Sashe 63
Mar’adam’s Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
furzar da iska yayi yana kamo hannun mami cikin nashi “adamcy nah! mami ta kira sunansa”na’am sweetheart sannu gobe gobe nan zan bar kasar nan dake “duk inda zaka kai ni bazai hanani mutuwa ba ,dan haka ma gara ka barni kawai a kasata idan mutuwar ce allah ya bamu ikon cikawa da imani ta qarasa maganar da kyar tana sauke numfashi “kinji abinda naji kuwa sweetheart da kikayi zance mutuwa nan dan girman allah ki daina fad’a min haka “to adamcy mutuwa ai dole ce maryam ta shigo ta mika masa waya ta hawo har saman gadon ta riko hannun mami cikin nata suka sakata a tsakiyarsu mrym tana mata sannu yayinda ATA Ke qoqarin kiran layin Aunty shahida “karka kira shida ka daga mata hankali sannan kiranta bazai hanani mutuwa ba idan mutuwar ce.” saurin runtse idanunshi yayi .”
Bai kula maganar mami ba ya cigaba da kiran layin shahida sai dai kiran na shiga bata d’auka daga adamcy har maryam duk suka zubawa mami ido hankalinsu a matukar tashe “maryam adamcy ku yafe min had’aku aure da nayi “haba mami dan allah kiyi shiru numfashi ki har yanzu bai daidaita ba kuma aurenmu da kika hada baki mana laifin komai ba inji cewar mrym “idan Ke ban miki laifi ba ai nayiwa adamcy “ki kwantar da hankalinki mami shima baki masa laifi ba muddin muna raye zai faranta miki har ma bayan ranki “shi kam ATA gabad’aya ya nemi natsuwar ya rasa dan har layukan mijin aunty shahida ya kira bai zuwa haka ma layin likitan dake dubasa yana qoqarin durowa daga kan gadon mami ta riko hannunsa ya dawo ya zauna cikin tsananin tashin hankali “dan allah sweetheart karki bari sanadiyar careless dinki na rasaki,wallahi bazan iya daukar zafin jarabawar nan ba “yayi mgnr kamar zai yi kuka “ haka rayuwa ta gada adamcy kuma ita rayuwa cike take da qaddarori da jarabawa iri iri sai dai idan baka cikin duniyar nan, yau dadi ne gobe kuka dukkanin rayuwa rubutattacen lamari ne daga rabbi da d’an adam yana gane wannan da bazai tsaya batawa kansa lokaci ba kamar yadda ka kasa ganewa “tana gama fadar haka idanunta suka juye numfashinta ya soma qoqarin tsayawa .”
“sweetheart sweetheart!! Kawa yake iya kira yayinda maryam ma ta dinga kuka tana kiran sunanta atare suka nemi durowa daga kan gadon suka jiyo sautin muryarta can kasa “maryam bani ruwa kishi nake ji .” ya dawo da sauri yana cewa “shikenan sweetheart mutuwa zakiyi ki barni ,dan allah karki min haka sweetheart, dan girman allah karki min haka ya allah ka d’auki rayuwata ka bar ta mahaifiya ta” ya fad’a yana damke hannunta cikin nashi gam wasu hawaye masu zabi suka gangaro masa “adamcy Nah kuka kake yi ?ya sauke numfashi yana kai hannunta bakinsa inda hawayensa ke diga “kayi hakuri haka rayuwa ta gada ,kana cikin jin dadi sai allah ya jeho jarabawa cikin rayuwarka “ka rike yanuwanka adamcy saboda kai ne kamar babba agaresu ,ka kyautata masu ,ka tsaya masu a dukkanin lamarinsa “dan allah sweetheart ki daina fad’ar haka “dole fa zan mutu adamcy fatana allah yasa mu cika da kyau da imani .”
Tayi shiru can ta motsa bakinta “ka min wani alfarma adamcy ya d’ago ya tsura mata ido yana sake damke hannunta cikin nashi “me kike so sweetheart just tell me matsawar zakiyi farinciki ki dawo daidai “ka ta’ba kusantar maryam ne amatsayinta na matarka ?shiru yayi yana duban mami zuciyarsa na bugawa da karfi ganin haka yasa mami ta soma tari wanda da kyar tarin yake fita “sweetheart sannu ya furta yana kwallawa maryam kira” ki kawo ruwan mana ko dan ba uwarki bace kike westing time “cikin yanayi na ciwo mami ta cigaba da magana “na tambayeka baka bani amsa ba “a’a sweetheart babu abinda ya ta’ba shiga tsakaninmu “yanzu ka kyauta kenan adamcy ?wata shida kenan da aurenku amman ka kasa sauke wannan nauyin kana ganin allah zai barka haka né ?shiru yayi yana daura hannunsa a goshin mami “me maryam ta tsare maka adamcy ?ta fad’a tana wani irin numfashi mai zafi idan laifi ko haushi ne nawa zaka ji domin nice silar komai .”
