Sashe 3
Mar’adam’s Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" yanzu dai mun d'auke shi daga inda yake kwance a kasa mun maidashi kan bed kizo muna son mu wuce muje muyi sallah amaman bama son abarshi shi kadai zamu barshi da salim da amar sai ke idan ya tashi ya ganki a kusa dashi ya fad'a mata "ok ganin nan zuwa "ta fad'a tare da kashe wayarta ta fito tana goge hawaye tana shigowa suka matsa suka bata wuri ta zauna kusa dashi tana fashewa da wani kuka ta riko hannunsa cikin nata ."sosai yake jin sautin muryar kukanta cikin kunnenshi da zuciyarsa "hannunta dake cikin nashi ya damke yana cewa "so ..sorry sweetheart!so sorry for putting you through this it's all my princess fault da bata bayyana min kan...." bai qarasa ba yayi shiru daman maganar can kasa kasa yake fitowa kuka mami take sosai suna bata hakuri ."
"Wannan princess anyi shegiyar princess bazan ta'ba yafe mata ba "no no karki sake zagar min ita kawai ku nemo min ita a duk inda take shine kwanciyar hankalina da samun kwanciyar hankali zuciyata if not I will kill my seif dan bazan yi rayuwa da wannan guntuwar yarinyar ba, ga gara na mutu "ya rabbi anya kuwa ban jefa dana cikin matslaa ba ?kin jefani , ni bana son auren nan tunda kika min auren nan kika jefa rayuwata cikin matsla ai da bana shan komai sai sigari itama na dawo nace na daina shanta yanzu kuwa gbdy komai na samu zan sha ina matukar son yarinyar mafarkina I can't live without her ban ta'ba soyayya ba sai akanta I don't know what's love but I love her with all my heart please give me that love sweetheart ita kawai nake so ku nemo min ita ya fda cikin murya maye ."
"Gsky ta tafka kuskuren ba dan kadan ba wajen hada wannan auren to kuma idan batayi masa haka ba me zatayi tunda babu tabbas din samun yarinyar mafarkinsa ? ya Allah ka ceceni ka yayewa dana wannan damuwar da yake ciki ,ya Allah ka kwantar masa da hankali "naunayen ajiyar zuciya ta sauke tare da waigowa bayanta sai lokacin taga duk sun fice sun bar dakin sai ita kad'an da d'anta."
ta gyara masa kwanciya tana shafa sumar kanshi dake kwance luf tana tofa masa addua byn ta gam ta runtse idanunta gam wasu sabbin hawaye na zubo mata ."hannun tasa ta goge hawayen sannan ta yunkura ta mike tsaye ta fito zuwa falo nan ma taga babu kowa acikinsu dan haka tayi tunanin kiran layin Ibrahim wayar ta soma ringin alokacin yana zaune zai yi alwala sallar magriba yana d'auka tace "kun wuce sallah ne?" okay to shikenan bari na jirasu sai nima naje nayi sallah na gode kwarai da gaske Allah yayi ma rayuwarku albarka tana gama wayar ta koma cikin d'akin ta zauna tana duban kwakkyawar fuskar danta dake zagaye da saje ."
Tafe tafe motar m.malik na moving har suka qaraso karkashin bridge din Liverpool anan suka tsaya cak domin cunkoson ababen hawa dake wajen manya tankokin mai ne ta koina ,su kansu motarsu a tsakiyar manyan tankokin mai take m .Malik yayi kasa kadan da glass din hannun da yake zaune yana gyara zama dan gbdy duk zaman ya gundireshi sakamakon cunkushewa da titin yayi sai ma yaji kamar ya fito ya taka da kafafunsa ko ya hau mashin zai fiyye masa da wannan zaman da suke ."tsaki yaja ya sake neman layin ATA still dai a switch off yake ya sake neman na hisham kira daya ya dauka ."
wani naunayen ajiyar zuciya ya sauke yana cewa "yalla'bai barka da wannan lokacin daga can bangaren hisham ya amsa masa da "barka !atakaice "ya kuma akaji da taro allah ya sanya alkhairi jin haka yasa yaji wayar ta gundireshi dan da yasan allah yasanya alkhairi zai masa bazai dauka ba "ammm daman na kira layin mai gida ne baya shiga shine na kira ko kuna tare dashi "eh amman yana bacci "yana gama fad'ar haka yayi disconnecting din kira yana jan tsaki ."
