Sashe 94
Mar’adam’s Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
"Me zaki ce da rana ?kinga aunty ba sai kin wahalar da kanki ba wannan abincin da naci ma ya isheni har gobe aunty ta dan ware idanunta waje "a'a ki fad'a min kawai duk wahalarsa zan girka miki maryam tai murmushi bata ce uhm ba bare umh uhm sai ma ta daura kanta akan cinyar aunty yayinda ta saita idanunta akan takardun zanen jamaa dana kayan sawa a hankali tayi zurfi cikin tunanin makomar rayuwarta ta rasa komai ta rasa aikin yi duk inda ake bukata zanenta yanzu an daina nemanta ko tayi ta kai masu ma basanuna alamun ma yayi masu bare su karba dan mijin datasa mu ya tafi ya barta me kuma ya rage mata yanzu ?mutuwa !zuciyarta ta bata amsa da haka ta runtse idanunta gam saboda batason mahaifiyarta ta fahimci damuwarta aunty ta daura hannunta akanta hular kanta ya zame nan kwantaccen gashin kanta ya bayyana "princess dan Allah ki barwa allah komai kinji da sannu allah zai yaye mana komai numfashi ta sauke tana riko hannun aunty cikin nata "na gode sosai mamana allah ya tabbatar mana da alkhairi ."
Zaune suke a babban parlour'n hajiya zulaihert baba babba da babba qarami da uncle jay sai fahad gabansu kayan motsa baki ne aka kawo masu kowannensu cikin shiga ta alfarma acikinsu babu wanda bai taba abinda aka kawo masu sai baba qarami wanda yake cika yake batsewa sannan yake allah allah Adam ya sauko ."ahankali ATA Ke saukowa daga matattakala jikinsa sanye da kaya light blue kansa sanye da facing cap fari sol haka ma kafafuwansa wasu hadaddun silifas farare ne sanye dasu sai kamshi turaren REED ne Ke tashi ajikinsa a natse ya qarasa saukowa ya qaraso inda suke ya gaishesu gabadaya yana tsaye bai kai ga zama ba babba qarami ya zabura ya mike a matukar fusace ya soma magana "kai wani irin yaro ne ?"kawai kana son batawa yara kasuwanci dan kawai kayi certified din kanka ,dama ubanwa ka zauna kayi shawara ko kuwa kafanin naka ne kai kadai da zaka zarta da hukunci akaron kanka "?"akan ma wani dalili zaka qara farashin kaya ."
Ganin baba babba da uncle jay yasa bai dauki zafi ba ya kwantar da murya yace "nayi haka ne saboda ingancin kayanmu bawai da wata man.."karka fad'a min haka domin wannan maganar banza ce ai sai da yaya Ibrhim ya fad'a masa kar yayi haka amman yaki inji cewar fahaf " wani mugun kallo ATA ya daukesa dashi wanda yasa babu shiri yaja bakinsa yayi shiru "duk wasu yan kasuwa ku barsu suje wasu compaing su dauki kaya daga ingancinsu zasu rasa abokan kasuwancinsu ni nasan abinda nake ba yau na fara kasuwanci ba koma nace kasuwanci ajinina ya....."enough Adam karka wuce gona da iri yadda kake taimaka da kasuwanci muma itace silar zuwanmu duniya ba kuma zamu yarda ka batawa yayanmu kasuwancinsu dan muma munyi business sama da shekara talatin , so munsan kasuwanci dan haka bamu amince da wannan tsarin naka ba domin tsari ne da zai korewa kanfani kasuwa daga yanzu da nake maka wannan maganar ka janye kudirinka akai "wannan shine magana ta gasky baba abinda yaya Ibrahim yayita fama dashi kenan Faaha ya fada yana hura hanci abinda ma ya kamata da zai dauki wannan mataki ya zaunar daku gabadaya ya tautauna daku ba wai ya yanke hukunci a qaron kansa ba nan fa baba qarami ya dinga zuba ruwan bala'i ta inda yake shiga bata nan yake fita ba ,sauran yan'uwansa na bashi hakuri da kokarin kwantar da fushinsa dan bai iya fushi ba mutun ne mai tsananin zafin rai zuciya ".
