Sashe 43
Mar’adam’s Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Zaune maryama take a d’akinta tayi nisa a zanen samfurin da zata gabatar a A.G.C ta jiyo sautin muryar aunty tana kiran sunanta “Ina zuwa aunty “ sai dai shiru bata mike ba ta cigaba da zanenta aunty ta shigo d’aki ta mika mata cup din tea” na gode my world best kamr Kinsan ina bukata “ don’t worry my life is for my princess. aunty ban san irin son da nake miki ba wallahi ina jin kamar na fasa auren nan na cigaba da zama dake .”thank you so much my princess nima zanyi kewarki sukai shiru na wani lokaci yayinda maryama ta cigaba da zane .”
“ maryama !”
da sauri ta d’ago daga abinda take ta tattara hankalinta dan duk sanda mahaifiyarta ta kirata da wannan sunan abu ne mai mahimanci zata fad’a mata “nan kusa zakiyi aure my princess Kinsan rayuwar gidan aure ba kamar rayuwar gidan iyaye bane ina son ki sawa ranki cewar lallai sai sadam ya yarda zakiyi aiki sannan ki amince da aurensa da zuciya d’aya sannan ki sonshi har cikin zuciyarki .”
Maryama tayi shiru tana cigaba da kallon mahaifiyarta .”me zai hana ki hakura ki ajiye aikin ki rungume rayuwar aurenki “wani dogon naunayen ajiyar zuciya ta sauke “aunty kina son aurena da yaya sadam kusan duk kinfi sonshi akan sauran wad’an da suka nemi aurena a baya ?”sosai kuwa my princess ina son ki auresa , mahaifiyarsa ta taimaka min arayuwa ,mahaifiyarsa mutunce da kirkinta ya wuce misali ,bancin allah da ita da yanzu ban san makotana acikin gidan ba ,ta tsaya min ta tsayawa ya’yana ta yanto min ya’yana daga bauta nasan bakisan dalilin da yasa aunty salma da hassana suka daina bautar dake ba ?itace silar wannan ta kwatar min ‘yancinki wallahi ko yanzu na mutu nasan ruhina zai samu salama tunda gabadaya kulawarki zata koma qarqashinta .” ta qarasa maganar hawaye na cika idanunta .”
shiru sukai gbdy babu wanda yace uffan daga aunty har marayama kafin daga bisani maryama tace “ amman aunty taya zan bar aikina dana rayu dashi idan ma na hakura da aikin office aikin zane fa ?ban san ya zanyi ba bayan rayuwar nan babu tabbas “ amman shikenan aunty karki damu zanyi komai akanki haka qaddara rayuwata tazo yaya sadam yazo cikin rayuwata ba dan ina sonshi ba na sasadaukar da rayuwata zan auresa yanzu kuma ya zo ya rusa min komai nawa ,gbdy yayi distroyen rayuwata matukar bai barni nayi aikina ba “ta ajiye pencil din zanenta tasa hannunta tai tagumi tana kuka.”kuka take sosai har da sheshekan nan da nan hankalin aunty ya tashi “ki daina kuka please!” me zanyi aunty ?”me zanyi daya wuce kuka tund bazan iya ja da dukkanin umarninki ba “.
hawaye ya zubo ma aunty ,lokaci daya ta tuno mahaifinta da mahaifiyarta irin gwagwarmayar da suka sha akan karta auri mahaifinsu amman taki masu biyayya ita kuwa wani aikin alkhairi ta ta’ba yi arayuwarta da allah ya bata ya’ya kimtsasu masu gudun ‘bacin ranta ?tayiwa kanta tambaya tana mai fashewa da kuka” nan kuma hankalin maryama ya qara tashi ta kai hannu tana goge mata hawaye “please aunty ki daina kuka akaina wallahi duk abinda kike so shi zanyi bazan ta’ba bata miki rai ba “ zan miki biyayya amman ina neman alfarmar agurinki ?aunty ta kamo hannunta ta rike gam cikin nata “komai kike so my princess zanyi miki shi “ki kai mu wurin danginki ina son naga family’s dinki ki amince aunty dan allah ko sau d’aya ne mu sansu .”numfashi aunty ta fesar kawai tana runtse idanunta “ bilkisu rayuwa babu tabbas ki koma ga iyayenki ki rungume iyayenki da qaddararki bawa baya wuce qaddarasa na ari bakin gbdynmu ki yafemu bilkisu muma bamusan qaddararki bace auren hussein ,da dukkaninmu muyi biyayya ga allah ,da bamu jayayya ba hukuncin allah ba, ina mai baki hakuri kiyi hakuri ki dawo garemu allah kuma ya baki ikon cinye jarabawarki maganar babbar yayarsu kenan wacce suke uba d’aya alokacin da take chart din zuciyarta a bushe take bata jin zata koma garesu amman yanzu ita kanta tana kewarsu .” tana son zuwa garesu amman bata san me zata tarar daga iyayenta ba ,”aunty kin min alkwarin zamuje kafin bikina ?ta gyada mata kai tana dubanta ,maryama ta matso kusa da mahaifiyarta tana goge mata hawaye” ina sonki mamana “nima ina sonki sarauniyata “ta fad’a tana shafa sumar kanta da suka zubo zuwa gadon bayanta .”