m.malik yayi shiru rike da wayar a hannunsa yana mamaki "bacci by this time ? sai dai ya dan samu kwanciyar hankali kad'an najin halin da mai gidansa yake ciki amman tabbas yaji ajikinsa babu Lfy ,a hankali ya motsa bakinsa yana cewa "saed ina ganin idan mun qaraso karshen titin nan mu juya zuwa gida dan bazan samu damar ganin wanda zanje wajensa ba "okay sir ."saed kaga wani maseefafen go slow ko ?wallahi yalla'bai wajen nan kullum a haka yake ko zaka sauka ka hau mashin ya qarasa da kai gida ".shiru yayi yana tunanin maganarsa dan shima tunanin da yayi kenan yana ganin haka zai yi ya huta da wannan zaman ."
Fitowar salim kenan daga massalaci ya ciro wayarsa yana dubawa nan yaga missed call's din m.malik kusan guda goma ajere dan haka ya shiga nemansa alokacin da yake qoqarin fitowa daga motar ya d'auki mashin ya qarasa gida ganin salim ne ya koma ya zauna tare da d'aukar wayar bayan ya d'auka suka gaisa a mutunce ,bayan sun gaisa salim yace "naga missed calls dayawa fatan dai lafiya ?"
"lafiya lau daman ina son nayi magana da mai gida ne to kuma muyi waya da yalla'bai hisham yace min yana bacci "eh haka ne bacci yake yanzu haka ma wajensa zanje "to dan Allah kayi min qoqari idan ya tashi ka fad'a masa ya kirani duk da dai na tura masa sako amman nasan ba lallai bane daga tashinsa ya nemi gashi kiran ujila ne "in sha Allahu zan fad'a masa da zarar ya tashi "nan sukai sallama adaidai lokacin da motocin dake tsaye a saman gada suka soma tafiya."
wata mota dake dauke da kwantena ta kwaso da gudu ai kuwa kwantainan data d'auko tayi wani tsalle tayo kasan gadan nan mutane dake tsaye a titi suka fara darewa suna ihu da kururuwar kowa ya soma yin ta kansa ,zo kuga gudun ceton rai nan da nan na cikin motoci suka dinga firfitowa domin ceton ransu m .malik ya yunkura ya fito agigice shi kuwa direbansa kafin ya fito tuni kwantainan ta fado kansu tare da wasu motocin nan take motoci suka lotsa tuni direbansa ya tashi aiki shi kuwa garin fitowa ya ceci ransa kanshi ya bugi gefen wata tanka nan da nan ya zube kasa a sume wajen ya kaure da ihun mutane iri iri wasu kiran Jesus wasu na kiran sunan allah yayindai mutane bilaadadin sun shiga tashin hankali most especially ganin yadda jini ke mamala a kasa ."
*******
skarfe goma sha d'aya daidai mami na zaune shiru a bakin gadonta tare da zabga tagumi hawaye na gangaro wa bisa kuncinta "ta had'a wannan auren ne da zumar kowa karshen komai ga rayuwar tilon d'an a she bata sani ba wata wutar tashin hankali ta kunna arayuwarsa da zuciyarsa "ya zatayi da wannan tashin hankalin daya kunno kai cikin rayuwarsa?addau ce kuma kullum ta Allah tana yi masa babu sallahr da bata masa addua , shi acikin yaranta ma tsameshi take tai masa tashi adduar dabam ."
sosai tayi zurfi cikin tunani a yanzu ta yarda aljana ce ta auri tilon d'anta kuma take barazana da rayuwarsa dan dole ta mike tsaye ta nemo masa magani kafin taga karahensa ta runtse idanunta gam tana sauke numfashi,tana cikin wannan halin ya'yanta mata uku suka shigo d'akin dan tunda suka zo biki basu koma gidanjensu ba sai zuwa jibi kowacce zata kama gabanta ,a matukar agigice duk sukayi kan mami saboda ganin yadda taKe cikin mummunar yanayi dan suna iya jiyo sautin kukanta gabdynsu suka zagayeta kowannensu na qoqarin son jin abinda Ke damunta duk da sun san damuwarta bazata wuce akan dan'uwansu bane ."
