Sashe 25
Mar’adam’s Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ya kai hannusa saman sumar kanta data zubo baya batare da yace uffan ba, numfashi ta sauke tana cigaba da kallonsa tayi imani bancin nuzla data dawo rayuwarsa da yanzu ita dashi sun zama abu daya ,bakinta ta kai daidai lip's dinsa ta fara tsotsa yaso ya hanata amman ya kasa hanata dan yana matukar jin dadi “wani numfashi yayita saukewa da sauri sauri ."wani irin kissing take masa tun yana iya daurewa har ya fara mayar mata da martani yayinda koina ajikinsa ya soma rawa tunda yasa mu ya cafke bakinta yaji komai ya sauya masa karo na biyu kenan da yake rasa gane kanshi sakamakon kasancewarsu tare ."
sosai yake juya harahensa abakinta jin yana ta'bo wasu wurare ajikinta yasa tayi qoqarin zare bakinta ya riketa gam aranshi yake cewa "karki min haka please ki cigaba da kasancewa dani sake qoqarin zarewa tayi tare da yunkurin mikewa taji hannunsa abayanta ya rike kugunta gam "zan tashi !"ta fad'a kwayar idanunta cikin nashi ."na rikeki ne ? ya fad’a yana lumshe idanunshi ta kai hannunta saman hannunsa dake rike daita, numfashi ya sauke da karfi sannan ya zare hannunsa yana sake lumshe idanun ta mike tsaye da kyar tare da juyawa zata bar parlour’n ."
Ya gyara zama yana dan bud'e idanunshi sosai yana kallon yadda take juya mazaunanta ,tafiyarta ma kawai abun burgewa ne uwa uba bare akai ga lafiyayyun nonuwa bombom tamkar wanda aka dasa mata su ahankali yake jin kamar yana murzasu anya kuwa bazan hakura da matata na bar nuzla ba ?"
yayiwa kanshi tambayar yana kallon yadda gabansa ya mike sambal ,sosai kwakwaluwarsa ta shiga tunani yayi imani ko mumynsa zata bari ya auri nuzla ba yanzu ba to kuma shi haka zai yita zama yana cutar da kanshi abanza , gashi baya neman mata bare yace yana da gurin zuwa ya rage zafi ."
Da misalin Karfe takwas na dare ATA na zaune yana amsa waya mb ,maryam ta qaraso inda yake tana cewa “yaya Adam sannu da hutawa "yayi mata banza ya cigaba da wayarsa "na kawo abincinka nan ne ?" yayi mata banza "bari na zubo maka abinci still banza yayi mata, taje ta zuba masa ta kawo gabansa ta ajiye "ga abinci dan Allah kaci ko kad'an ne "ke dole ne sai naci abincinki ko daman ina cin abincinki ne ?"ta girgiza masa kai"to maza ki tattara ki bar nan dashi bana bukata "haba yaya tun da na tare a gidan nan baka cin komai dana girka ba "meye zanyi da wani mugun abincinki .?"
"Allah kaci kaji zakaji dadinsa ya kwabe fuska Kmr yaga wani mugun abu "maggie zanci naji dadi ?numfashi ta sauke sannan tace "ka ci kaji idan bai maka ba sai ka barshi na sake dafa maka wani .”
shiru yayi dan ya soma gajiya da magana "bud'e bakinka na baka to "Oh my god sweetheart me yasa kika had'ani da maseefa ?me yasa kika hadani yarinyar da zata kasheni da damuwa ? Nace bana bukata sai kace dole “ ya fad'a yana dafe goshinsa ."
cikin rawar murya tace "me nayi da zan kasheka da damuwa ?"ni bance zaka kasheni da damuwa ba sai kai ?"wai dan girman allah me nayi maka ne da ka tsani ne haka ka tsani duk wani abu daya dangan ceni ?ya tsaya cak yana kallonta a dage."dan girman allah ka daina tsanata ka barni naji da damuwata domin zuciyata tana cikin tsaka mai wuya ".nan take ransa ya qara 'baci zuciyarsa ta soma tafarfasa sakamakon jin maganganunta wasu marasa Kan gado bai san lokacin daya ya soma mgn cikin zafin zuciya ba "ni zaki fad'awa kina cikin tsaka me wuya ?tayi shiru tana zubar da hawayen bakinciki "
"Dole na fad'a maka domin kai kafi kowa cancatar na fad'awa dan Allah ka bar zuciyata haka nan ta huta , ka kalleni da kyau ya Adam kallo d'aya zaka min ka fahimci bana cikin kwanciyar hankali da walwala tun daga ranar da aka sheida min sakon mami akan aurenmu ban sake samun isashen bacci da natsuwa ba "me yasa haka ?"me yasa na rasa duk wata natsuwata da kwanciyar hankalina ?"
