Sashe 96
Mar’adam’s Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Maryama taso kizo gareni maryama ta mike da kyar dan gbdy jikinta babu laka ta dawo kusa da granny wacce ta kawo masu ziyara a safiyar yau din ta zauna granny ta kamo hannunta daya ta rike gam cikin nata cike da matsanancin tashin hankali ta soma magana "wai meke faruwa da rayuwar yarinyar nan ne ?gabadaya na kasa fahimtar abinda ke faruwa daita duk lokacin da zaayi mgnr aureta ko tayi saurayi sai wani mummunar abu ya samesa? yanzu kuma gashi wanda ya aureta shima ya mutu ya barta , maryama tai saurin girgiza mata kai " granny bai mutu ya barni ba fa an dai binnesa amman nayi imani bai mutu ba zai dawo domin ina cikin son yaya sadam dan duk cikin wad'an da suka nemi aurena babu wanda zuciyata ta yarda ta kuma amince dashi kamar yaya sadam ni kaina na kan zauna nayiwa kaina wannan tunani granny "why abubuwa suke faruwa dani haka ? daga wannan sai wannan tayiwa kakar sadam tambayar tana sheshekar kuka “ya allah laifin me nayi haka da wannan jarabawa tamin yawa ?yanzu ni nasan haka zan qare rayuwata matukar na rasa yaya sadam babu mai kuma Kuskuren sake zuwa neman aurena ". tayi shiru hawaye na zuba daga cikin idanunta "me yasa kuka min haka ? me yasa kuka nisanta da mijina wallahi zuciyata bazata iya d'aukar wannan tashin hankalin ba?me yasa ? Why why !!! ta qarasa mgnr tana wani irin kuka nan take suka rufa akanta har mahaifiyarta suna bata hakuri ".
ahankali zuciyarta ta tsaidaita daga kukan da take tare da bata kwarin gwiwa "sadam dinki bai mutu ba sannan bai barki ba zai dawo gareki ki bawa zuciyarki kwarin gwiwa ki kwantar da hankalinki domin kwanciyar hankalinki shine kwanciyar hankalin duk wani masoyinki Kiyi masa addua da yarda allah zai dawo gareki ."tun lokacin da granny ta kirata zuwa gareta ya qaraso bakin kofar shigowa parlour'n da fuskarta ya sama cin qaro tana zubar da hawaye wanda ke fita daga kasan zuciyarta kamar ance ta d'aga idanunta dan daman tana fuskatar kofar shigowa ne idanunta ya sauka akanshi ."shiru tayi tana dubansa tana ganin tamkar a mafarki ne kallon juna suke ido cikin ido kafin a hankali ta motsa bakinta ahankali tace "kai ne a gidanmu sir !?bai ce komai ba haka zalika bai shigo ba ya cigaba da tsayuwa "maryama! umma ta kira sunanta ta sauke numfashi tana duban umma "Kina bukatar wani abu ne ?batace komai ba ta sake yunkurin maida idanunta inda ta gansa sai dai wayam tagani babu shi babu alamun sa byn kmr minti goma ta sake ganinsa wannan karon mikewa tayi da sauri ta nufi kofar d'akin wanda hakan ya maida hankalinsu gurin cike da tsananin tashin hankali aunty hassana da aunty suka biyo bayanata haka umma tayi kokarin danne damuwarta ta biyosu "sannu da zuwa oga ammar ka shigo daga ciki mana ." yayi shiru yana kallonta dan gabadaya bata haiyacinta yaso ya wuce a tun ganin farko da yayi mata amman ya kasa "waye shi maryama ?umma ta tmbyeta "shine wanda ya taimaka ya bani aikin dana barwa subaia a Z&A .”