“Kiyi hakuri sweetheart ya fad’a adaidai lokacin da maryam ta shigo hannunta rike da roban ruwa ya fixge da karfi “idan mutuwa ne tuni ta mutu kawai kije ki kawo ruwa kinje kinyi zamanki saboda ba mahaifiyarki bace cike da rawar jiki ya bude murfin roban yana mai tallabo kan mami ya kai goran ruwan bakinta ta sha sosai sannan ta kawar da bakinta tana cewa maryam koma d’akin adamcy zai zo ya sameki kinji allah yayi miki albarka, jiki a sanyaye ta juya ta bar dakin sai dai ta qasa shiga dakinsa ta tsaya corriedor ta jingina bayanta da bango tana zubar da hawaye.”yanzu idan mami ta mutu ya zan yi da rayuwarta “?tayiwa kanta tmbyr tana fashewa da kuka .”
“Kayi min wannan alfarmar adamcy baka sani ba ko iya alfarmar da zan nema kenan daga gareka ya matso da kunnensa daidai bakinta dan yaji alfamar da take so “sweetheart ki fad’a min abinda kike bukata in promise you zanyi “ina son ka fad’a min gsky kana da cikakkiyar lafiya kuwa kamar yadda sauran maza suke ?numfashi ya fesar yana mai dagowa ya tsura mata ido “yau ba ranar wasa bace bare ya kawo rainin hankalin da ya saba ,dan hk da sauri yace “lafiyata kalau sweetheart ,amman wannan tamvayar ba yau bane karo na farko da kika min ,idan bani da lafiya kece mutun ta farko da zan fadawa “to na yarda tunda kai ma ka tabbatar da lafiyarka kalau ina son kaje ka sauke nauyin da allah ya rataya akanka na aure da maryam “lumshe idanunshi yayi kana ya bud’e ahankali yana dubanta ko kifta idanu bayayi ko bata fito fili ba ya fahimceta sosai “idan kayi min haka ko na mutu ruhina zai samu salama adamcy ,lalla a illalla muhammadu rasulillahi sallahu alaihi salam,dan allah adamcy ka cika min wannan burin , kayi min wannan alfarma kuma a yanzu ta damke hannunsa gam cikin nashi jikinta na rawa kamar yadda jikinsa yake rawa yana furta inna lillahi wa inna ilaihi rajiun ita kuma mami tana salati tana furta ya cika mata burinta .”
Gabad’aya ATA ya gigice ya fita haiyacinsa ganin halin da mahaifiyarsa take ciki ya juya da sauri ya fita daga cikin dakin a corriedoor yaga maryam tsaye ta daura hannuwanta duka a saman kanta tana rusa kuka ya tsura mata ido cikin tsnanin tashin hankali bashi da wani lokacin ‘batawa gara yayi abinda zai yi ya faranta ran mahaifiyarsa ko bayan ta mutu din ruhinta zai samu salama kamar yadda ta fad’a masa hannuta ya riko da karfi yajata zuwa d’akinsa nan fa gabanta ya shiga faduwa suna shiga dakin ya nuna mata Kan bed dinsa ,gabanta yayi wani irin mummunar faduwa ta tsura masa ido tana kallonsa cike da matsanancin mamaki yayinda idanunshi sukai balain canzawa suka koma ja ,ta taki hawa Kan gadon kamar yadda ya umarceta dan batasan me hakan yake nufi ba ya kalleta da fuskasa dake murtuk “ke bakiji abinda nace bane ?me kace yaya wallahi banji kayi magana ba,” ki hau gado .”