"Ku daina bashi hakuri yayi duk abinda zai yi ".ATA ya fad'a a fusace sannan ya tsaida kwayar idanunshi akan baba qaramin "baka da wannan cikakken iko akan wannan kafanin magana ta karshe ka janye jikinka akan wannan kafanin ka maida idanunka akan wanda yake naka ne kai kadai "ni kake fadawa haka saboda baka da mutunci ?" Ata yayi shiru yana hura hanci tare da soke hannuwansa cikin ajihu "dan banza yaron kawai mai banza zuciya ni wallahi bansan inda uwarka tasamoka ba dan ubanka bashi da mugun hali da mugunta ,yaro kamar sheidan idan anyi nan yayi can dan iskan yaro kawai wallahi maza maza ka tattara ka kama gabanka kabar masu kamfani su cigaba da kula dashi ka tsaya iya mallakinka dan kai ne zaka hakura ka bar mana ."
shiru ata yayi yana kallon baba qarami zuciyarsa na tuttukin bakinciki wani irin tsanarsa yaji ya darsu acikin zuciyarsa ransa idan yayi dubu ya baci wallahi yaci darajan babba babba dake zaune da girman mahaifinsa da kuma uncle jay da yau ya gane kurensa domin kuwa da ya nuna masa ya zarta dan iskan daya kirasa dashi cike da fushin zuciya ya juya zai wuce baba babba ya kira sunansa "Adam ..!
Cak ya tsaya sakamakon jin sautin muryar baba babba "dawo nan Adam a gama magana gabadaya ya juyo a sukwane fuskar nan tashi ta sake rikicewa ta hade kwata kwata babu wani alamun annuri "me zance tunda ya zarta da hukuncin da yake so kuma ga dukkanin alamun yayi maku daidai ,"baba qarami ya kallesa ya watsar"ba haka bane adam !" baba babba ya fad'a tare da mikewa tsaye yayi taku zuwa inda yake tare da yin kasa da muryarsa "kafi karfin duk wannan adam ka janye hannunka tunda sun kasa fahimtar dalili dayasa kayi haka "kenan ka yarda da tsarinsu ?yes saboda zaman lafiya ne domin bazasu ta'ba fahimtarka ba idan ma da hali ka cire hannunka gbdy dan bana son na rasaka ,rayuwarka nada matukar amfani a gareni ."ata bai sake cewa komai ba ya juya a matukar fusace ya haye sama yana taka step cikin sauri sauri."
Mmn sudai
💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 29
Zuciyar ATA cunkushe da haushi tare da takaicin baba qarami ya tura kofar parlour'nsa ya shiga yana shiga kai tsaye bedroom dinsa ya shige ya rike kugunsa da hannu d'aya yayinda yasa d'ayan hannunsa ya dafe goshinsa da yaji yana masa wani irin mugun sara sakamakon'bacin ran daya shigo dashi ,babu abinda yake gani sai fuskar baba qarami ita ke masa gizo cikin tsananin 'bacin rai saurin runtse idanuwansa yayi yana mai sake jin bakincikinsa na nunkuwa wani irin zafi da suya zuciyarsa keyi,duk da ya murje idanunshi ya fad'a magana son ransa amman hakan bai masa ba yaso ya zage kunjinsa ne ya zabga masa rashin mutuncin da har ya mutu bazai manta dashi ba .kusan mintuna shabiyar yana tsaye yana zariya acikin d'akin tamkar wanda yayiwa sarki karya ."a can parlour'n kuwa baba babba ne a gaban baba qarami , bai damu da cewar shine babba ba ya kwantar da kai cike da tausasawa yake masa magana "dan girman allah baba qarami kayi hakuri karkayi fushi da adamu tunda ka rigada kasan halinsa kuma ... "ba maganar hakuri bane yayi saurin dakatar dashi ta hanyar fad'ar haka "kawai kasashi yayi abinda ya dace shine zaman lafiyar kowa idan ba haka ba zaayi wacce za'ayi "in sha allahu zai yi biyayya a gareka "dole ya sauke ra'ayinsa yabi naka domin kai uba ne agaresa "wannan haka ne dole yabi umarninsa "inji cewar uncle jay "kayi hakuri da duk ma abinda adamu yayi maka d'anka ne babu yadda zakayi dashi sai ma fatan alkhairi daka masa arayuwarsa .""baba qarami ya katse uncle jay ta hanyar d'aga masa hannu "dakata jamilu ya isa haka karka cika ni da surutu "adamu ba d'ana bane kune dai kuka d'aukesa amatsayin d'a dan d'an cikina bazai ta'ba maida min magana ba kamar yadda yayi a yanzu a gabanku adamu yasan ubansa ni kuma nasan ya'yan dana haifa ,sai abu na qarshe wallahi wallahi kunji na rantse ku gaya ma wannan gantalallen d'an naku ya kiyayaeni kar ya kuma yin gigin shiga hurumina dana ya'yana yayi lamarinsa muyi namu yayi na farko yayi na biyu kar yayi kuskuren aikata na uku domin idan yayi na uku bazai ji dadina ba "baba babba yace "shikenan in sha allahu bazai sake ba "baba qarami yace "da dai ya fiyye masa dan wallahi idan ya kuma yunkurin shuka min rashin mutunci ba wannan mgnr zaayi ba dan zan shuka masa wanda yafi nasa ."
