Sashe 23
Mar’adam’s Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ta juya ranta a matukar bace yace “idan kina shiga harkata zan iya sallamarki aiki , akwai wata mace ne bayan nuzla acikin zuciyata da zaki zo kina wasu surutan banza ?tsaki yaja ya fara duba file din data ajiye agabansa .”tana fita daga office din hisham office din abdull ta shiga tana kiran sunansa “abdull !! “menene ?ya tmbyeta tare da barin abinda yake ya dago ya zuba mata ido “wai me abokinka ya taka akan wannan banzar yarinyar nuzla ne da zai iya ciwa kowa mutunci akanta wai me tafi sauran mata ne ?kaga irin wulakanci da yayi min yanzu saboda suna yin waya daita “kinsan me ?ta girgiza masa kai alamun tana jinsa “hakuri zakiyi zakiya dan wannan yarinyar itace muradin ransa dan ko matarsa baya sakewa daita akan wannan yarinyar kuma bata son yana muamula da kowace mace “ai kuwa wallahi tayi kadan dan bata isa ta hanashi muamula da kowa ba .”
“Ita din me ? sannan akan me ?to sai dai idan a gidinta zai tare ko kuma ya cicibota ya dawo daita office dinsa inyaso duk abinda yake tana gani ko kuma ta dinga binshi duk inda za shi .”yayi murmushi yace “ko dai kina kishi daita ne naga duk kin damu ?”“kishi ?meye tsakanina da hisham da zanyi kishi akanshi bayan aiki da kuma dangantar dad dinsa da nawa ?”kawai dai wallahi naji ina tausayin matarsa ne yarinyar kirki ce ga hankali ga ladabi shine kawai nake tausaya mata saboda nasan duk lokacin daya auri wannan banzar yarinyar ina tausayawa rayuwar matarsa duk da nasan yarinyar nan bazata yarda ta auresa ba wata manufa gareta .”
“Me yasa kika fada haka ?ince guduwa tayi lokacin da zaayi aurensu dashi sannan yanzu ta dawo masa ai kasan akwai abinda take nufi dashi wallahi , wakilla haushi taji dan ya auri nana hauwa’u kawai ta dawo ta hanashi zaman lafiya da matarsa kuma tasan idan batayi amfani da karfin soyayyar da yake mata ba bazata yi galaba akanshi ba shi kuma dake qaramar kwakwaluwa ce dashi yake wani biye mata yarinyar daya kamata yaci ubanta laada waje “.
Abdull ya sake yin murmushi wanda dagani na takaici ne “ kinsa me ? kije kawai Kiyi aikinki zai fiyye miki amman hisham kam bai ji bai gani akan nuzla bancin nasan gidansu nuzla basa biye biye da ni kaina nace anyi masa wani abu ne “.
“gsky kam amman ni matarsa nake ji ka duba kaga ranar d muka je gidansa baka ga yanayinta ba kamar tana jin tsoronsa komai a dar dar take yi shi kuma ko kallon biyayyar da take masa baya yi sai ma wayar da yake da wannan banzar yarinyar ina ma ni ya samu da naci ubansu daga shi har ita “gsky nana hauwa’u bazata iya ba Ke dai zai fi kiyi abinda Ke gabanki sarkin shiga abinda babu ruwanta “kana ji ko abdull “dan allah Zakiya kije na gaji da mgnr hisham nayi masa mgn har na gaji idan zai canza ya canza idan bai zai canza ba tare dani allah zai wa hukunci ba daga haka bai sake cewa kala bata juya ta bar office din cike da takaici .”
Qarfe biyar daidai motocin ata suka shigo gidan yayinda maryam ke zaune a parlour’n kasa cikin tsananin tashin hankali tana waya da nana hauwa’u “wallahi sister duka fa kwanaki biyu ne kawai nayi acikin gidan nan amman ji nake tamkr a makabarta nike zagi kuwa acikin kwanakin nan sai dai kawai nace Alhamdulillah ,shi kawai baya ganin abubuwan da yake min kuskure ne shi kawai kanshi ya sani eh ko jiya ya sha yanzu haka ma cikin matsala nike dan daren jiya na kwashe kwalin sigarin na zubar a shara ashe da saura aciki kuma yace lallai sai na dawo masa da abunsa ,ni yanzu tashin hankalina na aika a siyo masa sigarin baa samo exactly irin wanda yake sha ba ….”
