanuwansu tamkar adduar iyayenka ne “.
“haka ne amman ita mummunar adduarta bazatai tasiri akanki ba saboda baki mata laifin komai ba ai baza ta’bawa yiwa diyar cikinta mummunar addua ba “Aunty ki daina hada diyar cikina da wannan yarinyar ita din ba diyata bace ya kamata ki fahimta “allah dai ya ganar dake gsky dan ni banga amfani kiyayyar nan ba , idan uwarta tana da laifi dan ta auri danuwanki ai danuwanki ma yana da laifi daya nace sai daya aureta .”inji cewar granny “Ni wallahi umma da nayi zamana dan ina ji ….”bazaki zauna ba kuma babu abinda kike ji sai alkhairi maza kama hanya ki wuce fatan alkhairi allah yayi miki albarka “Ameen ta juya cike da sanyin jiki take daga kafafunta .”
Ganin haka yasa umma ta mike ta biyota tana cewa “ki shiga wajen Auty ku gaisa kafin ki wuce amman kiyi sauri karki yi latti kinji masoyiya maryama tace” to umma na wuce sai na dawo “to sai kin dawo allah ya tsare “fatan alkhairi maryama allah ya bada saa ta fito bangaren mahaifiyarta ta shiga bayan ta gaisheta tayi mata sallama itama fatan alkhairi tayi mata “aunty ina after dad?yana ciki yana bacci “okay ki fad’a masa na tafi interview ku tayani da adduar samun nasara tana qoqarin fita daga part din aunty ta kira sunanta “princess ! ta tsaya cak tare da juyowa ta fuskanci mahaifiyarta tana mai gyara zaman Jakarta a kafadarta“kinyi breakfast kuwa da kike kokarin fita ta qaraso gabanta hannunta rike da cup din tea mai kauri tare da bread bata tsaya jiran mai za tace ba ta kai cup din tea bakinta “bude bakinki ki sha ko kadan ne bana son kina fita batare da kin sakawa cikinki komai ba .”ahankali ta bude bakinta tace “naci abinci daga hannun umma kuma na koshi amman bari naci daga hannunki ta soma kurban tea ba wani mai yawa ta sha ba tace “ya isa haka na gode sosai ta rungumeta tare da yi mata sallama tana fitowa daga part dinsu ta rufe fuskarta da qara min nikaf .”
********
Babban hall ne aka tanadar masu ,suna zaune gefenta yusura ce itama sanye cikin shiga ta kamala kowanne ka gani acikin hall din rike yake da takardunsa na makaranta wasu acikin jaka, wasu rungume dashi ,tun daga Kan matakin diploma har zuwa kan digree na biyu .bayan wani lokaci aka fara kiran suna daya bayan daya har aka kawo Kan maryama da addua ta shiga inda zaa mata interview tana shiga ta yaye nikaf din fuskarta kasancewar taga mace ce ,sectary ta sakar mata murmushin dan ita tun ranar data soma ganinta taji ta kwanta mata arai yarinyar tana da natsuwa gashi tana shiga ta mutunci ko yanzu duk masu neman aiki babu wanda yayi shigar mutunci kamarta “ga guri ki zauna “na gode” maryama ta fad’a a natse tare da zama tana ma kanta addaur samun nasara .” bayan awa daya aka gama daita tare da daukarta aiki “maryama hussein idan allah ya kaimu gobe zaki fara zuwa aiki amman wannna abun da kike rufe fuskarki dashi ba lalla sir ATA ya yarda dashi ba .”
shiru maryama tayi tana jin da kamar wuya ta iya fita babu shi a fuskarta domin ta rigada ta saba tsawon shekaru haka ta taso idan ma bata saka shi ba bata jin dadi” muryarta can kasa tace “zan dai gwada zuwa dashi idan ya bukaci na daina zuwa dashi zan kiyaye na gode sosai.” ta fad’a tana mikewa ta bar office din a wajen ma’akatan ta jira yusira itama cikin ikon allah ta samu suka nufo gida cike da murna yanayinta ya tabbatar ma yan gidansu ta samu aiki ta rungume umma cike da farinciki.”
“alhamdulillah umma mun dace “kai masha allah masoyiya gsky naji dadi sosai da kyakkyawan albishiri da kika min ,zuwanki aiki zai rage miki damuwa sosai allah yasa ki fara a saa” maryama ta qarasa ta rungume granny” na gode matuka da adduarku da bani kwarin gwiwa ta shafa kanta “babu komai maryama gabadaya parlour’n umma ya cika da murna aunty da habib ma murna fal anan yusura ta wuni currr suna murna sai yamma tayi masu sallama ta koma gida da zumar sai sun had’u gobe .”
