Sashe 65
Mar’adam’s Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
mami kam maganar aunty shahida kusan dariya yaso bata ,dan haka ta kawar da kanta gefe tana murmushi "wani abu ya shiga tsaknain ku ?maryam ta gyad'a mata alamun "eh "alhamdulillah ! ta furta a fili tare da cewa yanzu kuma sai muyi fatan allah yasa ya zame mana alkhairi " in sha allahu zai zama alkhairi fara dubani kafin ya shigo ya gane shiri ne kinsan halinsa da shegen ganiyar tsiya ". Inji cewar mami batare da 'bata lokaci ba aunty shahida ta bud'e qaramin jakar kayan aikinta ta soma duba jikin mami suna magana qasa qasa."otsin shigowa d'akin maryam taji hakan yasa tayi saurin waiwayo
wa ATA ta gani yana qoqarin shigowa hannunsa rike da cup din tea ganin ana duba mami ya ajiye cup din akan bedside ya tsaya idanunshi kyam akansu ko kifta idanu baya yi ,burinsa kawai mahaifiyarsa ta samu sauki . yayinda maryam take kallonsa kawai ta rasa abun yi saboda jin ciwon mami duk shiri ".
wani irin numfashi mai zafi ya fesar kamar ance ya kalli inda maryam take zaune yaga shi take kallo wani mugun kallo ya bita dashi mai tattare da tsana taga irin kallon tsanar da yake mata amman tayi kamar bata fahimta ba ta cigaba da kallon faukarsa har alokacin tana cikin yanayi na damuwa da tashin hankali ,mami kuwa hankalinta na kansu addaua take masa acikin zuciyarta "allah yasa qarshen wahalarsu ne yazo, allah ka dubeni ka shirya min adam ka fidda shi acikin halin da yake ciki ka dauke masa tunanin mafarkinsa ka mantar dashi komai akanta ka daidai tsakaninsa da matarsa ."kamar wanda aka tsinkara haka yayi kanta yana cewa "kallon iskanci me kike min ?".wani irin tari mai karfi mami tayi tana kiran sunansa da yafitosa da hannunta dole tasa ya dawo da sauri ya rike yatsun hannunta gam yana mata sannu amman idanunshi na Kan aunawa maryam mugun kallo da harara ."
har tsawon mintuna talatin aunty shahida tana Kan aikinta sannan ta samu numfashin mami ya dawo daidai ta mata allurar bacci sannna taja baya kad'an ta tsaya tana yiwa mami sannu ."yauwa shahida allah yayi maku albarka gabad'ayaku da ya'yanku allah yasa ina da rabon ganin ya'yan adamcy da auta "in sha allahu mami zaki gani allah dai ya baki lafiya "wani mugun kallo ATA ya watsa mata yana jan tsaki "da fatan dai baku sheidawa kowa halin da nake ciki ba ko ?nasan babu wanda d'an naki ya sheidawa dan nasan daya sheida masu da yanzu sunzo ko sunyita kira a waya amamn yanzu zan kira khadija , zabiba da auta na sheida masu halin da'ake ciki sai su zo gobe su duba jikikin zazzafan numfashi ya sauke dan kuwa babu wnada ya sheidawa cewar mami ta kusan mutuwa ya kai hannu ya d’an d’ago mami yasa mata pillow ya jingina bayanta ya d'auki cup din tea din daya shigo dashi ya kai bakinta yana bata tana kur'ba ahankali rud'ewarsa bai bawa mami mamaki ba dan tasan halinsa akan ya rasata zai iya aikata fiyye da haka dan duk iskancinsa idan zai ga 'bacin ranta ko rashin lafiyarta yanzu né hankalinsa zai tashi ,bai son ya rasata gashi kuma mutuwa tana Kan kowani bawa dole watan wata rana zaa wayi gari a sheida masa ta mutu ko ta mutu a hannunsa allah dai ya bata ikon cikawa da imani shine fatanta ".