“Shiru tayi sakamakon turo kofar parlour’n da akayi idanunta data zubawa kofar suka sauka akanshi sanda yake qoqarin takuwa ,sosai ya dauki hankalinta koda yaushe fuskarsa tashi a daure take kallo daya yayi mata ya janye idanunshi akanta “sannu da zuwa” ta fad’a a matukar tsorace tana qoqarin mikewa ta bar parlour’n tun kafin ya soma cin ubanta , bai amsa ba yace “me na fad’a miki ?bana ce karki sake na dawo na ga wannan fuskar ba ? ya qara taku biyu taja baya da sauri “dan allah kayi hakuri ta fad’a cikin tsananin tashin hankali“.ina sigarina ?”
Mmn sudais
💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 8
A matukar razane maryam take kallonsa jikinta na wani irin rawa idanunta suka canza kala sakamakon hawayen data soma d'an taruwa acikin kwayar idanunta cikin tsananin fad'uwar gaba maryam tace "ga ..gashi can akan table sai dai ba'a samo exactly irin ..."sai kuma tayi shiru ta kasa qarasa maganarta dan tasan me karshen maganar tata zata janyo mata, ta tsura masa ido kawai tana cigaba da kallonsa hawaye na gangaro mata akan kuncinta ."
"exactly irin me ye ba'a samu ba ? yayi maganar a tsawace yana sake had'e fuska "ta runtse idanunta gam hawaye masu zafi suka biyo kuncinta "irin wanda kake sha né ba'a samo ba "me yasa ba'a samu irinsa ba ?"ya tambayeta yana tsareta da tsuma mmun idanunshi masu matukar firgitarwa "tayi shiru tana kallonsa hawaye na faman turereniyar zubo mata "nima ban....ban sani ba ?"ta fad'a a muryarta na rawa tana share hawayenta da hannunta d'aya tare da kai tafin hannunta daidai saitin zuciyarta dake beating very fast ."
Tsumammun idanunshi ya ware sosai akanta yaga yadda ta qara shiga tashin hankali wanda hakan Ke masa dadi, a duk lokacin daya ganta cikin damuwa yana jin sukuni aransa, wani abu ya had'iye mai d'aci a makoshinsa kafin ahankali ya motsa lip's dinsa da kyar "babu ruwana ki nemo min exactly irin sigarina shi nake bukata kuma a yau dan kinsan halina sai dai ki bawa wani labari ,ban ta'ba d'agawa kowa kafa ba kuma bazan fara akanki ba yana gama fad'ar haka ya juya a zafafe ya soma d'aga kafafunsa zai haye sama ."
jiki a sanyaye ta qara taku biyu tana wasa da yatsun hannunta tace "wallahi yaya Adam ban san yadda zanyi a samo maka irinsa ba sai dai kayi hakuri ka aika wanda ya saba zuwa inda yake siyo maka ko kuma kayi amfani da sauran na jiya ."wanda kika zubar a shara kike nufi ?ya juyo a fusace tare da fad'ar haka, taja baya da sauri tana gyad'a masa kai gabanta na dukan uku uku "you are very stupid ,ki nemo min ko kuma inci ubanki acikin gidan nan yau ."
"Ubana kuma !?"yes of course ubanki ko zaki rama ne da kika tsaya kina tambayata ?ta sauke numfashi tana girgiza masa kai "okay ki nemi min abata kuma irin wanda kika wulakanta min “cikin kasa da murya tace "ni dai gsky ban san yadda zanyi ba kai dadin me ma kake ji a shan sigari abinda zai cutar da kai ?”
”ni zaki fad'awa haka ? kanta ta gyad'a masa alamun Eh !to ai gsky ne me zakayi da wani sigari abinda yake saurin kashe mutun "are you out of your sense ?."
