Sashe 97
Mar’adam’s Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
“ baki yiwa wannan yar iskar fada ba ko ki koreta a gidanki alhalin itace silar jefa rayuwar d'akin ciki halin mutuwa sai ni ?ai idan kora ne ga wacce ta fini cancatar ki kora bani ba, kai ni me ma nayi tukun ?tayi mata tmbyr tana dubanta a dage babu abinda tayi ita din yarinyar kirki ce datasan mutunci kuma har yanzu dana rasa d'ana bana jin komai akanta sai tsananin soyayya yadda nake matukar qaunar sadam haka nake matukar qaunar maryama domin ita din tamkar diyar cikina take." bata da wani bambamci da sadam a wajena hawaye ya zubo akan kuncinta "fatan kin fahimceni wannan family na bukatar kwanciyar hankali idan kuma kikayi kokarin kawo min tashin hankali wallahi zan ajiye duk wani zumunci agefe fatan kin fahimta,ina bukatar zaman lfy acikin gidan nan tana gama fadar haka ta nufi kofar d'akinta bata kai ga shiga d'akin ba ta jiyo sautin muryar maryama "tunda dai har zamana a gidan nan yana kawo tashin hankali atsakaninku ina ganin lokacin barina gidan yayi ."granny ta girgiza mata kai haka ma aunty wacce jikinta har rawa yake tsabar tashin hankalin maganr maryama .”
Yayinda gaban umma yayi wani irin buga
da mugun sauri ta juyo lokacin har maryama ta soma tafiya "tsaya !maryama ta tsaya cak tmkr yadda umma ta bata umarnin tana ko kuwa da numfashinta har sanda umma ta qaraso ta dafata "babu inda zaki kina nan har sai kin kammala takabarki idan kin yi raayin tafiya sai ki koma gurin mahaifiyarki idan kuma kinga zaki cigaba da zama dani duk daidai ne awurina amman a yanzu babu inda zaki kina tare dani ko kina son ki tafi ki barni Kmr yadda sadam yayi ?ta girgiza mata kai tana kuka "banason na barki umma amman ki duba ki gani kullum kuna samun matsala akaina da aunty hasana gani take nice silar komai alhalin bansan komai ba bansan meke faruwa da rayuwata ba umma da dai kin bari na tafi kawai ni yanzu bama zan cigaba da zama da kowa ba zan tafi inda babu wanda ya sanni na cigaba da rayuwata .”bazaki iya canza qaddararki ba maryama abinda zai faru ya rigada ya faru babu kuma wanda ya isa ya hana ko yasa "umma ina matukar qaunarki araina numfashi ummah ta sauke tace "muje ki zauna ki huta kinji maryama "kai ni ban ta'ba ganin mahaukaciyar mata kamarki ba "taya zaki maida wacce tayi silar barin danki duniya tamkar diyar cikinki kin sani nasani kowa na yasani maryama ba diyarki bace diyar yayar mijinki ce km dan wani baya ta'ba zama tamkar d'anka kina ganin zata zama kamar sadam ne?"
“kowa da yanayin rayuwarsa hasana ni haka tawa rayuwata take da d'ana da ba nawa ba duk abu d'aya ne agurina qaunar da nake ma maryama yasa na hadata aure da dana duk da na fahimci yanayinta a tun farko na nakin auren amman daga baya ta amince saboda qaunar da take min kuma da ina da wani dan a duniya bayan sadam wallahi zan sake aurawa maryama shi kuma ina da tabbacin ko itace ta mutu bilkisu zata sake daukar diyarta ta bawa sadam ya aura "dan hka kije kiyi abinda ke gabanki ko ki bar min gidana na rasa me yasa hasana kike yin haka shin maryama ba diyarki bace ba ,idan ma baki dauketa matsayin diya ba wannna qaddarar da ta sameta idan ta samu diyarki ya zaki ji ? "wannan shine karo na biyu da kika ce na bar miki bangarenki to zan bar miki bangarenki amman karki sake hada yayana da maryama domin diyata bazata ta'ba tursasa mijinta lallai sai ya kaita har wani gari kawai saboda wani zanen banza da wofi ba kar ma ki sake hada maganrki da diyata banaso amman ki rubuta ki ajiye dai maryama zata juya miki baya tunda dai bakece kikawota duniya ba ."naji komai zakice allah ya raka taki gona “a’a abun bai kai ga haka ba duk kuyi hakuri Ke hassana kiyi zamanki amman fur tace tafiya zatayi da kyar granny ta shawo kanta ta hakura sai dai duk sanda zasu hada ido da maryama harara ne ke biyowa baya “
*****
Maryama zaune shiru duk da zuwa yanzu hankalinta ya dan kwanta amman bata wani cin abinci yadda ya kamata haka ne ma yasa jikinta yaki dawowa daidai umma da granny suka zo suka sakata a tsakiya "maryam taso muje kici abinci ta sauke naunayen ajiyar zuciya tana girgiza kai "bana jin yunwa "haba maryama ina lura dake tun jiya baki sakawa cikin komai ba karki cutar da kanki domin rayuwa babu ci babu sha akwai matsala idan wani ciwo ya kamaki yaya kike son muyi da rayuwarmu “. tayi murmushi kawai tana duban umma “idan ma bazaki tausayawa kowa ba ki tausayawa ummanki cewar granny umma bata ce komai ba ta koma hannunta daya fuskarta dauke da murmushi granny ta riko dayan hannunta suka nufi kan kujera mai zaman mutun uku daita atare suka zaunar daita "umma da kun barni wallahi bana jin cin komai Aa bazai fa yuwu ba ko bakya jin cin komai ya zama dole ki sakawa cikinki wani abu kafin ta sake yin magan granny ta kai spoon din abinci bakinta murmushi kawai maryama tayi ta karba ta soma ci granny na bata umma na bata ."ta kai hannu ta karbi spoon din hannun umma” nasan kema baki ciki komai ba ta dibi abinci ta kai bakinta "umma nah kici abinci “ta girgiza kai tana shafa fuskar maryama sannna ta bud'e bakinta fuskarta dauke da murmushi.”