******
Zaune ATA yake a parlour’nsa tare da abokansa kuma yan’uwansa shawul,mb da salim hira suke amman shi jifa jifa yake sanya masu baki “qarar takun takalmin maryam ne ya janyo hankalinsu wani hill ne mai shegen tsini tasa wanda ya qara mata tsawo daman kuma haka gabad’aya takalmanta suke bata da silipas sai na yawo acikin gida da bayi sarai ATA yaga tahowarta ta qasan idanunshi itama ta lura da hakan amman kuma sai take ganin kamar ba gaske bane , dan yadda yayi din bazaka ta’ba cewa ya kalleta ba .a natse ta qarasa saukowa fuskarta a sake ta gaishe dasu “sannuku da zuwa ina yininku ko ina kwana zance dan ban duba lokaci ba na sauko ?lallai yar mami kinji dadin aure to ina yini muke “inji cewar mb shawul yace “wannan mijin naki ne zai yarda azo masa gida da safe ai wallahi da sai ya tafattakemu.” gabad’ayasu suka dariya ta d’an saci kallonsa taga ko kallonsu bai yi ba danne danne kawai yake a wayarsa tace “a’a karku yiwa mijina sharri babu wani fatattakarku da zai yi ta fad’a sannan ta samu waje ta zauna kusa dashi sukayi mugun daf da juna da zata qara taku guda zata iya masauki a faffad’an qirjinsa shawul ya kalli salim yace “lallai yarinyar nan wuyanki yayi kauri har kin soma shigar masa ?.”
“ba dole ba miji ai ba wasa ba” zaro idanu sukai duk hirar da suke ATA yana jinsu amman bai ce uhm ba bare uhm uhm sai ma wani kololon bakinciki daya tokare qirjinsa yadda ta wani saki baki “yaya bello bari naje na shirya maku dining na dawo “ta yunkura ta mike ta soma taku su kuma suka cigaba da kallon ATA mb yace “dan allah dan annabi abokina ka sausautawa yarinyar nan haka “me nayi mata ?ya tamnayesa batare daya kallesa ba ,bansani ba !kai ka iya wulakanta ya’yan wasu amman baka son ayiwa taka ai wallahi hisham yayi min daidai da yake cin kaniyar auta “au kaniyarta yake ci har yanzu kenan ?ya fad’a tare da kallonsa a fusace “shiru mb yayi “tmbyrka nake kayi shiru kabani amsa kafin naje na samesa yanzu “to sarkin zuciya kwantar da hankalinka maganar da né numfashi ya sauke “ko ma nene tunda ka furta akwai kamshin gsky dole na ziyarci gidan “.
“Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun “dan girman allah kayi hakuri kayi zamanka tare da matarka ba sai kaje ka d’aga masu hankali ba ,yayi maganar kamar zai fashe masa da kuka ganin yadda ya koma kamar ba soja ba yasa ATA yace “nonsense !kai wallahi ko kasuwanci bai kamaceka ba bare aikin soja ni ban san yaakayi aka daukeka aikin soja ba ,mutun kamar mace.” gbdy suka sa dariya shi kuwa ATA bai dara ba “ya zanyi ai dole na kwatar da kai nasan halinka ne , haukanka bashi da magani yanzu sai ka tashi hankalin kowa “suna nan zaune maryam ta dawo tana cewa “kona kawo abincin nan ne ?yaya salim yace kawo kawai uwargida sarautan mata the only first lady Adam tariq” nan da nan annurin fuskarta ya sake bayyana yayinda annurin fuskar ATA ya d’auke qaramin tsaki yaja yana maida hankalinsa kan wayarsa ya cigaba da danne danne.”