"ni kike fad'awa haka "? shiru tayi tana tunani amsar da zata bashi wanda kafin nan idanunta sun sake kawo hawaye tace "yanzu meye illar maganata bayan gsky na fad'a maka "?"Are you mad ?"da sauri ta girgiza masa kai alamun a'a "okay iskanci ne kenan yasa ina magana kina magana ?"ta sake girgiza masa kai idanunta na kawo ruwan hawaye domin dai gbdy a tsorace take dashi ,maganar ma allah ya sani dauriya ne kawai take yi da kuma son rage tsoronsa dake kunshe a zuciyarta ".
cikin rawar murya tace "am sorry"!da sauri yace "sorry for your self "amman dai kuma kasan shan sigari yana da matuqar illa sosai arayuwar d'an adam "so what? ina ruwanki da rayuwata ?gabanta taji yayi mummunar fad'uwa ta shiga girgiza masa kai hawaye na sake fita daga idanunta ."ahankali taga ya soma takowa zuwa inda take tsaye yana mata wani mugun kallo ."nan da nan jikinta ya fara rawa ganin idan ta tsaya kanta zata cuta yasa ta juya da sauri ta fad'a d'akin dake manne da parlour'n ta murd'a key ."ta jingina bayanta da kofar ta tsaya tana sauke numfashi.”
A zafafe ya qaraso jikin kofar ya tsaya tare da runtse idanushi kafin ya dunkule hannunsa ya kai wa kofar naushi yace "me yasa kika gudu baki tsaya ba kiga yadda zanyi dake shasha duwaf din banza kawai ?”
”wallahi wallahi da kin tsaya da sai na karya miki kafa sai dai uwarki ta haifi wata mai kama dake nonsense "muryarta a sanyaye tace "kayi hakuri dan allah bazan sake ba ."yana jin yadda take kuka take bashi hakuri tana tsaye kusan minti biyar dafe da saitin zuciyarta dake bugawa da sauri sauri , taji alamun tafiyarsa amman ta kasa fitowa har sai da minti biyar ta wuce bata sake jin motsinsa ba hakan ya tabbatar mata ya bar gurin .”
ta bud'e kofar ahankali ta fito tana maida numfashi tare da goge hawayenta ta hau sama, ahankali ta sanya kai cikin d'akinsa ta leka tsaye ta samesa ya bawa kofar baya hannuwansa hard'e a saman faffad'an qirjinsa sai huci yake fesarwa tmkr zakin daya nemi abincinsa ya rasa ,gefe guda kuma duk ilahirin gashin dake kwance a jikinsa sun mike tsabar bala'i ji tayi kamar taje ta rungume shi ta baya ta sake bashi hakuri ya sauko dan bata son ganin yana fushi most especially daita ."
“Ita din me ? sannan akan me ?to sai dai idan a gidinta zai tare ko kuma ya cicibota ya dawo daita office dinsa inyaso duk abinda yake tana gani ko kuma ta dinga binshi duk inda za shi .”yayi murmushi yace “ko dai kina kishi daita ne naga duk kin damu ?”“kishi ?meye tsakanina da hisham da zanyi kishi akanshi bayan aiki da kuma dangantar dad dinsa da nawa ?”kawai dai wallahi naji ina tausayin matarsa ne yarinyar kirki ce ga hankali ga ladabi shine kawai nake tausaya mata saboda nasan duk lokacin daya auri wannan banzar yarinyar ina tausayawa rayuwar matarsa duk da nasan yarinyar nan bazata yarda ta auresa ba wata manufa gareta .”
“Me yasa kika fada haka ?ince guduwa tayi lokacin da zaayi aurensu dashi sannan yanzu ta dawo masa ai kasan akwai abinda take nufi dashi wallahi , wakilla haushi taji dan ya auri nana hauwa’u kawai ta dawo ta hanashi zaman lafiya da matarsa kuma tasan idan batayi amfani da karfin soyayyar da yake mata ba bazata yi galaba akanshi ba shi kuma dake qaramar kwakwaluwa ce dashi yake wani biye mata yarinyar daya kamata yaci ubanta laada waje “.
Abdull ya sake yin murmushi wanda dagani na takaici ne “ kinsa me ? kije kawai Kiyi aikinki zai fiyye miki amman hisham kam bai ji bai gani akan nuzla bancin nasan gidansu nuzla basa biye biye da ni kaina nace anyi masa wani abu ne “.