still maryam taki hawa sai ma qoqarin fita daga dakin take aiko cikin zafin nama ya fixgota da karfi ya maka ta akan gado da karfi ta zabura zata tashi ya buga mata wata muguwar tsawa ganin tana son ‘bata masa lokaci “Ke ki tsaya nayi abinda aka sani idan kuma kika nemi ‘bata min rai har Mahaifiyata ta mutu ban mata wannan alfarma ba zakiyi nadama har qarshen rayuwarki “ jin haka yasa maryam sauke wani wahallen numfashi tana mai jin sanyi aranta amman a zahiri fuskarta da jikinta babu komai sai tashin hankali.” ya kai hannu ya kashe wutar d’akin dan bazai iya kallon fuskarta ba ,ya hau saman gadon batare daya cire kayan jikinsa ba yayi mata runfa da fad’a den qirjinsa wani sanyi dadi ya mamaye zuciyar maryam hakika mami ta taimaki rayuwarta ,allah dai yaja da kwana mami domin duk ranar daakace babu ita a rayuwarsu akwai babban tashin hankali.”
wata irin matsa yayi mata kafin ya shigarta tayi shiru kwalla na gangarowa akan kuncinta dan bai tura dan sakon a tsakaninsu ba kamar yadda sharia muslinci yace hakan yasa taji zafi sosai taji gara ma ace baya cikin haiyacinsa ne ya kusanceta bangaren ATA kam bakinciki ne cunkushe acikin zuciyarsa jin kofarta a bude ,a ranshi yaja tsaki cike da bakinciki ya cigaba da abinda yake sai dai baya jin dadin komai ganin kawai zai yita batawa kanshi lokaci ne ya kawo tunanin princess aransa yadda yake zuwan masa a mafarki da yadda yake sarrafashi nan da nan yaji wani abu ya tsarga masa da tunanin princess ya samu yayi abinda zai yi ,ya mike ya kunna wutan dakin ya tsura mata ido cike da bakinciki baasi yake son ji amman ya kasa sarrafa harshensa illa tsaki yaja , ita kuwa maryam da sauri ta sauka daga Kan gadon ta fito ta nufi d’akinta inda mami take kwance tana numfarfashi .”
Bayan fitarta shima ya fito kai tsaye dakin maryam ya shiga inda ya iske mami kwanace tana fidda numfashi sam sama “sannu sweetheart ya kike jin jikinki “alhamdulillah ta fad’a tana yafitosa da hannunta ya matso sosai kusa daita “kayi abinda nasaka adamcy ?”nayi mami ! yauwa dan albarka allah yayi maka albarka ka gama cika min burina ko yanzu na mutu burina ya cika adamcy “kiyi shiru mami ki samu natsuwa barin naje nazo da shahida “to adamcy amman daka bari zuwa gobe da safi “girgiza mata kanshi yayi ya fice da sauri ya shiga dakinsa ya sanya jallabiya ya dauki wayarsa ya fito da sauri yana duba agogon wayarsa karfe daya saura .” masu tsaronsa ya kira tun kafin ya qarasa fitowa haraban gida har sun juya Kan motacici guda biyu gaban motar ya shiga suka bar gidan ya gyara zamansa sosai ya rungume hannuwansa duka a kirjinsa yana tunanin halin da zai shiga idan ya rasa mami .”
Bai kula maganar mami ba ya cigaba da kiran layin shahida sai dai kiran na shiga bata d’auka daga adamcy har maryam duk suka zubawa mami ido hankalinsu a matukar tashe “maryam adamcy ku yafe min had’aku aure da nayi “haba mami dan allah kiyi shiru numfashi ki har yanzu bai daidaita ba kuma aurenmu da kika hada baki mana laifin komai ba inji cewar mrym “idan Ke ban miki laifi ba ai nayiwa adamcy “ki kwantar da hankalinki mami shima baki masa laifi ba muddin muna raye zai faranta miki har ma bayan ranki “shi kam ATA gabad’aya ya nemi natsuwar ya rasa dan har layukan mijin aunty shahida ya kira bai zuwa haka ma layin likitan dake dubasa yana qoqarin durowa daga kan gadon mami ta riko hannunsa ya dawo ya zauna cikin tsananin tashin hankali “dan allah sweetheart karki bari sanadiyar careless dinki na rasaki,wallahi bazan iya daukar zafin jarabawar nan ba “yayi mgnr kamar zai yi kuka “ haka rayuwa ta gada adamcy kuma ita rayuwa cike take da qaddarori da jarabawa iri iri sai dai idan baka cikin duniyar nan, yau dadi ne gobe kuka dukkanin rayuwa rubutattacen lamari ne daga rabbi da d’an adam yana gane wannan da bazai tsaya batawa kansa lokaci ba kamar yadda ka kasa ganewa “tana gama fadar haka idanunta suka juye numfashinta ya soma qoqarin tsayawa .”
