Sashe 101
Mar’adam’s Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
“me kke nufi ni ban fad’a miki ba karta samu aiki har karshen rayuwarta ba bama a wannan company din ba har other companies?Ke ma kinsani bana bawa kowani irin mutun second chance dan haka kije ki sallameta bana son ganinta acikin company din nan “oya go out ! ya nuna mata hanyar fita jikinta na rawa ta fito .”tana fita ya zabura ya mike tsaye ya daura hannunsa daya akan hannun kujerar daya tashi gabansa na wani irin mummunar faduwa zuciyarsa na tuttukin zafin kamar ya dakatar da some amman bakinsa ya kasa furta komai .
ya bar wajen ya koma jikin window yana kallon haraban maakatan yaso kwarai ya samu nasara sake ganawa daita amman ina bazai iya daukar iskancinta ba har kamar shi ya sauke girmansa ya kirata amman taki daukar wayarsa har ma da kashe masa waya ga mummunar sako data fadawa james bayan haka ya nemi ganawa daita a ogun shima batayi masa abinda ya bukata ba sai ma qara masa damuwa datayi jin abun yayi kamar alokacin ya faru babu wani sausauci da zai mata wanda ya wuce ya koreta daga karkashinsa .”
da sauri sectary ta fito zuwa office dinsu tana shiga ta isketa zaune da farar takadar agabanta tana zana mutun sanye da suit da wondo har ma da takalmi acikin mintuna da basu wuce ashirin ba ta tsaya tana sauke numfashi, ganin ita kadai ce a office ta qaraso sosai ta tsaya akanta tana tunanin yadda zatai mata magana dan sam babu dadi ka samu aiki ranar da ka fara zuwa ace an koreka tsayuwarta batasa maryama ta dago ba dan bata ma ji alamun shigowarta ba kokari take ta kammala aikin da ta fara dashi amatsayin aikin farko .”muryar some a sanyaye ta kira sunanta “maryam hussein ! maryama ta dago da sauri tana cewa “yes ma ,akwai wani aikin da zan miki “?”No you’re fared cak numfashin maryama ya nemi ya dauke sakamakon jin mummunar labarin datayi nan take dakin ya dinga jujjuya mata wani irin tashi hankali tashig mara misali kafin a hankali ta janyo numfashinta dake kokarin barinta ta dawo dashi gangar jikinta ta fuskanci sectary sosai hankalinta na qara tashi “wannan hukuncin MR ATA né “.
“Hukuncin Mr ATA”. ?ta furta da karfi tô kaifin me nayi masa nida yau na fara aiki anan ?tayi mgnr Kmr zatai kuka cike da tausayawa sectary ta dafata sai dai ta kasa cewa komai “ko zan iya magana dashi dan haka kawai bazaa dakatar da mutun batare da wani laifi ba ?tayi mgnr a fusace .”no no !! ba sai kingansa ba ,dan ni kaina a halin yanzu ina cikin matsala dan allah ki bar nan yanzu kafin ya shigo “ba maganar na bar nan bane ko kina cikin matsala ina son nasan dalilin da zai sa akoreni tunda nasan sai da dalili akewa mutun irin wannan korar lallai sai nasan meye matsalar kafin na bar maakatan nan ,”ki natsu please maryam sir bazai ganki ba a yanzu .”
“Kema kiyi hakuri kiyi min iso Ke bari ma naje da kaina .”fuuuuu ta nufi kofar fita da sauri some ta biyo bayanta tana kiran sunanta “maryama ki tsaya karki sake yin wani kuskure ta riko hannunta cikin zafin rai “bazai yuwa ma ki shiga inda yake ba wannan ya sabawa doka .”
“Doka wani doka kuma ?wallahi kusani kun tafka babban kuskure na korata ,bari ma kiji bani nayi applied din aiki a kamfaninku ba yi min akayi dan haka yanzu ma ban damu ba kije ki fad’a masa ko bansamu aikin a anan ba zan samu aiki adalilin baiwar da allah yayi min kuma bare ma zan samu aiki da takarduna” dan allah kiyi hakuri nima ba laifina bane .”shiru maryama tayi kafin ahankali tace”madam some ko zansa exactly laifin me kika min da kike bani hakuri ?ai nice yafi dacewa na baku hakuri ku da ake nema a wurinku ,amman ku kuwa wani irin tsarin ne da maakatarku hk ?a dauki mutun aiki rana daya da fara aikinsa a koresa ?kiyi hakuri maryam ki wuce kawai karma kisa rai ko a wani guri ma zaki samu aiki domin sir nada karfin iko a koina “to ni laifin me nayi masa haka ?ki tmbyr min shi laifi me nayi masa haka ?tai mgnr tana kuka “ai ban isa najewa sir da wad’an nan tamvayoyin naki ba “to shikenan amman wallahi kisani bazanje koina ba har sai naji dalilin dayasa ya koreni muddin bai fad’a min laifin da nayi masa ba anan zan qarar da rayuwata ..” ta samu guri ta zauna tana kuka mai matukar cin rai “.