bayan ta gama sha tea ya gyara mata kwanciya yana mata sannu tare da lullu'be mata jiki ya zauna a gefenta hannunsa na rike cikin nata yana jin qaunar mahaifiyarsa fiyye da komai, ahaka bacci ya d'auke mami ,ya tsura mata ido "ya allah ka bani karfin zuciyar yiwa mahaifiyata biyayya ba komai ya hanashi son abinda mahaifiyarsa ke so ba illa soyayyar princess daya ma zuciyarsa mummunar kamu ."hannun maryam aunty shahida ta kamo suka fito daga cikin d'akin,ahankali suke takowa zuwa parlour'n qasa "maryam ina tayaki murna allah yasa ku samu rabo a wannan had'uwar farkon da kukayi da adamcy." cikin yanayi na tashin hankali maryam ta sauke numfashi tana jin sabon tashin hankali na shigarta "abinda basu sani ba ai wannna had'uwar itace kusan ta biyar a tsakninsu dashi har bakin mota ta raka aunty shahida tana karfafa mata gwiwa ta bud'e mata gidan baya ta shiga ta zauna "allah ya tsare min aunty nah zaki shigo gobe né ?sosai kuwa zan zo gobe ai idan ban zo ba wannan muskililin zai iya kiran likitansa kuma zai iya gano komai allah ya kai mu gobe aunty shahida ta wuce gida ta barsu duk da taso tayi magana da adam amman ganin yanayinsa akwai tsananin damuwa koma tace haushinta yake ji .
Acan d'akin kuwa a hankali ATA ya runtse idanunshi tare da motsa labbansa "princess you want to kill me ba ?kina son sonki ya kasheni ba ?duk tsananin soyayyarki ne ya hanani yiwa mahaifiyata biyayya why kika kasa bayyana min kanki a zahiri gashi komai zanyi sai da tunaninki ".ya fad'a yana sauke ajiyar zuciya da numfashi atare ya tuna lokacin da yake saduwa da maryam karfin tunaninta ne yayi tasiri a zuciyarsa har mazakun tarsa ta mike if not da bazai iya aikata komai daita ba "nima ina sonka sosai zuciyata da gangar jikina kai kad'ai suke jira saboda zuciyata da gangar jikina mallakinka ne har abada ,yaji sautin muryarta acikin dodon kunnensa suna masa kuwa ahankali ya bud'e idanunshi yana kallon d'akin .wani naunayen ajiyar zuciya ya sauke yana furta "why princess ?ina son na ji sautin muryarki a zahiri kullum sai dai naji a bad'ini ya fad'a da wata irin murya kamar tana tare dashi ya dade zaune har goshin asuba sannan ya zare hannunsa cikin na mami ya fito ya nufi d'akinsa kamar ya d'an kwanta ya huta dan wani irin sara kanshi ke masa amman yasan ko ya kwanta bazai ta'ba iya runtsawa ba saboda halin da mahaifiyarsa take ciki ."
kai tsaye hanyar bathroom ya nufa ya tura kofar ahankali ya shiga domin tsarkake jikinsa bayan ya zare jallabiyarsa wanka tsarki ya soma alokacin da ruwa ya fara sauka ajikinsa zuciyarsa ta fara hasko masa komai daya faru a awanin da suka gabata "sweet heart kinga irin matar da kika za'bawa rayuwata ko ?" Kin aura min mazinaciya ,kin aura min macen data gama zubar da mutuncinta a waje “Ko adadin maza nawa ne suka kusanceta ?yayiwa kanshi tamabayr yana furta kalmar subhallah acikin zuciyarsa "a gaskiya sweetheart baki kyauta min ba ,shiyasa raina yaki amsarta zuciyata taki sonta, babu shakka wannan dabi'ar ce yasa zuciyata ta qasa amsarta amatsayin mamata "nan da nan zuciyarsa ta fara tafarfasa yana jin tuttukin bakinciki sakama kon yadda yaji maryam akan gado "sweetheart kin sadaukar da rayuwarki akan mazinaciya batare da kinsani ba wani zazzafan numfashin ya fesar kana ya cigaba da wanka da wannan tunanin yayi wankan tsarki Ya gama ya d'auro alwala ya fito ya sauya wani jallabiaya mamadin ya kwanta ko ya zauna sai kawai ya tsinci zuciyarsa da són gabatar da nafila "gara ya koma zuwa ga ubanginsa ko zai fita daga cikin maseefun da yake ciki na tsawon shekaru ."