Cikin kankanin lokaci ta cika masu gabansu da abinci da kayan fruit kala dabam dabam haka lemuka yadda take zuba kamshi haka girkinta ke zuba gamshi ta dan suguna ta fara zuba masu mb yace “had’a min da abokina mun kwana biyu bamuci abinci tare ba aiko murna ya kamata dan tasan da wahala bai ci ba,dole mb zai tursasa yaci ko babu yawa ,ta godewa allah data barbade abincin kafin ta kawo gabansu abinda ake so wanda daakayi aikin dominsa yaci ko yaya ne shikenan bukata ta biya .”maryam ta goge gun da abincin ya taba zuciyarta fess sai sannu suke mata amman shi ATA sam bai kula da ita ba ,ta juya domin dauko hadin salad shawul ya kalli abinci ya hadiye miyo yana cewa "kai mutumina,irin wannan liyafa haka,gsky kana cin dadi allah yayi da rabona ne shi yasa muka zo"kanka ake ji sarkin kwadayi,yi inji cewar salim.”
Ta dawo a natse ta zuba masu hadin salad fuakarta dauke da mayalwacin murmushi sai dai ta qagu ta kammala ta bar gun, tun dagowar farko ta lura da yadda ATA yake faman zabga mata harara da sauri ta bar gurin ta samu waje ta zauna akan d’aya daga cikin kujerun dining .da kyar da rarrashi mb yasa ATA ya fara qoqarin cin abinci tana zaune rike da wayarta amman hankalinta kacokan yana wajensu tana Allah Allah yaci ko loma daya ne tana kallo ya kai spoon bakinsa wani boyayayyen ajiyar zuciya take qoqarin saukewa sai dai kafin ta sauke taga ya furzar da abinci yana kallon inda take zaune .”
a fusace ya soma zuba mata ruwan bala’i “zaki kashe mutane ? ai daman nasan babu komai acikin girkinki sai hauka haka ake girki .”?cool down ATA me ya samu abincin nan ?bana son rainin hankali kai yanzu zakace bakaji abinda ya samu abincin nan ba ?”uhm dan yaji ne kad’an amman wannan ai norma ne bazai sa kar aci ba. tsaki yaja ya fara danne danne wayarsa text ya turawa auta cikin kankani tayi masa reply dinsa dan hk batare da bata lokaci ba ya soma neman layin mahaifiyar maryam tare da saka wayar a speaker dan wannna karon uwarta zai kira ba mahaifiyarsa ba, yadda mahaifiyarsa ke biye mata tana d’and’anan bakinciki haka uwarta zataji yau .”
“ maryama !”
da sauri ta d’ago daga abinda take ta tattara hankalinta dan duk sanda mahaifiyarta ta kirata da wannan sunan abu ne mai mahimanci zata fad’a mata “nan kusa zakiyi aure my princess Kinsan rayuwar gidan aure ba kamar rayuwar gidan iyaye bane ina son ki sawa ranki cewar lallai sai sadam ya yarda zakiyi aiki sannan ki amince da aurensa da zuciya d’aya sannan ki sonshi har cikin zuciyarki .”
Maryama tayi shiru tana cigaba da kallon mahaifiyarta .”me zai hana ki hakura ki ajiye aikin ki rungume rayuwar aurenki “wani dogon naunayen ajiyar zuciya ta sauke “aunty kina son aurena da yaya sadam kusan duk kinfi sonshi akan sauran wad’an da suka nemi aurena a baya ?”sosai kuwa my princess ina son ki auresa , mahaifiyarsa ta taimaka min arayuwa ,mahaifiyarsa mutunce da kirkinta ya wuce misali ,bancin allah da ita da yanzu ban san makotana acikin gidan ba ,ta tsaya min ta tsayawa ya’yana ta yanto min ya’yana daga bauta nasan bakisan dalilin da yasa aunty salma da hassana suka daina bautar dake ba ?itace silar wannan ta kwatar min ‘yancinki wallahi ko yanzu na mutu nasan ruhina zai samu salama tunda gabadaya kulawarki zata koma qarqashinta .” ta qarasa maganar hawaye na cika idanunta .”