“okay maryam bari na gwada saata ko allah zai sa ya saurareni ta juya da sauri ta fice yayinda maryama take zubar da hawaye masu zafi bata san sanda ta zamo kasa bisa gwiwowinta ba ta hade tafukan hannunta guri daya “ya allah meke shirin faruwa dani kuma ?wani irin tashin hankali ne wannan ?daga zarar na fita cikin wata maseefar sai wata ta bullo ya allah ka taimakeni .”a can gida ma hankalin aunty da umma har da granny duk a tashe yake umma ta qaraso da magani da ruwa a hannunta hajiya yau baki sha maganinki ba ga lokaci na wucewa “ni gbdy na ma manta da wani batun shan magani dan bana da natsuwa ban san halin da maryama take ciki ba wallahi hakan nan nake jin damuwa ya allah ka taimake yarinyar nan kasa karshen wahalarta ne yazo “karki damu in sha allahu alkhairi ne zai biyo ba tunda an dauketa aiki ai sai fatan albashi su fara shigowa to allah yasa alkhairi ne zai biyo baya .”ameen ta karbi magani ta kai bakinta .”
ATA na tsaye har lokacin ya kasa zama sectary dinsa ta shigo “sir na fad’a mata hukuncinka amman tace baza tafi koina ba har sai ta gana da kai “no way !” ya fad’a yana jin wani irin faduwar gaba mai tsanani ”I won’t meet her ki koma ki fad’a mata haka” sir na fad’a mata taki tafiya ne wai sai an fad’a mata laifin da tayi daaka koreta aiki daga farawarta yau “kije ki fad’a mata ta bar kanfanin nan dan bazan ganta ba kema da kika dawo min da banzar maganarta idan kika sake zuwar min da mgnrta zaki samu matsala dan kinfi kowa sanin laifin datai ko ba da kanta taki amsar aikin da muka bata a tun farko ba ?”sannan na bukaci zanenta shima taki yarda ta ganni sau nawa ina kiran wayarta taki daga wa ta saurareni sannan nayi qoqarin tayi min aiki a ogun shima babu wani biyan bukata,yanzu kuma ta kwaso jiki tazo neman aiki kamfanina ?kema kinsan bazai yuwu ba ya fad’a a matukar a tsawace .”
Nan take sectary ta kame jikinta na rawa dan duk lokacin da yake mgn cikin fushi itama fita haiyacinta take ya sauke numfashi kana ya dunkule hannunsa ya naushi iska “aikin har yana arha haka ka kisa alokacin da kaso sannan ka samu alokacin da kaso “idan ma baki fad’a mata laifinta ba ungo nan ya zaro wata farar takarda ya mika mata kije ki bata amman ganina ko magana dani abu ne da zai mata wahala acikin wannan kafanin ke qarshen rayuwarta bazata sake ganina ido da ido ba “okay sir tasa hannu ta karba ta juya ta soma tafiya “idan aka sake halittarta a duniya aka bata aiki bazata ki karba ba nonsense girl kawai ya fad’a yana furzar da iska .”
Da sauri sectary ta shiga office din da maryama take tana mai kiran sunanta ta mike da sauri ta qaraso gareta tana cewa”laifin me yace nayi masa.” mika mata takarda tayi tana qara mata da bayani abinda tayi hawaye ne suka zubo mata” wayyo allah wallahi bana ki amsar aikin bane a wancan ranar dan yin kaina wata kawata ce tafi ni bukatar aiki shine na bar mata amman badan banason aikin bane” wanna shine dalilin da yasa mr ATA ya koreki kema abinda kikayi bai kamata ba bayan shi ma akan zane shima haka kika masa wulakanci bayan saboda abinda ya faru aranar da kikazo kawo zanensa yaji babu dadi aransa shine ma yasa James yayita kiranki akarshe shima ya kiraki baki dauka ba ,da kuma kika dauaka me kika ce ?”maryama tayi shiru tana dubanta “kikace bazakiyi ba !” Muryarta a sanyaye tace “am sorry !” Babu wani maganar sorry zaki iya tafiya dan bazaki samu wata dama ba “is okay na gode Kwarai da gaske tunda da farko nice naki amsar aiki sannan nakiyin aiki daku yanzu kuma na dawo kuka kini bani da yadda zanyi tunda ku kuke da kamfaninku tana gama magana ta juya da niyyar barin office din idanunta ya sauka akan kawarta subaia “kin rasa aikinki akaro na biyu maryama akaina ?”