Cike da tashin hankali maryam ta shiga d'akinta ta samu waje ta zauna tana duban mami "wani irin soyayya mami take mata haka ?ta furta a saman lip's dinta tasan mami na matuqar qaunarta amman bata ta'ba tunanin zata aikata haka akanta ba ,kanta ta kifa a daidai hannun mami hawayenta na zuba "allah sarki mami kina sóna da yawa ,kina son cigabana ta kowani hanya kina nan kina shirya min yadda zanji dadi a gidan d'anki ni kuma mahaifiyata tana nan tana shirya yadda zan cutar da d'anki domin kuwa da magungunan da sukai masa sunyi tasiri sai abinda tace masa zai yi amman duk runtse duk wuya bazata ta'ba barin yaya adam ya juya wa mami baya ba idan sukai nasara akanshi sake kwantar da kanta tayi tana tunanin irin kallon da ATA yake mata wanda ke d'auke da tambayoyi kuma tasan duk akan yadda ya sameta ne ."hakika maryam kinyi gaugau wa arayuwarki "ko a wani matsayi yaya adam zai dauketa fatanta allah yasa yau né cikin zai shiga dan kuwa idan ya shiga kafin yau akwai kutirin bala'i a gidan ."
sosai tayi zurfi cikin tunani qarar wayarta ce ya dawo da ita daga tunanin da take ta yunkura ta mike da kyar ta d'aga tana duba screen din wayarta sunan mahaifiyarta ce ta kalli agogon wayarta tana mamaki kiran me take mata adaidai wannna lokacin ? kamar bazata d'auka ba sai kuma ta kara wayar a kunneta ta shige bayinta tana magana qasa qasa ."ummah lafiya ?okay to shikenan amman karki aiko da komai sãi mami ta wuce “bayan ata ya idar da nafila ya zauna yana addua tare da neman zabin allah arayuwarsa ,wannan shine karo na farko da yayi wannna tunanin da kuma addua wa mahafiyarsa yana zaune har aka kira sallah asuba ya mike yayi alwala ya fita zuwa masallaci ya gabatar da sallah sannan ya dawo bai shiga d'akinsa ba ,ya shiga d'akin maryam domin duba mami wanda alokacin itama mrym tayi sallah tana kwnace abayan mami tsaki yaja tare da jan qafarta d'aya ."
wa ATA ta gani yana qoqarin shigowa hannunsa rike da cup din tea ganin ana duba mami ya ajiye cup din akan bedside ya tsaya idanunshi kyam akansu ko kifta idanu baya yi ,burinsa kawai mahaifiyarsa ta samu sauki . yayinda maryam take kallonsa kawai ta rasa abun yi saboda jin ciwon mami duk shiri ".
wani irin numfashi mai zafi ya fesar kamar ance ya kalli inda maryam take zaune yaga shi take kallo wani mugun kallo ya bita dashi mai tattare da tsana taga irin kallon tsanar da yake mata amman tayi kamar bata fahimta ba ta cigaba da kallon faukarsa har alokacin tana cikin yanayi na damuwa da tashin hankali ,mami kuwa hankalinta na kansu addaua take masa acikin zuciyarta "allah yasa qarshen wahalarsu ne yazo, allah ka dubeni ka shirya min adam ka fidda shi acikin halin da yake ciki ka dauke masa tunanin mafarkinsa ka mantar dashi komai akanta ka daidai tsakaninsa da matarsa ."kamar wanda aka tsinkara haka yayi kanta yana cewa "kallon iskanci me kike min ?".wani irin tari mai karfi mami tayi tana kiran sunansa da yafitosa da hannunta dole tasa ya dawo da sauri ya rike yatsun hannunta gam yana mata sannu amman idanunshi na Kan aunawa maryam mugun kallo da harara ."