"Ku taimakeni rayuwar adamcy tana cikin garari adamcy nah na cikin wani hali dan'uwanku na bukatar adduaku ,muddin rayuwar adamcy ta cigaba a haka hakika zaku rasani domin zuciyata na daf da tarwatsewa ,ku tayani dawo dashi daidai bazan iya cigaba da kallon rayuwarsa haka ba ."ta qarasa maganr tana fashewa da wani kuka mai ta'ba zuciyata "bazan ta'ba yafewa wannan aljanar ba sai allah yayi mana hisabi daita domin tayi silar ruguza min rayuwar d'a"kiyi hakuri mami in sha allahu komai zai daidaita zamu cigaba da yi masa addaua yanzu adamcy yana ina dan tun jiya daya sauko ban sake ganinsa ba? ".inji cewar aunty khadija."
Cikin murayar kuka mami tace "yana d'akinsa ya sha giya babu yadda yake "hankalin aunty shahida aunty khadija zabiba idan yayi dubu ya tashi a wannan lokacin, cike da kid'ima suka mike tsaye suka fita daga cikin d'akin mami cike da tashin hankali suka nufi saman d'akinsa byn fitarsu mami ta biyo bayansu salim da amar na zaune a falonsa suna jiran farkawarsa suna ganinta suka gaisheta "sannunku da qoqarin allah yayi maku albarka".
suka amsa da "ameen mami "halan bai farka bane har yanzu ?eh bai farka ba dan duk bayan minti goma sai mun shiga mun dubashi yana nan kamar yadda kika barshi " allah ya kyauta "ta fad'a tana kutsawa cikin bedroom dinsa ,yaranta na tsaye akanshi suna kallonsa ta shigo "a lissafina awanni shida kenan yana wannan baccin dan bansa tun lokacin daya sha ba "lallai nima na fara tunanin akwai sharrin jini ajikin adamcy idan ba haka ba ina shi ina giya ? "me ma zai kai shi ga shanta? inji cewar zabiba" allah dai ya yaye masa wannan maseefar koma menene bai fi karfin addua ba kuma zamu dage iyakar karfinmu."
ahankali ya soma motsi sai dai gbdy ilahirin jikinsa sunyi masa nauyi dan ko d'an yatsansa baya iya d'agawa gashi dai yana d'an jinsu sama sama idanunshi ma yake qoqarin bud'ewa amman ya kasa tsura masa idanunsu da sukayi ne yasa suka fahimci ya fara motsi nan suka kira salim da amar suka shigo atare "kamar yana motsi "suka had'a baki gurin fad'ar haka amar da salim suka qarasa suka hau saman gadon dake kwance salim ya kai hannunsa daidai hancinsa yaji saukar numfashinsa ya daidaita dan haka yace "ya soma dawowa daidai "
"Wannan princess anyi shegiyar princess bazan ta'ba yafe mata ba "no no karki sake zagar min ita kawai ku nemo min ita a duk inda take shine kwanciyar hankalina da samun kwanciyar hankali zuciyata if not I will kill my seif dan bazan yi rayuwa da wannan guntuwar yarinyar ba, ga gara na mutu "ya rabbi anya kuwa ban jefa dana cikin matslaa ba ?kin jefani , ni bana son auren nan tunda kika min auren nan kika jefa rayuwata cikin matsla ai da bana shan komai sai sigari itama na dawo nace na daina shanta yanzu kuwa gbdy komai na samu zan sha ina matukar son yarinyar mafarkina I can't live without her ban ta'ba soyayya ba sai akanta I don't know what's love but I love her with all my heart please give me that love sweetheart ita kawai nake so ku nemo min ita ya fda cikin murya maye ."
"Gsky ta tafka kuskuren ba dan kadan ba wajen hada wannan auren to kuma idan batayi masa haka ba me zatayi tunda babu tabbas din samun yarinyar mafarkinsa ? ya Allah ka ceceni ka yayewa dana wannan damuwar da yake ciki ,ya Allah ka kwantar masa da hankali "naunayen ajiyar zuciya ta sauke tare da waigowa bayanta sai lokacin taga duk sun fice sun bar dakin sai ita kad'an da d'anta."
ta gyara masa kwanciya tana shafa sumar kanshi dake kwance luf tana tofa masa addua byn ta gam ta runtse idanunta gam wasu sabbin hawaye na zubo mata ."hannun tasa ta goge hawayen sannan ta yunkura ta mike tsaye ta fito zuwa falo nan ma taga babu kowa acikinsu dan haka tayi tunanin kiran layin Ibrahim wayar ta soma ringin alokacin yana zaune zai yi alwala sallar magriba yana d'auka tace "kun wuce sallah ne?" okay to shikenan bari na jirasu sai nima naje nayi sallah na gode kwarai da gaske Allah yayi ma rayuwarku albarka tana gama wayar ta koma cikin d'akin ta zauna tana duban kwakkyawar fuskar danta dake zagaye da saje ."