“gsky kam amman ni matarsa nake ji ka duba kaga ranar d muka je gidansa baka ga yanayinta ba kamar tana jin tsoronsa komai a dar dar take yi shi kuma ko kallon biyayyar da take masa baya yi sai ma wayar da yake da wannan banzar yarinyar ina ma ni ya samu da naci ubansu daga shi har ita “gsky nana hauwa’u bazata iya ba Ke dai zai fi kiyi abinda Ke gabanki sarkin shiga abinda babu ruwanta “kana ji ko abdull “dan allah Zakiya kije na gaji da mgnr hisham nayi masa mgn har na gaji idan zai canza ya canza idan bai zai canza ba tare dani allah zai wa hukunci ba daga haka bai sake cewa kala bata juya ta bar office din cike da takaici .”
Qarfe biyar daidai motocin ata suka shigo gidan yayinda maryam ke zaune a parlour’n kasa cikin tsananin tashin hankali tana waya da nana hauwa’u “wallahi sister duka fa kwanaki biyu ne kawai nayi acikin gidan nan amman ji nake tamkr a makabarta nike zagi kuwa acikin kwanakin nan sai dai kawai nace Alhamdulillah ,shi kawai baya ganin abubuwan da yake min kuskure ne shi kawai kanshi ya sani eh ko jiya ya sha yanzu haka ma cikin matsala nike dan daren jiya na kwashe kwalin sigarin na zubar a shara ashe da saura aciki kuma yace lallai sai na dawo masa da abunsa ,ni yanzu tashin hankalina na aika a siyo masa sigarin baa samo exactly irin wanda yake sha ba ….”
“Shiru tayi sakamakon turo kofar parlour’n da akayi idanunta data zubawa kofar suka sauka akanshi sanda yake qoqarin takuwa ,sosai ya dauki hankalinta koda yaushe fuskarsa tashi a daure take kallo daya yayi mata ya janye idanunshi akanta “sannu da zuwa” ta fad’a a matukar tsorace tana qoqarin mikewa ta bar parlour’n tun kafin ya soma cin ubanta , bai amsa ba yace “me na fad’a miki ?bana ce karki sake na dawo na ga wannan fuskar ba ? ya qara taku biyu taja baya da sauri “dan allah kayi hakuri ta fad’a cikin tsananin tashin hankali“.ina sigarina ?”
Mmn sudais
💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 8
A matukar razane maryam take kallonsa jikinta na wani irin rawa idanunta suka canza kala sakamakon hawayen data soma d'an taruwa acikin kwayar idanunta cikin tsananin fad'uwar gaba maryam tace "ga ..gashi can akan table sai dai ba'a samo exactly irin ..."sai kuma tayi shiru ta kasa qarasa maganarta dan tasan me karshen maganar tata zata janyo mata, ta tsura masa ido kawai tana cigaba da kallonsa hawaye na gangaro mata akan kuncinta ."
"exactly irin me ye ba'a samu ba ? yayi maganar a tsawace yana sake had'e fuska "ta runtse idanunta gam hawaye masu zafi suka biyo kuncinta "irin wanda kake sha né ba'a samo ba "me yasa ba'a samu irinsa ba ?"ya tambayeta yana tsareta da tsuma mmun idanunshi masu matukar firgitarwa "tayi shiru tana kallonsa hawaye na faman turereniyar zubo mata "nima ban....ban sani ba ?"ta fad'a a muryarta na rawa tana share hawayenta da hannunta d'aya tare da kai tafin hannunta daidai saitin zuciyarta dake beating very fast ."