nan take murmushi ya dan bayyana akan fuskar umma "Ke ki rufewa mutane baki da shegen karyar tsiyar "wannna ai mai gidan sadam ne " umma ta dubi aunty hassana cike sa mamaki a ina tasan ogan sadam ?amman dai tayi mata alamun tai shiru sai dai aunty hasana taki shiru ta cigaba da zuba magana " mai gidansa ne dan haka naji anata fada ranar sadakar bakwai hatta kayayyakin daakaita amfani dashi shine ya kawo yanzu nasan da wani abun arzikin yazo ,fuskar maryama bayyane da murmushi tun bayan rashin sadam datai sai yau annuri ya bayyana akan fuskarta kuma tayi imani na ganin oga ammar ne dan bata ta'ba expecting zai zo gareta ba to me ma ya kawosa ?ta jefawa wankakki yar kwakwaluwarta kafin ahankali ta mayar da kanta Ta sunkuyar a kasa "yallabai amar sannu da zuwa dan allah ka shigo daga ciki bai dace ka tsaya a bakin kofa ba cewar umma da kyar ya ra'ba ta gefen maryama ya shigo still tsayawa yayi kamar yadda maryama tayi ya tsura mata idanunshi masu shigar da mutun cikin wani halin " .
“ka tsaya yallabai dan allah ka zauna ga guri “
numfashi ya fezgo da kyar ya fesar saboda ba zaman bane abinda ya damesa tashin hankalinsa yadda yaga yanayin maryama yafi komai damunsa ta rame sosai sai dogon hanci da dogon wuya tsawon second goma ya dauka yana tsaye yana kallonta ya jiyo sautin muryar umma " ga guri ka zauna babu yadda ya iya ya dan dosana jikinsa ya zauna yana sauke numfashi "yallabai mun fa gode sosai da kulawarka allah ya saka maka da alkhairi idanunshi kawai ya lumshe batare da ya amsa ba duk da yaso yayi magana koda gaisuwa ce amamn hakan ya gagara sai dai ya balai tsurawa maryama idanunshi ta cikin glass yana kallonta kallo mai tattare da abubuwa dayawa ya shiga wani yanayi da bai ta'ba shiga ba adalilin ramarta tausayi ne menene shi dai bai sani ba amman yasan zuciyarsa bata son ganinta cikin damuwa .”a natse maryama ta dauke idanunta akanshi ta maida Kan hoton mijinta dake manne da bangon parlour'n "yallabai ga ruwa aunty hasaana ta ajiye masa tire mai dauke da glass cup da roban ruwa kwaya daya akan qaramin table ."naunayen ajiyar zuciya ya sauke da karfi yana mai dawowa haiyacinsa sai dai still idanunshi na kan maryama sai dai ya lura idanunta ba akansa suke ba hasalima wani guri take kallo fuskarta dauke da murmushi da
iya wannan murmushin kawai zata gama da duk zuciyar wanda ya daura idanunshi akanta ."
Ahankali ya kai dubansa inda take kallo nan yaga tangamemen hoton mijinta sadam take kallo tana murmushi hankalinsa yayi matukar tashi nan take daidai zuciyarsa ya dinga bugawa da karfi tamkar ana buga masa guduma hankalinsa ya sake tashi macen da abokinsa kuma danuwansa ya dauki tsawon lokaci sama da shakaeu shabiyar yana renon soyayyarta amman yau ga abinda sakacinsa ya janyo masa yasani idan ata yasan itace yake ta qoqarin ganin sun had’u to zai yi nadamar har qarshen rayuwarsa .ya furzar da numfashi yana jin wani irin zafi acikin zuciyarsa dan ya san da ata ya yarda ya ganta a tun farko a lokacin da ita din ba matar aure bace da ko sama da kasa zasu hade babu mai aurenta sai shi .waigawa yayi yaga babu kowa a parlour'n alamu sun basu wuri "dukkanin alamun sun nuna kina tsanin son mijin nan naki da sauri ta juyo ta tsura masa ido jin abinda ya fad'a ahankali ta lumshe masa idanunta tana tuno yaya sadam dinta byn kmr minti goma sai kuma ta fashe masa da kuka "yaya sadam his very special to me ya fiyye min komai dake cikin duniyar nan zuciyata zata rayu da qaunarsa ne kawai .”yayi shiru kawai yana kallon qaramin bakinta da take motsawa a natse a ransa yace “idan ata ya sameta sai yayiwa wannan bakin kaca kaca kai bama iya bakinta ba ita karon kanta sai ta gane kurenta sai ta gane tashiga hannu .”oga ammar ka kuwa san abinda ake kira da soyayyar gasky ? karkace kai yayi kawai yana sake tsura mata ido dan da alamun soyayya ta zautar daita abokinsa zai sha aiki ba qarami ba “tô yaya sadam yana mun fiyye da soyayyar gsk ...."sorry allah ya jikansa allah yayi masa rahma naso na qara dawowa tun bayan sadakar uku amman sai wata tafiyar gaugauwa ta sameni yau kwanaki goma kenan da dawowata nace nazo naga lafiyarki fatan dai kina lafiya baki da wata damuwa ?”