****
Maryama zaune a parlour'n ummah sanye take cikin wondo da riga yan kanti kanta babu dankwali yayinda gashin kanta ya zubo gadon bayanta gabanta qaramin table ne wanda ta daura farar takardar zane kasancewar ta samu aiki ta hanyar wata abokiyar aikinta yusira ,gefenta kuma tarin fararen takardu ne datai zane bata samu abinda take so ba ,sosai ta dukufa gurin ganin ta zana abinda ake bukata ,tana nan zaune umma tazo ta wuceta ta shiga kitchen byn wani lokaci ta fito ta dan tsaya tana dubanta kafin daga bisani ta koma ta cigaba da abinda take duk maryama bata dago ba dan sosai tayi nisa sai dai har zuwa wanna lokacin bata samu nasara ba ."har yanzu banga kinyi abun arziki ba keda zane baya baki wuya “ta dago a galabaice tamkar zatai kuka "wallahi umma bansan dalili ba na kasa samun abinda nake so ni ma rasa abinda Ke damuna gabadaya na manta komai umma ta qaraso ta dafa kafadarta” karki damu yarinyarta ki ajiye ki huta zuwa wani lokaci zaki samu abinda kike so
Suna Cikin haka kawarta yusira ta shigo bakinta dauke da sallama sam maryama bata dago ba , ta dai amsa sallamar ta cigaba da abinda take umm ta fito daga kitchen tana murmushi "yusira ce agidanmu ? .
"Nice umma ina yini ?Lafiya lau yusira ya mamanki ? tana lafiya ta fad'a tana zama kusa da maryama maryama kardai har yanzun baki qarasa ba gashi dashi nake son na wuce ?ta fad'a tana leka zane jirgin sama ne " uhm wallahi gashin nan fa yusura har yanzu ta kusan awa daya kenan banga alamun zata gamasa ba, kai tunda nake daita ma ban taba ganin zane data bata lokaci irin wannan ba”. cewar umma tana gama fada ta nufi hanyar kitchen .”
Yusira ta biyota abaya "umma me zai hana da zaman nan da maryama take ta nemi aiki tunda ta gama tabarta,banki maganrki ba yusura amman maryama ce wani lokacin akwai taurin kai cewar umma “da kuwa datayi kokari ta sake applied din aiki daya fi, kinga akwai wani compaing AGC dake bukatar ma'aikata nima zanyi applied kinga da sai munje tare abinda ma ya kawo kenan amman sanin yanzu bata bukatar yin aiki yasa nace na fara miki magana dan kinsan yadda zaki shawo kanta ciki sauki ta amince” da zata amince hakika da naji dadi tunda zaman hk bashi da wani amfani banda tunani dake sa mutun amman Kinsan halinta idan tace bazatai abu ba to fa sai ahankali "Allah ya kyauta cewar yusura "amman Kinsan wani abu zan tura masu applications batare da saninta ba sai dai taji ankirata idan sun dauketa shikenan .” gaskiya umma hakan yayi kuma naji dadi sosai ina son duk inda zan kasance muje mu kasance tare ai kwanaki yayi min ciwo data bawa subai,a aikinta wallahi umma da ina gari bazai yiwu ba "to Ke kuma banda abunki ai taimako tayi kinga tafi maryama bukatar aikin duk halin tsananin dasu maryama suke ciki sunfi subaia tunda su ko babu komai muna nan kuma bazamu bari su rayu cikin kunci ba amman subaia da abinda zasu ci ma wahala yake masu ?."