Tsumammun idanunshi ya ware sosai akanta yaga yadda ta qara shiga tashin hankali wanda hakan Ke masa dadi, a duk lokacin daya ganta cikin damuwa yana jin sukuni aransa, wani abu ya had'iye mai d'aci a makoshinsa kafin ahankali ya motsa lip's dinsa da kyar "babu ruwana ki nemo min exactly irin sigarina shi nake bukata kuma a yau dan kinsan halina sai dai ki bawa wani labari ,ban ta'ba d'agawa kowa kafa ba kuma bazan fara akanki ba yana gama fad'ar haka ya juya a zafafe ya soma d'aga kafafunsa zai haye sama ."
jiki a sanyaye ta qara taku biyu tana wasa da yatsun hannunta tace "wallahi yaya Adam ban san yadda zanyi a samo maka irinsa ba sai dai kayi hakuri ka aika wanda ya saba zuwa inda yake siyo maka ko kuma kayi amfani da sauran na jiya ."wanda kika zubar a shara kike nufi ?ya juyo a fusace tare da fad'ar haka, taja baya da sauri tana gyad'a masa kai gabanta na dukan uku uku "you are very stupid ,ki nemo min ko kuma inci ubanki acikin gidan nan yau ."
"Ubana kuma !?"yes of course ubanki ko zaki rama ne da kika tsaya kina tambayata ?ta sauke numfashi tana girgiza masa kai "okay ki nemi min abata kuma irin wanda kika wulakanta min “cikin kasa da murya tace "ni dai gsky ban san yadda zanyi ba kai dadin me ma kake ji a shan sigari abinda zai cutar da kai ?”
”ni zaki fad'awa haka ? kanta ta gyad'a masa alamun Eh !to ai gsky ne me zakayi da wani sigari abinda yake saurin kashe mutun "are you out of your sense ?."
"ni kike fad'awa haka "? shiru tayi tana tunani amsar da zata bashi wanda kafin nan idanunta sun sake kawo hawaye tace "yanzu meye illar maganata bayan gsky na fad'a maka "?"Are you mad ?"da sauri ta girgiza masa kai alamun a'a "okay iskanci ne kenan yasa ina magana kina magana ?"ta sake girgiza masa kai idanunta na kawo ruwan hawaye domin dai gbdy a tsorace take dashi ,maganar ma allah ya sani dauriya ne kawai take yi da kuma son rage tsoronsa dake kunshe a zuciyarta ".
cikin rawar murya tace "am sorry"!da sauri yace "sorry for your self "amman dai kuma kasan shan sigari yana da matuqar illa sosai arayuwar d'an adam "so what? ina ruwanki da rayuwata ?gabanta taji yayi mummunar fad'uwa ta shiga girgiza masa kai hawaye na sake fita daga idanunta ."ahankali taga ya soma takowa zuwa inda take tsaye yana mata wani mugun kallo ."nan da nan jikinta ya fara rawa ganin idan ta tsaya kanta zata cuta yasa ta juya da sauri ta fad'a d'akin dake manne da parlour'n ta murd'a key ."ta jingina bayanta da kofar ta tsaya tana sauke numfashi.”
A zafafe ya qaraso jikin kofar ya tsaya tare da runtse idanushi kafin ya dunkule hannunsa ya kai wa kofar naushi yace "me yasa kika gudu baki tsaya ba kiga yadda zanyi dake shasha duwaf din banza kawai ?”
”wallahi wallahi da kin tsaya da sai na karya miki kafa sai dai uwarki ta haifi wata mai kama dake nonsense "muryarta a sanyaye tace "kayi hakuri dan allah bazan sake ba ."yana jin yadda take kuka take bashi hakuri tana tsaye kusan minti biyar dafe da saitin zuciyarta dake bugawa da sauri sauri , taji alamun tafiyarsa amman ta kasa fitowa har sai da minti biyar ta wuce bata sake jin motsinsa ba hakan ya tabbatar mata ya bar gurin .”
ta bud'e kofar ahankali ta fito tana maida numfashi tare da goge hawayenta ta hau sama, ahankali ta sanya kai cikin d'akinsa ta leka tsaye ta samesa ya bawa kofar baya hannuwansa hard'e a saman faffad'an qirjinsa sai huci yake fesarwa tmkr zakin daya nemi abincinsa ya rasa ,gefe guda kuma duk ilahirin gashin dake kwance a jikinsa sun mike tsabar bala'i ji tayi kamar taje ta rungume shi ta baya ta sake bashi hakuri ya sauko dan bata son ganin yana fushi most especially daita ."