“bani da wata damuwa sai ta rashin mijina” miji miji !! ya fad’a acikin kasan ransa gbdy sukai shiru a tun bayan data furta haka bai sake cewa komai ba dan yana taya abokinsa jin haushin yadda take nuna son mijinta a fili parlour'n ya dauki shiru kafin ahankali maryama ta dago ta tsura masa idanunta "nasan subaia ce ta fada maka abinda ya faru ko ?yes itace zuciyata ta kadu sosai ban san sanda na janye fushin da nayi dake ba "na gode sosai allah ya jikan iyaye "ameen !”ya furta a fili wannan kalmar nata na cikin abinda take qara burgesa dashi ya dauki kamar awa daya tare daita sannan yace ni zan wuce daman nazo naga yanayin jikinki dan lokacin danazo ance bakya cikin haiyacinki shiru tai tana kallonsa kafin tayi wani hanzari har ya mike tsaye tare cewa " idan kina bukatar wani abu ki bari nasani yana gama fadar haka ya juya har ya kai bakin kofar fita ya juyo ya tsaya yana kallonta yana sake jin tausayinta na mamaye zuciyarsa ta yunkura ta mike da kyar tayi taku biyu ta tsaya tana watsa da yatsun hannunta "take care !"taji ya furta ahankali daga saman lip's dinsa kai kawai ta gyada masa bayan fitarsa da wasu yan mintuna sai ga yara suna ta shigowa da kayan abinci aunty hasana tayi tsalle cike da murna tace "kai gsky wannan mutumin ba qaramin mai kudi bane kaga abun arziki tunda akayi mutuwar nan yake aiko da kayan abinci bata rufe bakinta ba sai ga yaronsa ya shigo da bandir din yan dubu dubu guda biyar ya mikawa aunty hasana kasancewar itace a kusa dashi "gashi inji yallabai "da sauri ta kar'be tana zuba uban godiya aunty kinga wani sabon abun arziki ? gsky mutumin nan yana da matukar kirki sosai ai da gobe nayi niyyar zuwa gidan aunty fatima nayi kwana biyi amman yanzu gsky babu inda zani wannan abun arziki haka ai sai an gama lashewa dani tasss sannan zan..."haba hasana ke mutuwar nan ma kamar dadi kikaji daakayita karki manta duk wannan abun bazasu taba kwantar min da hankali ba d'a fa na rasa sukunta guda dan ma kwaya daya amman kike murna dan an kawo abun duniya gsky idan haka zaki cigaba ni da kaina zan sallameki ki koma bangarenki dan zuciyata bazata iya d'aukar wannan cin fuskar ba.”
ahankali zuciyarta ta tsaidaita daga kukan da take tare da bata kwarin gwiwa "sadam dinki bai mutu ba sannan bai barki ba zai dawo gareki ki bawa zuciyarki kwarin gwiwa ki kwantar da hankalinki domin kwanciyar hankalinki shine kwanciyar hankalin duk wani masoyinki Kiyi masa addua da yarda allah zai dawo gareki ."tun lokacin da granny ta kirata zuwa gareta ya qaraso bakin kofar shigowa parlour'n da fuskarta ya sama cin qaro tana zubar da hawaye wanda ke fita daga kasan zuciyarta kamar ance ta d'aga idanunta dan daman tana fuskatar kofar shigowa ne idanunta ya sauka akanshi ."shiru tayi tana dubansa tana ganin tamkar a mafarki ne kallon juna suke ido cikin ido kafin a hankali ta motsa bakinta ahankali tace "kai ne a gidanmu sir !?bai ce komai ba haka zalika bai shigo ba ya cigaba da tsayuwa "maryama! umma ta kira sunanta ta sauke numfashi tana duban umma "Kina bukatar wani abu ne ?batace komai ba ta sake yunkurin maida idanunta inda ta gansa sai dai wayam tagani babu shi babu alamun sa byn kmr minti goma ta sake ganinsa wannan karon mikewa tayi da sauri ta nufi kofar d'akin wanda hakan ya maida hankalinsu gurin cike da tsananin tashin hankali aunty hassana da aunty suka biyo bayanata haka umma tayi kokarin danne damuwarta ta biyosu "sannu da zuwa oga ammar ka shigo daga ciki mana ." yayi shiru yana kallonta dan gabadaya bata haiyacinta yaso ya wuce a tun ganin farko da yayi mata amman ya kasa "waye shi maryama ?umma ta tmbyeta "shine wanda ya taimaka ya bani aikin dana barwa subaia a Z&A .”