"Haka ne kuma allah yasa mu dace mu samu aikin nan dan aikin a kafanin AGC ba karamin albashi ake samu ba ,samun aiki ma awurin yana daga darajan mutun shiyasa kullum cikin addaua nake akan na samu aiki a wajen ,” bari na baki mail dinsu da zaki tura masu sako tayi maganar tana kokarin ciro wayarta "to shikenan yusira na gode amman me zai hana ki tura min ta Kan waya kawai kamar zai fi sauki ? .""Eh ! Haka ne kuma bari idan na koma gida sai na turo miki duk wannna maganar da suke babu wanda maryama taji domin tayi busy akan zane
Mmn Sudais
💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
Book 2 end
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 30
Yayinda gaban umma yayi wani irin buga
da mugun sauri ta juyo lokacin har maryama ta soma tafiya "tsaya !maryama ta tsaya cak tmkr yadda umma ta bata umarnin tana ko kuwa da numfashinta har sanda umma ta qaraso ta dafata "babu inda zaki kina nan har sai kin kammala takabarki idan kin yi raayin tafiya sai ki koma gurin mahaifiyarki idan kuma kinga zaki cigaba da zama dani duk daidai ne awurina amman a yanzu babu inda zaki kina tare dani ko kina son ki tafi ki barni Kmr yadda sadam yayi ?ta girgiza mata kai tana kuka "banason na barki umma amman ki duba ki gani kullum kuna samun matsala akaina da aunty hasana gani take nice silar komai alhalin bansan komai ba bansan meke faruwa da rayuwata ba umma da dai kin bari na tafi kawai ni yanzu bama zan cigaba da zama da kowa ba zan tafi inda babu wanda ya sanni na cigaba da rayuwata .”bazaki iya canza qaddararki ba maryama abinda zai faru ya rigada ya faru babu kuma wanda ya isa ya hana ko yasa "umma ina matukar qaunarki araina numfashi ummah ta sauke tace "muje ki zauna ki huta kinji maryama "kai ni ban ta'ba ganin mahaukaciyar mata kamarki ba "taya zaki maida wacce tayi silar barin danki duniya tamkar diyar cikinki kin sani nasani kowa na yasani maryama ba diyarki bace diyar yayar mijinki ce km dan wani baya ta'ba zama tamkar d'anka kina ganin zata zama kamar sadam ne?"
“kowa da yanayin rayuwarsa hasana ni haka tawa rayuwata take da d'ana da ba nawa ba duk abu d'aya ne agurina qaunar da nake ma maryama yasa na hadata aure da dana duk da na fahimci yanayinta a tun farko na nakin auren amman daga baya ta amince saboda qaunar da take min kuma da ina da wani dan a duniya bayan sadam wallahi zan sake aurawa maryama shi kuma ina da tabbacin ko itace ta mutu bilkisu zata sake daukar diyarta ta bawa sadam ya aura "dan hka kije kiyi abinda ke gabanki ko ki bar min gidana na rasa me yasa hasana kike yin haka shin maryama ba diyarki bace ba ,idan ma baki dauketa matsayin diya ba wannna qaddarar da ta sameta idan ta samu diyarki ya zaki ji ? "wannan shine karo na biyu da kika ce na bar miki bangarenki to zan bar miki bangarenki amman karki sake hada yayana da maryama domin diyata bazata ta'ba tursasa mijinta lallai sai ya kaita har wani gari kawai saboda wani zanen banza da wofi ba kar ma ki sake hada maganrki da diyata banaso amman ki rubuta ki ajiye dai maryama zata juya miki baya tunda dai bakece kikawota duniya ba ."naji komai zakice allah ya raka taki gona “a’a abun bai kai ga haka ba duk kuyi hakuri Ke hassana kiyi zamanki amman fur tace tafiya zatayi da kyar granny ta shawo kanta ta hakura sai dai duk sanda zasu hada ido da maryama harara ne ke biyowa baya “
*****
Maryama zaune shiru duk da zuwa yanzu hankalinta ya dan kwanta amman bata wani cin abinci yadda ya kamata haka ne ma yasa jikinta yaki dawowa daidai umma da granny suka zo suka sakata a tsakiya "maryam taso muje kici abinci ta sauke naunayen ajiyar zuciya tana girgiza kai "bana jin yunwa "haba maryama ina lura dake tun jiya baki sakawa cikin komai ba karki cutar da kanki domin rayuwa babu ci babu sha akwai matsala idan wani ciwo ya kamaki yaya kike son muyi da rayuwarmu “. tayi murmushi kawai tana duban umma “idan ma bazaki tausayawa kowa ba ki tausayawa ummanki cewar granny umma bata ce komai ba ta koma hannunta daya fuskarta dauke da murmushi granny ta riko dayan hannunta suka nufi kan kujera mai zaman mutun uku daita atare suka zaunar daita "umma da kun barni wallahi bana jin cin komai Aa bazai fa yuwu ba ko bakya jin cin komai ya zama dole ki sakawa cikinki wani abu kafin ta sake yin magan granny ta kai spoon din abinci bakinta murmushi kawai maryama tayi ta karba ta soma ci granny na bata umma na bata ."ta kai hannu ta karbi spoon din hannun umma” nasan kema baki ciki komai ba ta dibi abinci ta kai bakinta "umma nah kici abinci “ta girgiza kai tana shafa fuskar maryama sannna ta bud'e bakinta fuskarta dauke da murmushi.”