Washegari da misalin karfe bakwai daidai a AGC company tayi masu babu ‘bata lokaci aka nuna kowace office din da zata dinga aiki tare da basu file file da zasu fara aiki akansa basu kasance guri daya da yusura ba ,tare da sultana suka kasance a office daya sosai maryama ta dukufa aka aikinta tana Kan aiki sectary ta shigo ta mika ma maryama wasu file “please ki cike yanzu ki kawo min office dina “okay ma”! ta fad’a tare da amsa ta ajiye aikin da take ta fara wanda aka bata .”sultana kam ko ta Kan aiki batabi ba wayarta ma take opereting can ta soma magana da alamun vioce note take yi “kinsan wani abu qawata gani zaune babu abinda nake takardun banza daakawo gasu agabana haka zasu karaci yininsu bazan cike komai ba kuma bazan zana komai ba dan ba abinda ya kawoni kenan ba.” ta tura tai shiru tana murmushi can sautinta ya sake karade office din “wa wannan mutumin ai bai yi ba wani office aka kaini dabam ba idan yake ba amman duk bata ‘baci ba komai zai tafinmin yadda nake so ai bari Ke dai qawa mutumin nan ya hadu fiyye da tunaninki sai ma kin gansa a zahiri sai kin kusan sumewa .”ta qarasa mgnr tana kam kamkame jikinta .”alamun tana jin shauki akansa .”
Maryama na ciki aiki sai ga subai ta shigo office din hannunta rike da wasu file yayinda wuyata ke makale da ID card mai dauke da cikakken sunanta da tambarin Z&A da sauri ta qaraso gurinta tana dafa kafadanta“wa nike gani haka kamar maryama ?maryama ta dago a natse tana dubanta “a’a subaia wallahi nice ya kike ya kwana biyu ? lafiya kar dai kina cikin sababbin ma’aikatan daaka diba?maryama tai murmushi tana gyada mata kai alamun “eh !”kai gaskiya naji dadi dana ganki a matsayin maaikaciya anan .” Maryama ta maida hankalinta ta cigaba da abinda take ai nasan daman allah bazai barki haka ba kullum ina sakaki cikin adduarta na gode sosai da taimakonki gareni “kai karki damu ai yiwa kai ne fatan alkhairi “thank you dear .”har subaia ta juya maryam ta mike tana kiran sunanta
ta tsaya “Yauwa subai’a ina ne office din madam some?muje na nuna miki suka fita tare tana sauke nikaf dinta suna qarasa fitowa ta nuna mata da dan yatsanta”gashi can sai mu sake haduwa nima wani aiki ne ya kawoni sukai sallama ta karya kwana “.
ita kuma maryama tayi kokari shiga office din data nuna mata ta tura kofar glass sannan ta sanya jikinta ciki adaidai lokacin da idanun ATA ke Kan cctv “wacece wannan data shigo yanzu “?ya tmby yana dauke idanunshi ya maida kan fara takardar dake gabansa ya juyo mata compute daake ganin shiga da fitar mutane .”
Some ta sauke idanunta akan computer maryama ta gani muryar some na rawa tace “maryama hussein!”
“wace ce haka ?”sabuwar maakaciya ce “baki fada mata baa zuwa mana da irin wannna shigar bane ? “na fada mata sir “!yayi shiru yana maimaita sunan acikin zuciyarsa maryama hussein sannan yana sake kallon cctv tabbas itace yarinyar “ wannna ba yarinyar da muka bukaci zanenta bane watanin baya ba ?“muryarta na rawa tace “ita itace sir .” what ! ya fad’a tsawace “nan take jikin sectary ya dauki rawa “dan allah kayi hakuri sir “ itace yarinyar da akayi interview akan kasuwanci daita , yarinyar da take da kwarewa sosai akan zane itace yarinyar da kace anemo ta watanin baya “ kenan the same person ce “? ya fad’a yana ciza lips dinsa da karfi “yes sir duk mutun daya ce itace take zane but sir yarinyar tasan kan aikinta duk a rud’e take masa wannan bayanin.”
shiru yayi yana jin wani irin mummunar faduwar gaba from no where sai dai bai dago ba ya cigaba da typing din da yake cikin zafin rai .”kana kallon yadda yake daddana keyboard din system din kasan baya cikin natsuwarsa “bana ce kar a Kuskura a dauketa aiki ba ?kuma kikayi son ranki har ma kina min dogon bayani akan yadda ta wulakantamu”sir !sir !!kayi hakuri nayi ta kokarin na fada maka saboda gudun faruwar haka amman kaki bani dama “.