shiru sukai gbdy babu wanda yace uffan daga aunty har marayama kafin daga bisani maryama tace “ amman aunty taya zan bar aikina dana rayu dashi idan ma na hakura da aikin office aikin zane fa ?ban san ya zanyi ba bayan rayuwar nan babu tabbas “ amman shikenan aunty karki damu zanyi komai akanki haka qaddara rayuwata tazo yaya sadam yazo cikin rayuwata ba dan ina sonshi ba na sasadaukar da rayuwata zan auresa yanzu kuma ya zo ya rusa min komai nawa ,gbdy yayi distroyen rayuwata matukar bai barni nayi aikina ba “ta ajiye pencil din zanenta tasa hannunta tai tagumi tana kuka.”kuka take sosai har da sheshekan nan da nan hankalin aunty ya tashi “ki daina kuka please!” me zanyi aunty ?”me zanyi daya wuce kuka tund bazan iya ja da dukkanin umarninki ba “.
hawaye ya zubo ma aunty ,lokaci daya ta tuno mahaifinta da mahaifiyarta irin gwagwarmayar da suka sha akan karta auri mahaifinsu amman taki masu biyayya ita kuwa wani aikin alkhairi ta ta’ba yi arayuwarta da allah ya bata ya’ya kimtsasu masu gudun ‘bacin ranta ?tayiwa kanta tambaya tana mai fashewa da kuka” nan kuma hankalin maryama ya qara tashi ta kai hannu tana goge mata hawaye “please aunty ki daina kuka akaina wallahi duk abinda kike so shi zanyi bazan ta’ba bata miki rai ba “ zan miki biyayya amman ina neman alfarmar agurinki ?aunty ta kamo hannunta ta rike gam cikin nata “komai kike so my princess zanyi miki shi “ki kai mu wurin danginki ina son naga family’s dinki ki amince aunty dan allah ko sau d’aya ne mu sansu .”numfashi aunty ta fesar kawai tana runtse idanunta “ bilkisu rayuwa babu tabbas ki koma ga iyayenki ki rungume iyayenki da qaddararki bawa baya wuce qaddarasa na ari bakin gbdynmu ki yafemu bilkisu muma bamusan qaddararki bace auren hussein ,da dukkaninmu muyi biyayya ga allah ,da bamu jayayya ba hukuncin allah ba, ina mai baki hakuri kiyi hakuri ki dawo garemu allah kuma ya baki ikon cinye jarabawarki maganar babbar yayarsu kenan wacce suke uba d’aya alokacin da take chart din zuciyarta a bushe take bata jin zata koma garesu amman yanzu ita kanta tana kewarsu .” tana son zuwa garesu amman bata san me zata tarar daga iyayenta ba ,”aunty kin min alkwarin zamuje kafin bikina ?ta gyada mata kai tana dubanta ,maryama ta matso kusa da mahaifiyarta tana goge mata hawaye” ina sonki mamana “nima ina sonki sarauniyata “ta fad’a tana shafa sumar kanta da suka zubo zuwa gadon bayanta .”
******
Zaune ATA yake a parlour’nsa tare da abokansa kuma yan’uwansa shawul,mb da salim hira suke amman shi jifa jifa yake sanya masu baki “qarar takun takalmin maryam ne ya janyo hankalinsu wani hill ne mai shegen tsini tasa wanda ya qara mata tsawo daman kuma haka gabad’aya takalmanta suke bata da silipas sai na yawo acikin gida da bayi sarai ATA yaga tahowarta ta qasan idanunshi itama ta lura da hakan amman kuma sai take ganin kamar ba gaske bane , dan yadda yayi din bazaka ta’ba cewa ya kalleta ba .a natse ta qarasa saukowa fuskarta a sake ta gaishe dasu “sannuku da zuwa ina yininku ko ina kwana zance dan ban duba lokaci ba na sauko ?lallai yar mami kinji dadin aure to ina yini muke “inji cewar mb shawul yace “wannan mijin naki ne zai yarda azo masa gida da safe ai wallahi da sai ya tafattakemu.” gabad’ayasu suka dariya ta d’an saci kallonsa taga ko kallonsu bai yi ba danne danne kawai yake a wayarsa tace “a’a karku yiwa mijina sharri babu wani fatattakarku da zai yi ta fad’a sannan ta samu waje ta zauna kusa dashi sukayi mugun daf da juna da zata qara taku guda zata iya masauki a faffad’an qirjinsa shawul ya kalli salim yace “lallai yarinyar nan wuyanki yayi kauri har kin soma shigar masa ?.”