nan take murmushi ya dan bayyana akan fuskar umma "Ke ki rufewa mutane baki da shegen karyar tsiyar "wannna ai mai gidan sadam ne " umma ta dubi aunty hassana cike sa mamaki a ina tasan ogan sadam ?amman dai tayi mata alamun tai shiru sai dai aunty hasana taki shiru ta cigaba da zuba magana " mai gidansa ne dan haka naji anata fada ranar sadakar bakwai hatta kayayyakin daakaita amfani dashi shine ya kawo yanzu nasan da wani abun arzikin yazo ,fuskar maryama bayyane da murmushi tun bayan rashin sadam datai sai yau annuri ya bayyana akan fuskarta kuma tayi imani na ganin oga ammar ne dan bata ta'ba expecting zai zo gareta ba to me ma ya kawosa ?ta jefawa wankakki yar kwakwaluwarta kafin ahankali ta mayar da kanta Ta sunkuyar a kasa "yallabai amar sannu da zuwa dan allah ka shigo daga ciki bai dace ka tsaya a bakin kofa ba cewar umma da kyar ya ra'ba ta gefen maryama ya shigo still tsayawa yayi kamar yadda maryama tayi ya tsura mata idanunshi masu shigar da mutun cikin wani halin " .
“ka tsaya yallabai dan allah ka zauna ga guri “
numfashi ya fezgo da kyar ya fesar saboda ba zaman bane abinda ya damesa tashin hankalinsa yadda yaga yanayin maryama yafi komai damunsa ta rame sosai sai dogon hanci da dogon wuya tsawon second goma ya dauka yana tsaye yana kallonta ya jiyo sautin muryar umma " ga guri ka zauna babu yadda ya iya ya dan dosana jikinsa ya zauna yana sauke numfashi "yallabai mun fa gode sosai da kulawarka allah ya saka maka da alkhairi idanunshi kawai ya lumshe batare da ya amsa ba duk da yaso yayi magana koda gaisuwa ce amamn hakan ya gagara sai dai ya balai tsurawa maryama idanunshi ta cikin glass yana kallonta kallo mai tattare da abubuwa dayawa ya shiga wani yanayi da bai ta'ba shiga ba adalilin ramarta tausayi ne menene shi dai bai sani ba amman yasan zuciyarsa bata son ganinta cikin damuwa .”a natse maryama ta dauke idanunta akanshi ta maida Kan hoton mijinta dake manne da bangon parlour'n "yallabai ga ruwa aunty hasaana ta ajiye masa tire mai dauke da glass cup da roban ruwa kwaya daya akan qaramin table ."naunayen ajiyar zuciya ya sauke da karfi yana mai dawowa haiyacinsa sai dai still idanunshi na kan maryama sai dai ya lura idanunta ba akansa suke ba hasalima wani guri take kallo fuskarta dauke da murmushi da
iya wannan murmushin kawai zata gama da duk zuciyar wanda ya daura idanunshi akanta ."