****
Maryama zaune a parlour'n ummah sanye take cikin wondo da riga yan kanti kanta babu dankwali yayinda gashin kanta ya zubo gadon bayanta gabanta qaramin table ne wanda ta daura farar takardar zane kasancewar ta samu aiki ta hanyar wata abokiyar aikinta yusira ,gefenta kuma tarin fararen takardu ne datai zane bata samu abinda take so ba ,sosai ta dukufa gurin ganin ta zana abinda ake bukata ,tana nan zaune umma tazo ta wuceta ta shiga kitchen byn wani lokaci ta fito ta dan tsaya tana dubanta kafin daga bisani ta koma ta cigaba da abinda take duk maryama bata dago ba dan sosai tayi nisa sai dai har zuwa wanna lokacin bata samu nasara ba ."har yanzu banga kinyi abun arziki ba keda zane baya baki wuya “ta dago a galabaice tamkar zatai kuka "wallahi umma bansan dalili ba na kasa samun abinda nake so ni ma rasa abinda Ke damuna gabadaya na manta komai umma ta qaraso ta dafa kafadarta” karki damu yarinyarta ki ajiye ki huta zuwa wani lokaci zaki samu abinda kike so
Suna Cikin haka kawarta yusira ta shigo bakinta dauke da sallama sam maryama bata dago ba , ta dai amsa sallamar ta cigaba da abinda take umm ta fito daga kitchen tana murmushi "yusira ce agidanmu ? .
"Nice umma ina yini ?Lafiya lau yusira ya mamanki ? tana lafiya ta fad'a tana zama kusa da maryama maryama kardai har yanzun baki qarasa ba gashi dashi nake son na wuce ?ta fad'a tana leka zane jirgin sama ne " uhm wallahi gashin nan fa yusura har yanzu ta kusan awa daya kenan banga alamun zata gamasa ba, kai tunda nake daita ma ban taba ganin zane data bata lokaci irin wannan ba”. cewar umma tana gama fada ta nufi hanyar kitchen .”
Yusira ta biyota abaya "umma me zai hana da zaman nan da maryama take ta nemi aiki tunda ta gama tabarta,banki maganrki ba yusura amman maryama ce wani lokacin akwai taurin kai cewar umma “da kuwa datayi kokari ta sake applied din aiki daya fi, kinga akwai wani compaing AGC dake bukatar ma'aikata nima zanyi applied kinga da sai munje tare abinda ma ya kawo kenan amman sanin yanzu bata bukatar yin aiki yasa nace na fara miki magana dan kinsan yadda zaki shawo kanta ciki sauki ta amince” da zata amince hakika da naji dadi tunda zaman hk bashi da wani amfani banda tunani dake sa mutun amman Kinsan halinta idan tace bazatai abu ba to fa sai ahankali "Allah ya kyauta cewar yusura "amman Kinsan wani abu zan tura masu applications batare da saninta ba sai dai taji ankirata idan sun dauketa shikenan .” gaskiya umma hakan yayi kuma naji dadi sosai ina son duk inda zan kasance muje mu kasance tare ai kwanaki yayi min ciwo data bawa subai,a aikinta wallahi umma da ina gari bazai yiwu ba "to Ke kuma banda abunki ai taimako tayi kinga tafi maryama bukatar aikin duk halin tsananin dasu maryama suke ciki sunfi subaia tunda su ko babu komai muna nan kuma bazamu bari su rayu cikin kunci ba amman subaia da abinda zasu ci ma wahala yake masu ?."
"Haka ne kuma allah yasa mu dace mu samu aikin nan dan aikin a kafanin AGC ba karamin albashi ake samu ba ,samun aiki ma awurin yana daga darajan mutun shiyasa kullum cikin addaua nake akan na samu aiki a wajen ,” bari na baki mail dinsu da zaki tura masu sako tayi maganar tana kokarin ciro wayarta "to shikenan yusira na gode amman me zai hana ki tura min ta Kan waya kawai kamar zai fi sauki ? .""Eh ! Haka ne kuma bari idan na koma gida sai na turo miki duk wannna maganar da suke babu wanda maryama taji domin tayi busy akan zane
Mmn Sudais
💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
Book 2 end
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 30