“haka ne amman ita mummunar adduarta bazatai tasiri akanki ba saboda baki mata laifin komai ba ai baza ta’bawa yiwa diyar cikinta mummunar addua ba “Aunty ki daina hada diyar cikina da wannan yarinyar ita din ba diyata bace ya kamata ki fahimta “allah dai ya ganar dake gsky dan ni banga amfani kiyayyar nan ba , idan uwarta tana da laifi dan ta auri danuwanki ai danuwanki ma yana da laifi daya nace sai daya aureta .”inji cewar granny “Ni wallahi umma da nayi zamana dan ina ji ….”bazaki zauna ba kuma babu abinda kike ji sai alkhairi maza kama hanya ki wuce fatan alkhairi allah yayi miki albarka “Ameen ta juya cike da sanyin jiki take daga kafafunta .”
Ganin haka yasa umma ta mike ta biyota tana cewa “ki shiga wajen Auty ku gaisa kafin ki wuce amman kiyi sauri karki yi latti kinji masoyiya maryama tace” to umma na wuce sai na dawo “to sai kin dawo allah ya tsare “fatan alkhairi maryama allah ya bada saa ta fito bangaren mahaifiyarta ta shiga bayan ta gaisheta tayi mata sallama itama fatan alkhairi tayi mata “aunty ina after dad?yana ciki yana bacci “okay ki fad’a masa na tafi interview ku tayani da adduar samun nasara tana qoqarin fita daga part din aunty ta kira sunanta “princess ! ta tsaya cak tare da juyowa ta fuskanci mahaifiyarta tana mai gyara zaman Jakarta a kafadarta“kinyi breakfast kuwa da kike kokarin fita ta qaraso gabanta hannunta rike da cup din tea mai kauri tare da bread bata tsaya jiran mai za tace ba ta kai cup din tea bakinta “bude bakinki ki sha ko kadan ne bana son kina fita batare da kin sakawa cikinki komai ba .”ahankali ta bude bakinta tace “naci abinci daga hannun umma kuma na koshi amman bari naci daga hannunki ta soma kurban tea ba wani mai yawa ta sha ba tace “ya isa haka na gode sosai ta rungumeta tare da yi mata sallama tana fitowa daga part dinsu ta rufe fuskarta da qara min nikaf .”
********
Babban hall ne aka tanadar masu ,suna zaune gefenta yusura ce itama sanye cikin shiga ta kamala kowanne ka gani acikin hall din rike yake da takardunsa na makaranta wasu acikin jaka, wasu rungume dashi ,tun daga Kan matakin diploma har zuwa kan digree na biyu .bayan wani lokaci aka fara kiran suna daya bayan daya har aka kawo Kan maryama da addua ta shiga inda zaa mata interview tana shiga ta yaye nikaf din fuskarta kasancewar taga mace ce ,sectary ta sakar mata murmushin dan ita tun ranar data soma ganinta taji ta kwanta mata arai yarinyar tana da natsuwa gashi tana shiga ta mutunci ko yanzu duk masu neman aiki babu wanda yayi shigar mutunci kamarta “ga guri ki zauna “na gode” maryama ta fad’a a natse tare da zama tana ma kanta addaur samun nasara .” bayan awa daya aka gama daita tare da daukarta aiki “maryama hussein idan allah ya kaimu gobe zaki fara zuwa aiki amman wannna abun da kike rufe fuskarki dashi ba lalla sir ATA ya yarda dashi ba .”
shiru maryama tayi tana jin da kamar wuya ta iya fita babu shi a fuskarta domin ta rigada ta saba tsawon shekaru haka ta taso idan ma bata saka shi ba bata jin dadi” muryarta can kasa tace “zan dai gwada zuwa dashi idan ya bukaci na daina zuwa dashi zan kiyaye na gode sosai.” ta fad’a tana mikewa ta bar office din a wajen ma’akatan ta jira yusira itama cikin ikon allah ta samu suka nufo gida cike da murna yanayinta ya tabbatar ma yan gidansu ta samu aiki ta rungume umma cike da farinciki.”
“alhamdulillah umma mun dace “kai masha allah masoyiya gsky naji dadi sosai da kyakkyawan albishiri da kika min ,zuwanki aiki zai rage miki damuwa sosai allah yasa ki fara a saa” maryama ta qarasa ta rungume granny” na gode matuka da adduarku da bani kwarin gwiwa ta shafa kanta “babu komai maryama gabadaya parlour’n umma ya cika da murna aunty da habib ma murna fal anan yusura ta wuni currr suna murna sai yamma tayi masu sallama ta koma gida da zumar sai sun had’u gobe .”