Ahankali ya kai dubansa inda take kallo nan yaga tangamemen hoton mijinta sadam take kallo tana murmushi hankalinsa yayi matukar tashi nan take daidai zuciyarsa ya dinga bugawa da karfi tamkar ana buga masa guduma hankalinsa ya sake tashi macen da abokinsa kuma danuwansa ya dauki tsawon lokaci sama da shakaeu shabiyar yana renon soyayyarta amman yau ga abinda sakacinsa ya janyo masa yasani idan ata yasan itace yake ta qoqarin ganin sun had’u to zai yi nadamar har qarshen rayuwarsa .ya furzar da numfashi yana jin wani irin zafi acikin zuciyarsa dan ya san da ata ya yarda ya ganta a tun farko a lokacin da ita din ba matar aure bace da ko sama da kasa zasu hade babu mai aurenta sai shi .waigawa yayi yaga babu kowa a parlour'n alamu sun basu wuri "dukkanin alamun sun nuna kina tsanin son mijin nan naki da sauri ta juyo ta tsura masa ido jin abinda ya fad'a ahankali ta lumshe masa idanunta tana tuno yaya sadam dinta byn kmr minti goma sai kuma ta fashe masa da kuka "yaya sadam his very special to me ya fiyye min komai dake cikin duniyar nan zuciyata zata rayu da qaunarsa ne kawai .”yayi shiru kawai yana kallon qaramin bakinta da take motsawa a natse a ransa yace “idan ata ya sameta sai yayiwa wannan bakin kaca kaca kai bama iya bakinta ba ita karon kanta sai ta gane kurenta sai ta gane tashiga hannu .”oga ammar ka kuwa san abinda ake kira da soyayyar gasky ? karkace kai yayi kawai yana sake tsura mata ido dan da alamun soyayya ta zautar daita abokinsa zai sha aiki ba qarami ba “tô yaya sadam yana mun fiyye da soyayyar gsk ...."sorry allah ya jikansa allah yayi masa rahma naso na qara dawowa tun bayan sadakar uku amman sai wata tafiyar gaugauwa ta sameni yau kwanaki goma kenan da dawowata nace nazo naga lafiyarki fatan dai kina lafiya baki da wata damuwa ?”
“bani da wata damuwa sai ta rashin mijina” miji miji !! ya fad’a acikin kasan ransa gbdy sukai shiru a tun bayan data furta haka bai sake cewa komai ba dan yana taya abokinsa jin haushin yadda take nuna son mijinta a fili parlour'n ya dauki shiru kafin ahankali maryama ta dago ta tsura masa idanunta "nasan subaia ce ta fada maka abinda ya faru ko ?yes itace zuciyata ta kadu sosai ban san sanda na janye fushin da nayi dake ba "na gode sosai allah ya jikan iyaye "ameen !”ya furta a fili wannan kalmar nata na cikin abinda take qara burgesa dashi ya dauki kamar awa daya tare daita sannan yace ni zan wuce daman nazo naga yanayin jikinki dan lokacin danazo ance bakya cikin haiyacinki shiru tai tana kallonsa kafin tayi wani hanzari har ya mike tsaye tare cewa " idan kina bukatar wani abu ki bari nasani yana gama fadar haka ya juya har ya kai bakin kofar fita ya juyo ya tsaya yana kallonta yana sake jin tausayinta na mamaye zuciyarsa ta yunkura ta mike da kyar tayi taku biyu ta tsaya tana watsa da yatsun hannunta "take care !"taji ya furta ahankali daga saman lip's dinsa kai kawai ta gyada masa bayan fitarsa da wasu yan mintuna sai ga yara suna ta shigowa da kayan abinci aunty hasana tayi tsalle cike da murna tace "kai gsky wannan mutumin ba qaramin mai kudi bane kaga abun arziki tunda akayi mutuwar nan yake aiko da kayan abinci bata rufe bakinta ba sai ga yaronsa ya shigo da bandir din yan dubu dubu guda biyar ya mikawa aunty hasana kasancewar itace a kusa dashi "gashi inji yallabai "da sauri ta kar'be tana zuba uban godiya aunty kinga wani sabon abun arziki ? gsky mutumin nan yana da matukar kirki sosai ai da gobe nayi niyyar zuwa gidan aunty fatima nayi kwana biyi amman yanzu gsky babu inda zani wannan abun arziki haka ai sai an gama lashewa dani tasss sannan zan..."haba hasana ke mutuwar nan ma kamar dadi kikaji daakayita karki manta duk wannan abun bazasu taba kwantar min da hankali ba d'a fa na rasa sukunta guda dan ma kwaya daya amman kike murna dan an kawo abun duniya gsky idan haka zaki cigaba ni da kaina zan sallameki ki koma bangarenki dan zuciyata bazata iya d'aukar wannan cin fuskar ba.”