Wani kaskance kallo yayi mata mai firgitarwa wanda yasa tayi shiru ta kasa cigaba da maganar ta qara shiga tashin hankali mai tsanani shiru ne ya ratsa parlour'n bata sake cewa komai ba kamar yadda shima bai sake cewa komai ba har tsawon minti biyar suna zaune kafin daga baya ya motsa labbansa muryarsa a tsarke yace "karki yi kuskuren kamuwa da soyayyata domin muddin kikayi haka hakika kin d'aukarwa zuciyarki wahala “dan kuwa mummunar ciwo ne zai kamaki a karshe ki rasa rayuwarki gabad'aya ,gara ki cigaba da rayuwarki haka batare dani ba domin ni a kowani lokaci zan iya rabuwa dake saboda nayi matukar tsanarki ."na tsaneki ina sake fad'a miki na tsanakeki ".yana gama fad'ar haka ya mike tsaye ya barta ya haye sama cikin sauri sauri yake taka step ."
kuka maryam ta fashewa dashi tana cewa "ya allah idan wani laifi nayi ma yaya adam yasa hankalinsa bai kaina ya allah kasanyaya zuciyarsa ,allah ka sani ina tsananin son mijina ta yadda bazan iya rayuwa idan babu shi ba ,allah ka sanyaya zuciyarsa akaina ,allah ka juyo min da hankalinsa gareni ka bamu zaman lafiya tana kuka wayarta na ringing wanda kuma tasan nana hauwa'u ce amman ta kasa d'auka domin dai kota dauka daga mata hankali zatayi kawai da kyar ta mike ta nufi dakinta ta kwanta lamo tana neman mafuta akan zamansu .”
Sosai zuciyarta da kwalkwaluwarta suka shiga tunani “Ya kamata yaya Adam ya dandani zafin so ko dan yasan martaba da kimar son da take masa,” to me ya kamata nayi “? ta tambayi kanta “dan dole akwai bukatar na tashi tsaye na kwatarwa kaina yanci a wajensa shiru tayi “tana son mijinta bazata iya rabuwa dashi ba ,dan ko da wasa bazata iya furta masa ya saketa ba sannan bazata iya ta’ba bashi damar ya had’ata da kowace mace ba taya kenan zai d’andani zafin so bare yasan darajanta ."?”
Zumbur ta mike zaune “dawa ya kamata nayi wannan shawara “?nan take kwalkwaluwarta ta bata amsa da “sister mana ita kad’ai ce zata baza baki shawarar yadda zaki yi ta mike ta isa inda ta ajiye wayarta ta soma kirata alokacin tana zaune a parlour’n tare da yaya hisham tana shirin mikewa domin ta shiga dakinta ta amsa wayar yaya hisham ya zame ya kwanta akan cinyarta yana d’auka remut dole tasa wayar a silet dan karta damesa ta cusa hannunta cikin sumar kanshi tana jin sanyi aranta dan batayi tunanin zai kwanta a saman cinyarta ba duk tunaninta barin gidan zaayi yaje gurin nuzla .”
Ahankali ta cigaba da shafa sumar kanshi ta d’an kai bakinta daidai kunnensa sai da ta sakar masa murmushinta sannan tace “abinci fa ?wani zazzafan numfashi ya sauke yana qara narkewa akan cinyoyinta masu laushi da kyar ya fixgo magana “zanci sai na gama kallon new’s “yayinda maryam sai faman kira take baa dagawa “oh my goodness wai me yasa sister bata daukar waya ne ?ita kanta nana hauwa’u tana son ta d’auka amman bata son ta damu mijinta kuma bata son yaji abinda zata fad’a sai dai hankalinta ya rabu gida biyu wani yana tare da mijinta wani kuma na wajen maryam bini sai ta kalli screen din wayar taga kira na cigaba da shigowa a karshe dai yaya hisham yace “lafiya ?”
“Me ka gani ?kamar baki da natsuwa wake kiranki ?”