Zaune suke a babban parlour'n hajiya zulaihert baba babba da babba qarami da uncle jay sai fahad gabansu kayan motsa baki ne aka kawo masu kowannensu cikin shiga ta alfarma acikinsu babu wanda bai taba abinda aka kawo masu sai baba qarami wanda yake cika yake batsewa sannan yake allah allah Adam ya sauko ."ahankali ATA Ke saukowa daga matattakala jikinsa sanye da kaya light blue kansa sanye da facing cap fari sol haka ma kafafuwansa wasu hadaddun silifas farare ne sanye dasu sai kamshi turaren REED ne Ke tashi ajikinsa a natse ya qarasa saukowa ya qaraso inda suke ya gaishesu gabadaya yana tsaye bai kai ga zama ba babba qarami ya zabura ya mike a matukar fusace ya soma magana "kai wani irin yaro ne ?"kawai kana son batawa yara kasuwanci dan kawai kayi certified din kanka ,dama ubanwa ka zauna kayi shawara ko kuwa kafanin naka ne kai kadai da zaka zarta da hukunci akaron kanka "?"akan ma wani dalili zaka qara farashin kaya ."
Ganin baba babba da uncle jay yasa bai dauki zafi ba ya kwantar da murya yace "nayi haka ne saboda ingancin kayanmu bawai da wata man.."karka fad'a min haka domin wannan maganar banza ce ai sai da yaya Ibrhim ya fad'a masa kar yayi haka amman yaki inji cewar fahaf " wani mugun kallo ATA ya daukesa dashi wanda yasa babu shiri yaja bakinsa yayi shiru "duk wasu yan kasuwa ku barsu suje wasu compaing su dauki kaya daga ingancinsu zasu rasa abokan kasuwancinsu ni nasan abinda nake ba yau na fara kasuwanci ba koma nace kasuwanci ajinina ya....."enough Adam karka wuce gona da iri yadda kake taimaka da kasuwanci muma itace silar zuwanmu duniya ba kuma zamu yarda ka batawa yayanmu kasuwancinsu dan muma munyi business sama da shekara talatin , so munsan kasuwanci dan haka bamu amince da wannan tsarin naka ba domin tsari ne da zai korewa kanfani kasuwa daga yanzu da nake maka wannan maganar ka janye kudirinka akai "wannan shine magana ta gasky baba abinda yaya Ibrahim yayita fama dashi kenan Faaha ya fada yana hura hanci abinda ma ya kamata da zai dauki wannan mataki ya zaunar daku gabadaya ya tautauna daku ba wai ya yanke hukunci a qaron kansa ba nan fa baba qarami ya dinga zuba ruwan bala'i ta inda yake shiga bata nan yake fita ba ,sauran yan'uwansa na bashi hakuri da kokarin kwantar da fushinsa dan bai iya fushi ba mutun ne mai tsananin zafin rai zuciya ".
"Ku daina bashi hakuri yayi duk abinda zai yi ".ATA ya fad'a a fusace sannan ya tsaida kwayar idanunshi akan baba qaramin "baka da wannan cikakken iko akan wannan kafanin magana ta karshe ka janye jikinka akan wannan kafanin ka maida idanunka akan wanda yake naka ne kai kadai "ni kake fadawa haka saboda baka da mutunci ?" Ata yayi shiru yana hura hanci tare da soke hannuwansa cikin ajihu "dan banza yaron kawai mai banza zuciya ni wallahi bansan inda uwarka tasamoka ba dan ubanka bashi da mugun hali da mugunta ,yaro kamar sheidan idan anyi nan yayi can dan iskan yaro kawai wallahi maza maza ka tattara ka kama gabanka kabar masu kamfani su cigaba da kula dashi ka tsaya iya mallakinka dan kai ne zaka hakura ka bar mana ."
shiru ata yayi yana kallon baba qarami zuciyarsa na tuttukin bakinciki wani irin tsanarsa yaji ya darsu acikin zuciyarsa ransa idan yayi dubu ya baci wallahi yaci darajan babba babba dake zaune da girman mahaifinsa da kuma uncle jay da yau ya gane kurensa domin kuwa da ya nuna masa ya zarta dan iskan daya kirasa dashi cike da fushin zuciya ya juya zai wuce baba babba ya kira sunansa "Adam ..!