ya bar wajen ya koma jikin window yana kallon haraban maakatan yaso kwarai ya samu nasara sake ganawa daita amman ina bazai iya daukar iskancinta ba har kamar shi ya sauke girmansa ya kirata amman taki daukar wayarsa har ma da kashe masa waya ga mummunar sako data fadawa james bayan haka ya nemi ganawa daita a ogun shima batayi masa abinda ya bukata ba sai ma qara masa damuwa datayi jin abun yayi kamar alokacin ya faru babu wani sausauci da zai mata wanda ya wuce ya koreta daga karkashinsa .”
da sauri sectary ta fito zuwa office dinsu tana shiga ta isketa zaune da farar takadar agabanta tana zana mutun sanye da suit da wondo har ma da takalmi acikin mintuna da basu wuce ashirin ba ta tsaya tana sauke numfashi, ganin ita kadai ce a office ta qaraso sosai ta tsaya akanta tana tunanin yadda zatai mata magana dan sam babu dadi ka samu aiki ranar da ka fara zuwa ace an koreka tsayuwarta batasa maryama ta dago ba dan bata ma ji alamun shigowarta ba kokari take ta kammala aikin da ta fara dashi amatsayin aikin farko .”muryar some a sanyaye ta kira sunanta “maryam hussein ! maryama ta dago da sauri tana cewa “yes ma ,akwai wani aikin da zan miki “?”No you’re fared cak numfashin maryama ya nemi ya dauke sakamakon jin mummunar labarin datayi nan take dakin ya dinga jujjuya mata wani irin tashi hankali tashig mara misali kafin a hankali ta janyo numfashinta dake kokarin barinta ta dawo dashi gangar jikinta ta fuskanci sectary sosai hankalinta na qara tashi “wannan hukuncin MR ATA né “.
“Hukuncin Mr ATA”. ?ta furta da karfi tô kaifin me nayi masa nida yau na fara aiki anan ?tayi mgnr Kmr zatai kuka cike da tausayawa sectary ta dafata sai dai ta kasa cewa komai “ko zan iya magana dashi dan haka kawai bazaa dakatar da mutun batare da wani laifi ba ?tayi mgnr a fusace .”no no !! ba sai kingansa ba ,dan ni kaina a halin yanzu ina cikin matsala dan allah ki bar nan yanzu kafin ya shigo “ba maganar na bar nan bane ko kina cikin matsala ina son nasan dalilin da zai sa akoreni tunda nasan sai da dalili akewa mutun irin wannan korar lallai sai nasan meye matsalar kafin na bar maakatan nan ,”ki natsu please maryam sir bazai ganki ba a yanzu .”
“Kema kiyi hakuri kiyi min iso Ke bari ma naje da kaina .”fuuuuu ta nufi kofar fita da sauri some ta biyo bayanta tana kiran sunanta “maryama ki tsaya karki sake yin wani kuskure ta riko hannunta cikin zafin rai “bazai yuwa ma ki shiga inda yake ba wannan ya sabawa doka .”
“Doka wani doka kuma ?wallahi kusani kun tafka babban kuskure na korata ,bari ma kiji bani nayi applied din aiki a kamfaninku ba yi min akayi dan haka yanzu ma ban damu ba kije ki fad’a masa ko bansamu aikin a anan ba zan samu aiki adalilin baiwar da allah yayi min kuma bare ma zan samu aiki da takarduna” dan allah kiyi hakuri nima ba laifina bane .”shiru maryama tayi kafin ahankali tace”madam some ko zansa exactly laifin me kika min da kike bani hakuri ?ai nice yafi dacewa na baku hakuri ku da ake nema a wurinku ,amman ku kuwa wani irin tsarin ne da maakatarku hk ?a dauki mutun aiki rana daya da fara aikinsa a koresa ?kiyi hakuri maryam ki wuce kawai karma kisa rai ko a wani guri ma zaki samu aiki domin sir nada karfin iko a koina “to ni laifin me nayi masa haka ?ki tmbyr min shi laifi me nayi masa haka ?tai mgnr tana kuka “ai ban isa najewa sir da wad’an nan tamvayoyin naki ba “to shikenan amman wallahi kisani bazanje koina ba har sai naji dalilin dayasa ya koreni muddin bai fad’a min laifin da nayi masa ba anan zan qarar da rayuwata ..” ta samu guri ta zauna tana kuka mai matukar cin rai “.