“sweetheart sweetheart!! Kawa yake iya kira yayinda maryam ma ta dinga kuka tana kiran sunanta atare suka nemi durowa daga kan gadon suka jiyo sautin muryarta can kasa “maryam bani ruwa kishi nake ji .” ya dawo da sauri yana cewa “shikenan sweetheart mutuwa zakiyi ki barni ,dan allah karki min haka sweetheart, dan girman allah karki min haka ya allah ka d’auki rayuwata ka bar ta mahaifiya ta” ya fad’a yana damke hannunta cikin nashi gam wasu hawaye masu zabi suka gangaro masa “adamcy Nah kuka kake yi ?ya sauke numfashi yana kai hannunta bakinsa inda hawayensa ke diga “kayi hakuri haka rayuwa ta gada ,kana cikin jin dadi sai allah ya jeho jarabawa cikin rayuwarka “ka rike yanuwanka adamcy saboda kai ne kamar babba agaresu ,ka kyautata masu ,ka tsaya masu a dukkanin lamarinsa “dan allah sweetheart ki daina fad’ar haka “dole fa zan mutu adamcy fatana allah yasa mu cika da kyau da imani .”
Tayi shiru can ta motsa bakinta “ka min wani alfarma adamcy ya d’ago ya tsura mata ido yana sake damke hannunta cikin nashi “me kike so sweetheart just tell me matsawar zakiyi farinciki ki dawo daidai “ka ta’ba kusantar maryam ne amatsayinta na matarka ?shiru yayi yana duban mami zuciyarsa na bugawa da karfi ganin haka yasa mami ta soma tari wanda da kyar tarin yake fita “sweetheart sannu ya furta yana kwallawa maryam kira” ki kawo ruwan mana ko dan ba uwarki bace kike westing time “cikin yanayi na ciwo mami ta cigaba da magana “na tambayeka baka bani amsa ba “a’a sweetheart babu abinda ya ta’ba shiga tsakaninmu “yanzu ka kyauta kenan adamcy ?wata shida kenan da aurenku amman ka kasa sauke wannan nauyin kana ganin allah zai barka haka né ?shiru yayi yana daura hannunsa a goshin mami “me maryam ta tsare maka adamcy ?ta fad’a tana wani irin numfashi mai zafi idan laifi ko haushi ne nawa zaka ji domin nice silar komai .”
“Kiyi hakuri sweetheart ya fad’a adaidai lokacin da maryam ta shigo hannunta rike da roban ruwa ya fixge da karfi “idan mutuwa ne tuni ta mutu kawai kije ki kawo ruwa kinje kinyi zamanki saboda ba mahaifiyarki bace cike da rawar jiki ya bude murfin roban yana mai tallabo kan mami ya kai goran ruwan bakinta ta sha sosai sannan ta kawar da bakinta tana cewa maryam koma d’akin adamcy zai zo ya sameki kinji allah yayi miki albarka, jiki a sanyaye ta juya ta bar dakin sai dai ta qasa shiga dakinsa ta tsaya corriedor ta jingina bayanta da bango tana zubar da hawaye.”yanzu idan mami ta mutu ya zan yi da rayuwarta “?tayiwa kanta tmbyr tana fashewa da kuka .”
“Kayi min wannan alfarmar adamcy baka sani ba ko iya alfarmar da zan nema kenan daga gareka ya matso da kunnensa daidai bakinta dan yaji alfamar da take so “sweetheart ki fad’a min abinda kike bukata in promise you zanyi “ina son ka fad’a min gsky kana da cikakkiyar lafiya kuwa kamar yadda sauran maza suke ?numfashi ya fesar yana mai dagowa ya tsura mata ido “yau ba ranar wasa bace bare ya kawo rainin hankalin da ya saba ,dan hk da sauri yace “lafiyata kalau sweetheart ,amman wannan tamvayar ba yau bane karo na farko da kika min ,idan bani da lafiya kece mutun ta farko da zan fadawa “to na yarda tunda kai ma ka tabbatar da lafiyarka kalau ina son kaje ka sauke nauyin da allah ya rataya akanka na aure da maryam “lumshe idanunshi yayi kana ya bud’e ahankali yana dubanta ko kifta idanu bayayi ko bata fito fili ba ya fahimceta sosai “idan kayi min haka ko na mutu ruhina zai samu salama adamcy ,lalla a illalla muhammadu rasulillahi sallahu alaihi salam,dan allah adamcy ka cika min wannan burin , kayi min wannan alfarma kuma a yanzu ta damke hannunsa gam cikin nashi jikinta na rawa kamar yadda jikinsa yake rawa yana furta inna lillahi wa inna ilaihi rajiun ita kuma mami tana salati tana furta ya cika mata burinta .”