“ba dole ba miji ai ba wasa ba” zaro idanu sukai duk hirar da suke ATA yana jinsu amman bai ce uhm ba bare uhm uhm sai ma wani kololon bakinciki daya tokare qirjinsa yadda ta wani saki baki “yaya bello bari naje na shirya maku dining na dawo “ta yunkura ta mike ta soma taku su kuma suka cigaba da kallon ATA mb yace “dan allah dan annabi abokina ka sausautawa yarinyar nan haka “me nayi mata ?ya tamnayesa batare daya kallesa ba ,bansani ba !kai ka iya wulakanta ya’yan wasu amman baka son ayiwa taka ai wallahi hisham yayi min daidai da yake cin kaniyar auta “au kaniyarta yake ci har yanzu kenan ?ya fad’a tare da kallonsa a fusace “shiru mb yayi “tmbyrka nake kayi shiru kabani amsa kafin naje na samesa yanzu “to sarkin zuciya kwantar da hankalinka maganar da né numfashi ya sauke “ko ma nene tunda ka furta akwai kamshin gsky dole na ziyarci gidan “.
“Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun “dan girman allah kayi hakuri kayi zamanka tare da matarka ba sai kaje ka d’aga masu hankali ba ,yayi maganar kamar zai fashe masa da kuka ganin yadda ya koma kamar ba soja ba yasa ATA yace “nonsense !kai wallahi ko kasuwanci bai kamaceka ba bare aikin soja ni ban san yaakayi aka daukeka aikin soja ba ,mutun kamar mace.” gbdy suka sa dariya shi kuwa ATA bai dara ba “ya zanyi ai dole na kwatar da kai nasan halinka ne , haukanka bashi da magani yanzu sai ka tashi hankalin kowa “suna nan zaune maryam ta dawo tana cewa “kona kawo abincin nan ne ?yaya salim yace kawo kawai uwargida sarautan mata the only first lady Adam tariq” nan da nan annurin fuskarta ya sake bayyana yayinda annurin fuskar ATA ya d’auke qaramin tsaki yaja yana maida hankalinsa kan wayarsa ya cigaba da danne danne.”
Cikin kankanin lokaci ta cika masu gabansu da abinci da kayan fruit kala dabam dabam haka lemuka yadda take zuba kamshi haka girkinta ke zuba gamshi ta dan suguna ta fara zuba masu mb yace “had’a min da abokina mun kwana biyu bamuci abinci tare ba aiko murna ya kamata dan tasan da wahala bai ci ba,dole mb zai tursasa yaci ko babu yawa ,ta godewa allah data barbade abincin kafin ta kawo gabansu abinda ake so wanda daakayi aikin dominsa yaci ko yaya ne shikenan bukata ta biya .”maryam ta goge gun da abincin ya taba zuciyarta fess sai sannu suke mata amman shi ATA sam bai kula da ita ba ,ta juya domin dauko hadin salad shawul ya kalli abinci ya hadiye miyo yana cewa "kai mutumina,irin wannan liyafa haka,gsky kana cin dadi allah yayi da rabona ne shi yasa muka zo"kanka ake ji sarkin kwadayi,yi inji cewar salim.”
Ta dawo a natse ta zuba masu hadin salad fuakarta dauke da mayalwacin murmushi sai dai ta qagu ta kammala ta bar gun, tun dagowar farko ta lura da yadda ATA yake faman zabga mata harara da sauri ta bar gurin ta samu waje ta zauna akan d’aya daga cikin kujerun dining .da kyar da rarrashi mb yasa ATA ya fara qoqarin cin abinci tana zaune rike da wayarta amman hankalinta kacokan yana wajensu tana Allah Allah yaci ko loma daya ne tana kallo ya kai spoon bakinsa wani boyayayyen ajiyar zuciya take qoqarin saukewa sai dai kafin ta sauke taga ya furzar da abinci yana kallon inda take zaune .”
a fusace ya soma zuba mata ruwan bala’i “zaki kashe mutane ? ai daman nasan babu komai acikin girkinki sai hauka haka ake girki .”?cool down ATA me ya samu abincin nan ?bana son rainin hankali kai yanzu zakace bakaji abinda ya samu abincin nan ba ?”uhm dan yaji ne kad’an amman wannan ai norma ne bazai sa kar aci ba. tsaki yaja ya fara danne danne wayarsa text ya turawa auta cikin kankani tayi masa reply dinsa dan hk batare da bata lokaci ba ya soma neman layin mahaifiyar maryam tare da saka wayar a speaker dan wannna karon uwarta zai kira ba mahaifiyarsa ba, yadda mahaifiyarsa ke biye mata tana d’and’anan bakinciki haka uwarta zataji yau .”