“okay maryam bari na gwada saata ko allah zai sa ya saurareni ta juya da sauri ta fice yayinda maryama take zubar da hawaye masu zafi bata san sanda ta zamo kasa bisa gwiwowinta ba ta hade tafukan hannunta guri daya “ya allah meke shirin faruwa dani kuma ?wani irin tashin hankali ne wannan ?daga zarar na fita cikin wata maseefar sai wata ta bullo ya allah ka taimakeni .”a can gida ma hankalin aunty da umma har da granny duk a tashe yake umma ta qaraso da magani da ruwa a hannunta hajiya yau baki sha maganinki ba ga lokaci na wucewa “ni gbdy na ma manta da wani batun shan magani dan bana da natsuwa ban san halin da maryama take ciki ba wallahi hakan nan nake jin damuwa ya allah ka taimake yarinyar nan kasa karshen wahalarta ne yazo “karki damu in sha allahu alkhairi ne zai biyo ba tunda an dauketa aiki ai sai fatan albashi su fara shigowa to allah yasa alkhairi ne zai biyo baya .”ameen ta karbi magani ta kai bakinta .”
ATA na tsaye har lokacin ya kasa zama sectary dinsa ta shigo “sir na fad’a mata hukuncinka amman tace baza tafi koina ba har sai ta gana da kai “no way !” ya fad’a yana jin wani irin faduwar gaba mai tsanani ”I won’t meet her ki koma ki fad’a mata haka” sir na fad’a mata taki tafiya ne wai sai an fad’a mata laifin da tayi daaka koreta aiki daga farawarta yau “kije ki fad’a mata ta bar kanfanin nan dan bazan ganta ba kema da kika dawo min da banzar maganarta idan kika sake zuwar min da mgnrta zaki samu matsala dan kinfi kowa sanin laifin datai ko ba da kanta taki amsar aikin da muka bata a tun farko ba ?”sannan na bukaci zanenta shima taki yarda ta ganni sau nawa ina kiran wayarta taki daga wa ta saurareni sannan nayi qoqarin tayi min aiki a ogun shima babu wani biyan bukata,yanzu kuma ta kwaso jiki tazo neman aiki kamfanina ?kema kinsan bazai yuwu ba ya fad’a a matukar a tsawace .”
Nan take sectary ta kame jikinta na rawa dan duk lokacin da yake mgn cikin fushi itama fita haiyacinta take ya sauke numfashi kana ya dunkule hannunsa ya naushi iska “aikin har yana arha haka ka kisa alokacin da kaso sannan ka samu alokacin da kaso “idan ma baki fad’a mata laifinta ba ungo nan ya zaro wata farar takarda ya mika mata kije ki bata amman ganina ko magana dani abu ne da zai mata wahala acikin wannan kafanin ke qarshen rayuwarta bazata sake ganina ido da ido ba “okay sir tasa hannu ta karba ta juya ta soma tafiya “idan aka sake halittarta a duniya aka bata aiki bazata ki karba ba nonsense girl kawai ya fad’a yana furzar da iska .”
Da sauri sectary ta shiga office din da maryama take tana mai kiran sunanta ta mike da sauri ta qaraso gareta tana cewa”laifin me yace nayi masa.” mika mata takarda tayi tana qara mata da bayani abinda tayi hawaye ne suka zubo mata” wayyo allah wallahi bana ki amsar aikin bane a wancan ranar dan yin kaina wata kawata ce tafi ni bukatar aiki shine na bar mata amman badan banason aikin bane” wanna shine dalilin da yasa mr ATA ya koreki kema abinda kikayi bai kamata ba bayan shi ma akan zane shima haka kika masa wulakanci bayan saboda abinda ya faru aranar da kikazo kawo zanensa yaji babu dadi aransa shine ma yasa James yayita kiranki akarshe shima ya kiraki baki dauka ba ,da kuma kika dauaka me kika ce ?”maryama tayi shiru tana dubanta “kikace bazakiyi ba !” Muryarta a sanyaye tace “am sorry !” Babu wani maganar sorry zaki iya tafiya dan bazaki samu wata dama ba “is okay na gode Kwarai da gaske tunda da farko nice naki amsar aiki sannan nakiyin aiki daku yanzu kuma na dawo kuka kini bani da yadda zanyi tunda ku kuke da kamfaninku tana gama magana ta juya da niyyar barin office din idanunta ya sauka akan kawarta subaia “kin rasa aikinki akaro na biyu maryama akaina ?”