Gabad’aya ATA ya gigice ya fita haiyacinsa ganin halin da mahaifiyarsa take ciki ya juya da sauri ya fita daga cikin dakin a corriedoor yaga maryam tsaye ta daura hannuwanta duka a saman kanta tana rusa kuka ya tsura mata ido cikin tsnanin tashin hankali bashi da wani lokacin ‘batawa gara yayi abinda zai yi ya faranta ran mahaifiyarsa ko bayan ta mutu din ruhinta zai samu salama kamar yadda ta fad’a masa hannuta ya riko da karfi yajata zuwa d’akinsa nan fa gabanta ya shiga faduwa suna shiga dakin ya nuna mata Kan bed dinsa ,gabanta yayi wani irin mummunar faduwa ta tsura masa ido tana kallonsa cike da matsanancin mamaki yayinda idanunshi sukai balain canzawa suka koma ja ,ta taki hawa Kan gadon kamar yadda ya umarceta dan batasan me hakan yake nufi ba ya kalleta da fuskasa dake murtuk “ke bakiji abinda nace bane ?me kace yaya wallahi banji kayi magana ba,” ki hau gado .”
still maryam taki hawa sai ma qoqarin fita daga dakin take aiko cikin zafin nama ya fixgota da karfi ya maka ta akan gado da karfi ta zabura zata tashi ya buga mata wata muguwar tsawa ganin tana son ‘bata masa lokaci “Ke ki tsaya nayi abinda aka sani idan kuma kika nemi ‘bata min rai har Mahaifiyata ta mutu ban mata wannan alfarma ba zakiyi nadama har qarshen rayuwarki “ jin haka yasa maryam sauke wani wahallen numfashi tana mai jin sanyi aranta amman a zahiri fuskarta da jikinta babu komai sai tashin hankali.” ya kai hannu ya kashe wutar d’akin dan bazai iya kallon fuskarta ba ,ya hau saman gadon batare daya cire kayan jikinsa ba yayi mata runfa da fad’a den qirjinsa wani sanyi dadi ya mamaye zuciyar maryam hakika mami ta taimaki rayuwarta ,allah dai yaja da kwana mami domin duk ranar daakace babu ita a rayuwarsu akwai babban tashin hankali.”
wata irin matsa yayi mata kafin ya shigarta tayi shiru kwalla na gangarowa akan kuncinta dan bai tura dan sakon a tsakaninsu ba kamar yadda sharia muslinci yace hakan yasa taji zafi sosai taji gara ma ace baya cikin haiyacinsa ne ya kusanceta bangaren ATA kam bakinciki ne cunkushe acikin zuciyarsa jin kofarta a bude ,a ranshi yaja tsaki cike da bakinciki ya cigaba da abinda yake sai dai baya jin dadin komai ganin kawai zai yita batawa kanshi lokaci ne ya kawo tunanin princess aransa yadda yake zuwan masa a mafarki da yadda yake sarrafashi nan da nan yaji wani abu ya tsarga masa da tunanin princess ya samu yayi abinda zai yi ,ya mike ya kunna wutan dakin ya tsura mata ido cike da bakinciki baasi yake son ji amman ya kasa sarrafa harshensa illa tsaki yaja , ita kuwa maryam da sauri ta sauka daga Kan gadon ta fito ta nufi d’akinta inda mami take kwance tana numfarfashi .”
Bayan fitarta shima ya fito kai tsaye dakin maryam ya shiga inda ya iske mami kwanace tana fidda numfashi sam sama “sannu sweetheart ya kike jin jikinki “alhamdulillah ta fad’a tana yafitosa da hannunta ya matso sosai kusa daita “kayi abinda nasaka adamcy ?”nayi mami ! yauwa dan albarka allah yayi maka albarka ka gama cika min burina ko yanzu na mutu burina ya cika adamcy “kiyi shiru mami ki samu natsuwa barin naje nazo da shahida “to adamcy amman daka bari zuwa gobe da safi “girgiza mata kanshi yayi ya fice da sauri ya shiga dakinsa ya sanya jallabiya ya dauki wayarsa ya fito da sauri yana duba agogon wayarsa karfe daya saura .” masu tsaronsa ya kira tun kafin ya qarasa fitowa haraban gida har sun juya Kan motacici guda biyu gaban motar ya shiga suka bar gidan ya gyara zamansa sosai ya rungume hannuwansa duka a kirjinsa yana tunanin halin da zai shiga idan ya rasa mami .”