Washegari da misalin karfe bakwai daidai a AGC company tayi masu babu ‘bata lokaci aka nuna kowace office din da zata dinga aiki tare da basu file file da zasu fara aiki akansa basu kasance guri daya da yusura ba ,tare da sultana suka kasance a office daya sosai maryama ta dukufa aka aikinta tana Kan aiki sectary ta shigo ta mika ma maryama wasu file “please ki cike yanzu ki kawo min office dina “okay ma”! ta fad’a tare da amsa ta ajiye aikin da take ta fara wanda aka bata .”sultana kam ko ta Kan aiki batabi ba wayarta ma take opereting can ta soma magana da alamun vioce note take yi “kinsan wani abu qawata gani zaune babu abinda nake takardun banza daakawo gasu agabana haka zasu karaci yininsu bazan cike komai ba kuma bazan zana komai ba dan ba abinda ya kawoni kenan ba.” ta tura tai shiru tana murmushi can sautinta ya sake karade office din “wa wannan mutumin ai bai yi ba wani office aka kaini dabam ba idan yake ba amman duk bata ‘baci ba komai zai tafinmin yadda nake so ai bari Ke dai qawa mutumin nan ya hadu fiyye da tunaninki sai ma kin gansa a zahiri sai kin kusan sumewa .”ta qarasa mgnr tana kam kamkame jikinta .”alamun tana jin shauki akansa .”
Maryama na ciki aiki sai ga subai ta shigo office din hannunta rike da wasu file yayinda wuyata ke makale da ID card mai dauke da cikakken sunanta da tambarin Z&A da sauri ta qaraso gurinta tana dafa kafadanta“wa nike gani haka kamar maryama ?maryama ta dago a natse tana dubanta “a’a subaia wallahi nice ya kike ya kwana biyu ? lafiya kar dai kina cikin sababbin ma’aikatan daaka diba?maryama tai murmushi tana gyada mata kai alamun “eh !”kai gaskiya naji dadi dana ganki a matsayin maaikaciya anan .” Maryama ta maida hankalinta ta cigaba da abinda take ai nasan daman allah bazai barki haka ba kullum ina sakaki cikin adduarta na gode sosai da taimakonki gareni “kai karki damu ai yiwa kai ne fatan alkhairi “thank you dear .”har subaia ta juya maryam ta mike tana kiran sunanta
ta tsaya “Yauwa subai’a ina ne office din madam some?muje na nuna miki suka fita tare tana sauke nikaf dinta suna qarasa fitowa ta nuna mata da dan yatsanta”gashi can sai mu sake haduwa nima wani aiki ne ya kawoni sukai sallama ta karya kwana “.
ita kuma maryama tayi kokari shiga office din data nuna mata ta tura kofar glass sannan ta sanya jikinta ciki adaidai lokacin da idanun ATA ke Kan cctv “wacece wannan data shigo yanzu “?ya tmby yana dauke idanunshi ya maida kan fara takardar dake gabansa ya juyo mata compute daake ganin shiga da fitar mutane .”
Some ta sauke idanunta akan computer maryama ta gani muryar some na rawa tace “maryama hussein!”
“wace ce haka ?”sabuwar maakaciya ce “baki fada mata baa zuwa mana da irin wannna shigar bane ? “na fada mata sir “!yayi shiru yana maimaita sunan acikin zuciyarsa maryama hussein sannan yana sake kallon cctv tabbas itace yarinyar “ wannna ba yarinyar da muka bukaci zanenta bane watanin baya ba ?“muryarta na rawa tace “ita itace sir .” what ! ya fad’a tsawace “nan take jikin sectary ya dauki rawa “dan allah kayi hakuri sir “ itace yarinyar da akayi interview akan kasuwanci daita , yarinyar da take da kwarewa sosai akan zane itace yarinyar da kace anemo ta watanin baya “ kenan the same person ce “? ya fad’a yana ciza lips dinsa da karfi “yes sir duk mutun daya ce itace take zane but sir yarinyar tasan kan aikinta duk a rud’e take masa wannan bayanin.”
shiru yayi yana jin wani irin mummunar faduwar gaba from no where sai dai bai dago ba ya cigaba da typing din da yake cikin zafin rai .”kana kallon yadda yake daddana keyboard din system din kasan baya cikin natsuwarsa “bana ce kar a Kuskura a dauketa aiki ba ?kuma kikayi son ranki har ma kina min dogon bayani akan yadda ta wulakantamu”sir !sir !!kayi hakuri nayi ta kokarin na fada maka saboda gudun faruwar haka amman kaki bani dama “.