Tafe tafe motar m.malik na moving har suka qaraso karkashin bridge din Liverpool anan suka tsaya cak domin cunkoson ababen hawa dake wajen manya tankokin mai ne ta koina ,su kansu motarsu a tsakiyar manyan tankokin mai take m .Malik yayi kasa kadan da glass din hannun da yake zaune yana gyara zama dan gbdy duk zaman ya gundireshi sakamakon cunkushewa da titin yayi sai ma yaji kamar ya fito ya taka da kafafunsa ko ya hau mashin zai fiyye masa da wannan zaman da suke ."tsaki yaja ya sake neman layin ATA still dai a switch off yake ya sake neman na hisham kira daya ya dauka ."
wani naunayen ajiyar zuciya ya sauke yana cewa "yalla'bai barka da wannan lokacin daga can bangaren hisham ya amsa masa da "barka !atakaice "ya kuma akaji da taro allah ya sanya alkhairi jin haka yasa yaji wayar ta gundireshi dan da yasan allah yasanya alkhairi zai masa bazai dauka ba "ammm daman na kira layin mai gida ne baya shiga shine na kira ko kuna tare dashi "eh amman yana bacci "yana gama fad'ar haka yayi disconnecting din kira yana jan tsaki ."
m.malik yayi shiru rike da wayar a hannunsa yana mamaki "bacci by this time ? sai dai ya dan samu kwanciyar hankali kad'an najin halin da mai gidansa yake ciki amman tabbas yaji ajikinsa babu Lfy ,a hankali ya motsa bakinsa yana cewa "saed ina ganin idan mun qaraso karshen titin nan mu juya zuwa gida dan bazan samu damar ganin wanda zanje wajensa ba "okay sir ."saed kaga wani maseefafen go slow ko ?wallahi yalla'bai wajen nan kullum a haka yake ko zaka sauka ka hau mashin ya qarasa da kai gida ".shiru yayi yana tunanin maganarsa dan shima tunanin da yayi kenan yana ganin haka zai yi ya huta da wannan zaman ."
Fitowar salim kenan daga massalaci ya ciro wayarsa yana dubawa nan yaga missed call's din m.malik kusan guda goma ajere dan haka ya shiga nemansa alokacin da yake qoqarin fitowa daga motar ya d'auki mashin ya qarasa gida ganin salim ne ya koma ya zauna tare da d'aukar wayar bayan ya d'auka suka gaisa a mutunce ,bayan sun gaisa salim yace "naga missed calls dayawa fatan dai lafiya ?"
"lafiya lau daman ina son nayi magana da mai gida ne to kuma muyi waya da yalla'bai hisham yace min yana bacci "eh haka ne bacci yake yanzu haka ma wajensa zanje "to dan Allah kayi min qoqari idan ya tashi ka fad'a masa ya kirani duk da dai na tura masa sako amman nasan ba lallai bane daga tashinsa ya nemi gashi kiran ujila ne "in sha Allahu zan fad'a masa da zarar ya tashi "nan sukai sallama adaidai lokacin da motocin dake tsaye a saman gada suka soma tafiya."
wata mota dake dauke da kwantena ta kwaso da gudu ai kuwa kwantainan data d'auko tayi wani tsalle tayo kasan gadan nan mutane dake tsaye a titi suka fara darewa suna ihu da kururuwar kowa ya soma yin ta kansa ,zo kuga gudun ceton rai nan da nan na cikin motoci suka dinga firfitowa domin ceton ransu m .malik ya yunkura ya fito agigice shi kuwa direbansa kafin ya fito tuni kwantainan ta fado kansu tare da wasu motocin nan take motoci suka lotsa tuni direbansa ya tashi aiki shi kuwa garin fitowa ya ceci ransa kanshi ya bugi gefen wata tanka nan da nan ya zube kasa a sume wajen ya kaure da ihun mutane iri iri wasu kiran Jesus wasu na kiran sunan allah yayindai mutane bilaadadin sun shiga tashin hankali most especially ganin yadda jini ke mamala a kasa ."