har tsawon mintuna talatin aunty shahida tana Kan aikinta sannan ta samu numfashin mami ya dawo daidai ta mata allurar bacci sannna taja baya kad'an ta tsaya tana yiwa mami sannu ."yauwa shahida allah yayi maku albarka gabad'ayaku da ya'yanku allah yasa ina da rabon ganin ya'yan adamcy da auta "in sha allahu mami zaki gani allah dai ya baki lafiya "wani mugun kallo ATA ya watsa mata yana jan tsaki "da fatan dai baku sheidawa kowa halin da nake ciki ba ko ?nasan babu wanda d'an naki ya sheidawa dan nasan daya sheida masu da yanzu sunzo ko sunyita kira a waya amamn yanzu zan kira khadija , zabiba da auta na sheida masu halin da'ake ciki sai su zo gobe su duba jikikin zazzafan numfashi ya sauke dan kuwa babu wnada ya sheidawa cewar mami ta kusan mutuwa ya kai hannu ya d’an d’ago mami yasa mata pillow ya jingina bayanta ya d'auki cup din tea din daya shigo dashi ya kai bakinta yana bata tana kur'ba ahankali rud'ewarsa bai bawa mami mamaki ba dan tasan halinsa akan ya rasata zai iya aikata fiyye da haka dan duk iskancinsa idan zai ga 'bacin ranta ko rashin lafiyarta yanzu né hankalinsa zai tashi ,bai son ya rasata gashi kuma mutuwa tana Kan kowani bawa dole watan wata rana zaa wayi gari a sheida masa ta mutu ko ta mutu a hannunsa allah dai ya bata ikon cikawa da imani shine fatanta ".
bayan ta gama sha tea ya gyara mata kwanciya yana mata sannu tare da lullu'be mata jiki ya zauna a gefenta hannunsa na rike cikin nata yana jin qaunar mahaifiyarsa fiyye da komai, ahaka bacci ya d'auke mami ,ya tsura mata ido "ya allah ka bani karfin zuciyar yiwa mahaifiyata biyayya ba komai ya hanashi son abinda mahaifiyarsa ke so ba illa soyayyar princess daya ma zuciyarsa mummunar kamu ."hannun maryam aunty shahida ta kamo suka fito daga cikin d'akin,ahankali suke takowa zuwa parlour'n qasa "maryam ina tayaki murna allah yasa ku samu rabo a wannan had'uwar farkon da kukayi da adamcy." cikin yanayi na tashin hankali maryam ta sauke numfashi tana jin sabon tashin hankali na shigarta "abinda basu sani ba ai wannna had'uwar itace kusan ta biyar a tsakninsu dashi har bakin mota ta raka aunty shahida tana karfafa mata gwiwa ta bud'e mata gidan baya ta shiga ta zauna "allah ya tsare min aunty nah zaki shigo gobe né ?sosai kuwa zan zo gobe ai idan ban zo ba wannan muskililin zai iya kiran likitansa kuma zai iya gano komai allah ya kai mu gobe aunty shahida ta wuce gida ta barsu duk da taso tayi magana da adam amman ganin yanayinsa akwai tsananin damuwa koma tace haushinta yake ji .
Acan d'akin kuwa a hankali ATA ya runtse idanunshi tare da motsa labbansa "princess you want to kill me ba ?kina son sonki ya kasheni ba ?duk tsananin soyayyarki ne ya hanani yiwa mahaifiyata biyayya why kika kasa bayyana min kanki a zahiri gashi komai zanyi sai da tunaninki ".ya fad'a yana sauke ajiyar zuciya da numfashi atare ya tuna lokacin da yake saduwa da maryam karfin tunaninta ne yayi tasiri a zuciyarsa har mazakun tarsa ta mike if not da bazai iya aikata komai daita ba "nima ina sonka sosai zuciyata da gangar jikina kai kad'ai suke jira saboda zuciyata da gangar jikina mallakinka ne har abada ,yaji sautin muryarta acikin dodon kunnensa suna masa kuwa ahankali ya bud'e idanunshi yana kallon d'akin .wani naunayen ajiyar zuciya ya sauke yana furta "why princess ?ina son na ji sautin muryarki a zahiri kullum sai dai naji a bad'ini ya fad'a da wata irin murya kamar tana tare dashi ya dade zaune har goshin asuba sannan ya zare hannunsa cikin na mami ya fito ya nufi d'akinsa kamar ya d'an kwanta ya huta dan wani irin sara kanshi ke masa amman yasan ko ya kwanta bazai ta'ba iya runtsawa ba saboda halin da mahaifiyarsa take ciki ."