”maryam ce!” ta bashi amsa atakaice ya d’ago idanushi ya tsura mata “ki d’auka mana kika san damuwar da yayanki ya qunsa mata take son tayi magana dake “shiru tayi dan ita kanta tasan haka ne amman dan kawar da maganar tace “kai yanzu tunaninka kenan amman lafiya lau suke zaune “
“taya za’a zauna lafiya da wannan yayan naki mai shegen taurin kai kamar na kafuran farko .”
A firgice nana hauwa ta kallesa “kina kallona karya na fad’a ?tasan gsky ya fad’a amman meye na sake fad’a mata ?ta sake duba wayar zata mayar ta ajiye ya karba ya d’aga tare da sakata a hands free nan take muryar maryam ta bayyana cikin fashewa da kuka “sister ina kika shiga ne tun d’azu nake kiranki ina cikin damuwa “wallahi zuciyata kamar ta fashe ki bani shaawara ya zanyi da yaya Adam wallahi idan aka cigaba ahaka komai zai iya faruwa dani “.
“Sister !”nana hauwa ta kira sunanta “ina jinki sister ina bukatar ki bani shawara sister yaya zanyi da yaya Adam ya zaayi ya dan dani zafi so ?ina son yaji zafi da ciwo kamar yadda nake ji ,sonshi yayi min yawa “
murmushi nana hauwa tayi “wannan kuma ai abinda muka dade dasan ne kece daman kika kasa yarda da hakan “maryam bata san sanda hawaye ya zubo mata ba tace “amman kisan cewa yayi kar na kuskura na kamu da soyayyarsa domin muddin mayi haka na d'aukarwa zuciyata wahala “dan kuwa mummunar ciwo ne zai kamani a karshe na rasa rayuwata gabad'aya ,gara na cigaba da rayuwata haka batare dashi ba domin ni a kowani lokaci zai iya rabuwa dani saboda yayi matukar tsanata ."
Yaya hisham yayi saurin runtse idanunshi yaji zafin kalmar ahankali yaji zuciyarsa na yi masa zafi kamar zata fito waje tausayin maryam ya kamashi
Yayinda nana hauwa tace “subhallah gsky yaya Adam bai kyauta ba sam abinda yake baya kyautawa amman ki bari zamuyi waya zuwa gobe yanzu bani kadai bace “tana gama fadar haka ta katse wayar gbdy “kinga irin muguntarsa ba wallahil azim adam mugu ne sam sam zuciyarsa babu imani bare tausayi babu imani acikin zuciyarsa “yana gama fad’ar haka yaja tsaki ya mike tsaye ya shige d’akinsa .”
sosai yake juya harahensa abakinta jin yana ta'bo wasu wurare ajikinta yasa tayi qoqarin zare bakinta ya riketa gam aranshi yake cewa "karki min haka please ki cigaba da kasancewa dani sake qoqarin zarewa tayi tare da yunkurin mikewa taji hannunsa abayanta ya rike kugunta gam "zan tashi !"ta fad'a kwayar idanunta cikin nashi ."na rikeki ne ? ya fad’a yana lumshe idanunshi ta kai hannunta saman hannunsa dake rike daita, numfashi ya sauke da karfi sannan ya zare hannunsa yana sake lumshe idanun ta mike tsaye da kyar tare da juyawa zata bar parlour’n ."
Ya gyara zama yana dan bud'e idanunshi sosai yana kallon yadda take juya mazaunanta ,tafiyarta ma kawai abun burgewa ne uwa uba bare akai ga lafiyayyun nonuwa bombom tamkar wanda aka dasa mata su ahankali yake jin kamar yana murzasu anya kuwa bazan hakura da matata na bar nuzla ba ?"
yayiwa kanshi tambayar yana kallon yadda gabansa ya mike sambal ,sosai kwakwaluwarsa ta shiga tunani yayi imani ko mumynsa zata bari ya auri nuzla ba yanzu ba to kuma shi haka zai yita zama yana cutar da kanshi abanza , gashi baya neman mata bare yace yana da gurin zuwa ya rage zafi ."