Cak ya tsaya sakamakon jin sautin muryar baba babba "dawo nan Adam a gama magana gabadaya ya juyo a sukwane fuskar nan tashi ta sake rikicewa ta hade kwata kwata babu wani alamun annuri "me zance tunda ya zarta da hukuncin da yake so kuma ga dukkanin alamun yayi maku daidai ,"baba qarami ya kallesa ya watsar"ba haka bane adam !" baba babba ya fad'a tare da mikewa tsaye yayi taku zuwa inda yake tare da yin kasa da muryarsa "kafi karfin duk wannan adam ka janye hannunka tunda sun kasa fahimtar dalili dayasa kayi haka "kenan ka yarda da tsarinsu ?yes saboda zaman lafiya ne domin bazasu ta'ba fahimtarka ba idan ma da hali ka cire hannunka gbdy dan bana son na rasaka ,rayuwarka nada matukar amfani a gareni ."ata bai sake cewa komai ba ya juya a matukar fusace ya haye sama yana taka step cikin sauri sauri."
Mmn sudai
💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 29
Zuciyar ATA cunkushe da haushi tare da takaicin baba qarami ya tura kofar parlour'nsa ya shiga yana shiga kai tsaye bedroom dinsa ya shige ya rike kugunsa da hannu d'aya yayinda yasa d'ayan hannunsa ya dafe goshinsa da yaji yana masa wani irin mugun sara sakamakon'bacin ran daya shigo dashi ,babu abinda yake gani sai fuskar baba qarami ita ke masa gizo cikin tsananin 'bacin rai saurin runtse idanuwansa yayi yana mai sake jin bakincikinsa na nunkuwa wani irin zafi da suya zuciyarsa keyi,duk da ya murje idanunshi ya fad'a magana son ransa amman hakan bai masa ba yaso ya zage kunjinsa ne ya zabga masa rashin mutuncin da har ya mutu bazai manta dashi ba .kusan mintuna shabiyar yana tsaye yana zariya acikin d'akin tamkar wanda yayiwa sarki karya ."a can parlour'n kuwa baba babba ne a gaban baba qarami , bai damu da cewar shine babba ba ya kwantar da kai cike da tausasawa yake masa magana "dan girman allah baba qarami kayi hakuri karkayi fushi da adamu tunda ka rigada kasan halinsa kuma ... "ba maganar hakuri bane yayi saurin dakatar dashi ta hanyar fad'ar haka "kawai kasashi yayi abinda ya dace shine zaman lafiyar kowa idan ba haka ba zaayi wacce za'ayi "in sha allahu zai yi biyayya a gareka "dole ya sauke ra'ayinsa yabi naka domin kai uba ne agaresa "wannan haka ne dole yabi umarninsa "inji cewar uncle jay "kayi hakuri da duk ma abinda adamu yayi maka d'anka ne babu yadda zakayi dashi sai ma fatan alkhairi daka masa arayuwarsa .""baba qarami ya katse uncle jay ta hanyar d'aga masa hannu "dakata jamilu ya isa haka karka cika ni da surutu "adamu ba d'ana bane kune dai kuka d'aukesa amatsayin d'a dan d'an cikina bazai ta'ba maida min magana ba kamar yadda yayi a yanzu a gabanku adamu yasan ubansa ni kuma nasan ya'yan dana haifa ,sai abu na qarshe wallahi wallahi kunji na rantse ku gaya ma wannan gantalallen d'an naku ya kiyayaeni kar ya kuma yin gigin shiga hurumina dana ya'yana yayi lamarinsa muyi namu yayi na farko yayi na biyu kar yayi kuskuren aikata na uku domin idan yayi na uku bazai ji dadina ba "baba babba yace "shikenan in sha allahu bazai sake ba "baba qarami yace "da dai ya fiyye masa dan wallahi idan ya kuma yunkurin shuka min rashin mutunci ba wannan mgnr zaayi ba dan zan shuka masa wanda yafi nasa ."