kai tsaye hanyar bathroom ya nufa ya tura kofar ahankali ya shiga domin tsarkake jikinsa bayan ya zare jallabiyarsa wanka tsarki ya soma alokacin da ruwa ya fara sauka ajikinsa zuciyarsa ta fara hasko masa komai daya faru a awanin da suka gabata "sweet heart kinga irin matar da kika za'bawa rayuwata ko ?" Kin aura min mazinaciya ,kin aura min macen data gama zubar da mutuncinta a waje “Ko adadin maza nawa ne suka kusanceta ?yayiwa kanshi tamabayr yana furta kalmar subhallah acikin zuciyarsa "a gaskiya sweetheart baki kyauta min ba ,shiyasa raina yaki amsarta zuciyata taki sonta, babu shakka wannan dabi'ar ce yasa zuciyata ta qasa amsarta amatsayin mamata "nan da nan zuciyarsa ta fara tafarfasa yana jin tuttukin bakinciki sakama kon yadda yaji maryam akan gado "sweetheart kin sadaukar da rayuwarki akan mazinaciya batare da kinsani ba wani zazzafan numfashin ya fesar kana ya cigaba da wanka da wannan tunanin yayi wankan tsarki Ya gama ya d'auro alwala ya fito ya sauya wani jallabiaya mamadin ya kwanta ko ya zauna sai kawai ya tsinci zuciyarsa da són gabatar da nafila "gara ya koma zuwa ga ubanginsa ko zai fita daga cikin maseefun da yake ciki na tsawon shekaru ."
Cike da tashin hankali maryam ta shiga d'akinta ta samu waje ta zauna tana duban mami "wani irin soyayya mami take mata haka ?ta furta a saman lip's dinta tasan mami na matuqar qaunarta amman bata ta'ba tunanin zata aikata haka akanta ba ,kanta ta kifa a daidai hannun mami hawayenta na zuba "allah sarki mami kina sóna da yawa ,kina son cigabana ta kowani hanya kina nan kina shirya min yadda zanji dadi a gidan d'anki ni kuma mahaifiyata tana nan tana shirya yadda zan cutar da d'anki domin kuwa da magungunan da sukai masa sunyi tasiri sai abinda tace masa zai yi amman duk runtse duk wuya bazata ta'ba barin yaya adam ya juya wa mami baya ba idan sukai nasara akanshi sake kwantar da kanta tayi tana tunanin irin kallon da ATA yake mata wanda ke d'auke da tambayoyi kuma tasan duk akan yadda ya sameta ne ."hakika maryam kinyi gaugau wa arayuwarki "ko a wani matsayi yaya adam zai dauketa fatanta allah yasa yau né cikin zai shiga dan kuwa idan ya shiga kafin yau akwai kutirin bala'i a gidan ."
sosai tayi zurfi cikin tunani qarar wayarta ce ya dawo da ita daga tunanin da take ta yunkura ta mike da kyar ta d'aga tana duba screen din wayarta sunan mahaifiyarta ce ta kalli agogon wayarta tana mamaki kiran me take mata adaidai wannna lokacin ? kamar bazata d'auka ba sai kuma ta kara wayar a kunneta ta shige bayinta tana magana qasa qasa ."ummah lafiya ?okay to shikenan amman karki aiko da komai sãi mami ta wuce “bayan ata ya idar da nafila ya zauna yana addua tare da neman zabin allah arayuwarsa ,wannan shine karo na farko da yayi wannna tunanin da kuma addua wa mahafiyarsa yana zaune har aka kira sallah asuba ya mike yayi alwala ya fita zuwa masallaci ya gabatar da sallah sannan ya dawo bai shiga d'akinsa ba ,ya shiga d'akin maryam domin duba mami wanda alokacin itama mrym tayi sallah tana kwnace abayan mami tsaki yaja tare da jan qafarta d'aya ."