Da misalin Karfe takwas na dare ATA na zaune yana amsa waya mb ,maryam ta qaraso inda yake tana cewa “yaya Adam sannu da hutawa "yayi mata banza ya cigaba da wayarsa "na kawo abincinka nan ne ?" yayi mata banza "bari na zubo maka abinci still banza yayi mata, taje ta zuba masa ta kawo gabansa ta ajiye "ga abinci dan Allah kaci ko kad'an ne "ke dole ne sai naci abincinki ko daman ina cin abincinki ne ?"ta girgiza masa kai"to maza ki tattara ki bar nan dashi bana bukata "haba yaya tun da na tare a gidan nan baka cin komai dana girka ba "meye zanyi da wani mugun abincinki .?"
"Allah kaci kaji zakaji dadinsa ya kwabe fuska Kmr yaga wani mugun abu "maggie zanci naji dadi ?numfashi ta sauke sannan tace "ka ci kaji idan bai maka ba sai ka barshi na sake dafa maka wani .”
shiru yayi dan ya soma gajiya da magana "bud'e bakinka na baka to "Oh my god sweetheart me yasa kika had'ani da maseefa ?me yasa kika hadani yarinyar da zata kasheni da damuwa ? Nace bana bukata sai kace dole “ ya fad'a yana dafe goshinsa ."
cikin rawar murya tace "me nayi da zan kasheka da damuwa ?"ni bance zaka kasheni da damuwa ba sai kai ?"wai dan girman allah me nayi maka ne da ka tsani ne haka ka tsani duk wani abu daya dangan ceni ?ya tsaya cak yana kallonta a dage."dan girman allah ka daina tsanata ka barni naji da damuwata domin zuciyata tana cikin tsaka mai wuya ".nan take ransa ya qara 'baci zuciyarsa ta soma tafarfasa sakamakon jin maganganunta wasu marasa Kan gado bai san lokacin daya ya soma mgn cikin zafin zuciya ba "ni zaki fad'awa kina cikin tsaka me wuya ?tayi shiru tana zubar da hawayen bakinciki "
"Dole na fad'a maka domin kai kafi kowa cancatar na fad'awa dan Allah ka bar zuciyata haka nan ta huta , ka kalleni da kyau ya Adam kallo d'aya zaka min ka fahimci bana cikin kwanciyar hankali da walwala tun daga ranar da aka sheida min sakon mami akan aurenmu ban sake samun isashen bacci da natsuwa ba "me yasa haka ?"me yasa na rasa duk wata natsuwata da kwanciyar hankalina ?"
Wani kaskance kallo yayi mata mai firgitarwa wanda yasa tayi shiru ta kasa cigaba da maganar ta qara shiga tashin hankali mai tsanani shiru ne ya ratsa parlour'n bata sake cewa komai ba kamar yadda shima bai sake cewa komai ba har tsawon minti biyar suna zaune kafin daga baya ya motsa labbansa muryarsa a tsarke yace "karki yi kuskuren kamuwa da soyayyata domin muddin kikayi haka hakika kin d'aukarwa zuciyarki wahala “dan kuwa mummunar ciwo ne zai kamaki a karshe ki rasa rayuwarki gabad'aya ,gara ki cigaba da rayuwarki haka batare dani ba domin ni a kowani lokaci zan iya rabuwa dake saboda nayi matukar tsanarki ."na tsaneki ina sake fad'a miki na tsanakeki ".yana gama fad'ar haka ya mike tsaye ya barta ya haye sama cikin sauri sauri yake taka step ."
kuka maryam ta fashewa dashi tana cewa "ya allah idan wani laifi nayi ma yaya adam yasa hankalinsa bai kaina ya allah kasanyaya zuciyarsa ,allah ka sani ina tsananin son mijina ta yadda bazan iya rayuwa idan babu shi ba ,allah ka sanyaya zuciyarsa akaina ,allah ka juyo min da hankalinsa gareni ka bamu zaman lafiya tana kuka wayarta na ringing wanda kuma tasan nana hauwa'u ce amman ta kasa d'auka domin dai kota dauka daga mata hankali zatayi kawai da kyar ta mike ta nufi dakinta ta kwanta lamo tana neman mafuta akan zamansu .”
Sosai zuciyarta da kwalkwaluwarta suka shiga tunani “Ya kamata yaya Adam ya dandani zafin so ko dan yasan martaba da kimar son da take masa,” to me ya kamata nayi “? ta tambayi kanta “dan dole akwai bukatar na tashi tsaye na kwatarwa kaina yanci a wajensa shiru tayi “tana son mijinta bazata iya rabuwa dashi ba ,dan ko da wasa bazata iya furta masa ya saketa ba sannan bazata iya ta’ba bashi damar ya had’ata da kowace mace ba taya kenan zai d’andani zafin so bare yasan darajanta ."?”