*******
skarfe goma sha d'aya daidai mami na zaune shiru a bakin gadonta tare da zabga tagumi hawaye na gangaro wa bisa kuncinta "ta had'a wannan auren ne da zumar kowa karshen komai ga rayuwar tilon d'an a she bata sani ba wata wutar tashin hankali ta kunna arayuwarsa da zuciyarsa "ya zatayi da wannan tashin hankalin daya kunno kai cikin rayuwarsa?addau ce kuma kullum ta Allah tana yi masa babu sallahr da bata masa addua , shi acikin yaranta ma tsameshi take tai masa tashi adduar dabam ."
sosai tayi zurfi cikin tunani a yanzu ta yarda aljana ce ta auri tilon d'anta kuma take barazana da rayuwarsa dan dole ta mike tsaye ta nemo masa magani kafin taga karahensa ta runtse idanunta gam tana sauke numfashi,tana cikin wannan halin ya'yanta mata uku suka shigo d'akin dan tunda suka zo biki basu koma gidanjensu ba sai zuwa jibi kowacce zata kama gabanta ,a matukar agigice duk sukayi kan mami saboda ganin yadda taKe cikin mummunar yanayi dan suna iya jiyo sautin kukanta gabdynsu suka zagayeta kowannensu na qoqarin son jin abinda Ke damunta duk da sun san damuwarta bazata wuce akan dan'uwansu bane ."
"Ku taimakeni rayuwar adamcy tana cikin garari adamcy nah na cikin wani hali dan'uwanku na bukatar adduaku ,muddin rayuwar adamcy ta cigaba a haka hakika zaku rasani domin zuciyata na daf da tarwatsewa ,ku tayani dawo dashi daidai bazan iya cigaba da kallon rayuwarsa haka ba ."ta qarasa maganr tana fashewa da wani kuka mai ta'ba zuciyata "bazan ta'ba yafewa wannan aljanar ba sai allah yayi mana hisabi daita domin tayi silar ruguza min rayuwar d'a"kiyi hakuri mami in sha allahu komai zai daidaita zamu cigaba da yi masa addaua yanzu adamcy yana ina dan tun jiya daya sauko ban sake ganinsa ba? ".inji cewar aunty khadija."
Cikin murayar kuka mami tace "yana d'akinsa ya sha giya babu yadda yake "hankalin aunty shahida aunty khadija zabiba idan yayi dubu ya tashi a wannan lokacin, cike da kid'ima suka mike tsaye suka fita daga cikin d'akin mami cike da tashin hankali suka nufi saman d'akinsa byn fitarsu mami ta biyo bayansu salim da amar na zaune a falonsa suna jiran farkawarsa suna ganinta suka gaisheta "sannunku da qoqarin allah yayi maku albarka".
suka amsa da "ameen mami "halan bai farka bane har yanzu ?eh bai farka ba dan duk bayan minti goma sai mun shiga mun dubashi yana nan kamar yadda kika barshi " allah ya kyauta "ta fad'a tana kutsawa cikin bedroom dinsa ,yaranta na tsaye akanshi suna kallonsa ta shigo "a lissafina awanni shida kenan yana wannan baccin dan bansa tun lokacin daya sha ba "lallai nima na fara tunanin akwai sharrin jini ajikin adamcy idan ba haka ba ina shi ina giya ? "me ma zai kai shi ga shanta? inji cewar zabiba" allah dai ya yaye masa wannan maseefar koma menene bai fi karfin addua ba kuma zamu dage iyakar karfinmu."
ahankali ya soma motsi sai dai gbdy ilahirin jikinsa sunyi masa nauyi dan ko d'an yatsansa baya iya d'agawa gashi dai yana d'an jinsu sama sama idanunshi ma yake qoqarin bud'ewa amman ya kasa tsura masa idanunsu da sukayi ne yasa suka fahimci ya fara motsi nan suka kira salim da amar suka shigo atare "kamar yana motsi "suka had'a baki gurin fad'ar haka amar da salim suka qarasa suka hau saman gadon dake kwance salim ya kai hannunsa daidai hancinsa yaji saukar numfashinsa ya daidaita dan haka yace "ya soma dawowa daidai "