Zumbur ta mike zaune “dawa ya kamata nayi wannan shawara “?nan take kwalkwaluwarta ta bata amsa da “sister mana ita kad’ai ce zata baza baki shawarar yadda zaki yi ta mike ta isa inda ta ajiye wayarta ta soma kirata alokacin tana zaune a parlour’n tare da yaya hisham tana shirin mikewa domin ta shiga dakinta ta amsa wayar yaya hisham ya zame ya kwanta akan cinyarta yana d’auka remut dole tasa wayar a silet dan karta damesa ta cusa hannunta cikin sumar kanshi tana jin sanyi aranta dan batayi tunanin zai kwanta a saman cinyarta ba duk tunaninta barin gidan zaayi yaje gurin nuzla .”
Ahankali ta cigaba da shafa sumar kanshi ta d’an kai bakinta daidai kunnensa sai da ta sakar masa murmushinta sannan tace “abinci fa ?wani zazzafan numfashi ya sauke yana qara narkewa akan cinyoyinta masu laushi da kyar ya fixgo magana “zanci sai na gama kallon new’s “yayinda maryam sai faman kira take baa dagawa “oh my goodness wai me yasa sister bata daukar waya ne ?ita kanta nana hauwa’u tana son ta d’auka amman bata son ta damu mijinta kuma bata son yaji abinda zata fad’a sai dai hankalinta ya rabu gida biyu wani yana tare da mijinta wani kuma na wajen maryam bini sai ta kalli screen din wayar taga kira na cigaba da shigowa a karshe dai yaya hisham yace “lafiya ?”
“Me ka gani ?kamar baki da natsuwa wake kiranki ?”
”maryam ce!” ta bashi amsa atakaice ya d’ago idanushi ya tsura mata “ki d’auka mana kika san damuwar da yayanki ya qunsa mata take son tayi magana dake “shiru tayi dan ita kanta tasan haka ne amman dan kawar da maganar tace “kai yanzu tunaninka kenan amman lafiya lau suke zaune “
“taya za’a zauna lafiya da wannan yayan naki mai shegen taurin kai kamar na kafuran farko .”
A firgice nana hauwa ta kallesa “kina kallona karya na fad’a ?tasan gsky ya fad’a amman meye na sake fad’a mata ?ta sake duba wayar zata mayar ta ajiye ya karba ya d’aga tare da sakata a hands free nan take muryar maryam ta bayyana cikin fashewa da kuka “sister ina kika shiga ne tun d’azu nake kiranki ina cikin damuwa “wallahi zuciyata kamar ta fashe ki bani shaawara ya zanyi da yaya Adam wallahi idan aka cigaba ahaka komai zai iya faruwa dani “.
“Sister !”nana hauwa ta kira sunanta “ina jinki sister ina bukatar ki bani shawara sister yaya zanyi da yaya Adam ya zaayi ya dan dani zafi so ?ina son yaji zafi da ciwo kamar yadda nake ji ,sonshi yayi min yawa “
murmushi nana hauwa tayi “wannan kuma ai abinda muka dade dasan ne kece daman kika kasa yarda da hakan “maryam bata san sanda hawaye ya zubo mata ba tace “amman kisan cewa yayi kar na kuskura na kamu da soyayyarsa domin muddin mayi haka na d'aukarwa zuciyata wahala “dan kuwa mummunar ciwo ne zai kamani a karshe na rasa rayuwata gabad'aya ,gara na cigaba da rayuwata haka batare dashi ba domin ni a kowani lokaci zai iya rabuwa dani saboda yayi matukar tsanata ."
Yaya hisham yayi saurin runtse idanunshi yaji zafin kalmar ahankali yaji zuciyarsa na yi masa zafi kamar zata fito waje tausayin maryam ya kamashi
Yayinda nana hauwa tace “subhallah gsky yaya Adam bai kyauta ba sam abinda yake baya kyautawa amman ki bari zamuyi waya zuwa gobe yanzu bani kadai bace “tana gama fadar haka ta katse wayar gbdy “kinga irin muguntarsa ba wallahil azim adam mugu ne sam sam zuciyarsa babu imani bare tausayi babu imani acikin zuciyarsa “yana gama fad’ar haka yaja tsaki ya mike tsaye ya shige d’akinsa .”