← Book details Mar’adam’s Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 89 OF 102

Sashe 89

Mar’adam’s Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read

yaya Ibrahim yace" idan har baka bari an sauko da komai ba ina tabbatar maka gobe goben nan zan bar aiki a kamfanin ."so what idan ka bar aiki ? ya kallosa a fusace yana huci ,ka sani ni  kasuwancina ba kamar na kowa bane kuma nasan kan business dina kuma babu wanda ya isa acikinku ya janye daga hukuncina "enough adam  ya fad'a a tsawa ce shima tmkr zai maresa shima AD yayi kusa dashi sosai yana zaro masa idanuwanshi da suka gama canza kala tsabar bacin rai "ka sausauta muryarka akaina Ibrahim " idan ba haka ba me zakayi ? "Zan... zan canza maka kamani  yanzu ya fad'a yana huci kamar zaki .shima sai da mami ta shiga tsakaninsu "wallahi  adam ka raina ne  kana magana dani kamr bakasan tazzrar dake tsakaninmu ba, kai duk abinda yazo bakinka kake fad'awa  mutane da wadan da suka girme maka da saaninka "adam ya furzar da iska mai zafi daga bakinsa yana hura masa hancin "dan allah ku daina fad'a akan dan wannan matsalar duk ku kwantar da hankalinku komai zai daidaita kai adamcy wuce d'aki .

naunayen ajiyar zuciya ya sauke yana furzar da iska acikinsa sannan yayi wani juyi ya hau step da sauri sauri yake taka step yana cewa "babu wanda ya isa ya canza tsarina shi kuma wancan d'an iskan zai gane kurensa har ni zai yiwa barazana da mutuwa ? bayansa suka bi da kallo har da suka daina hangosa sannan yaya Ibrahim ya kalli mami "dan allah mami kiyi masa magana nasan ke kadai zaki fad'a masa yaji mutane bila adadin ne suka dogara da wannan kamfanin me yasa zai yi qari ? ban san me yasa  zuciyar adam bata da tausayi ba wallahi idan bai sauke  raayinsa ba akan wannan matsalar am sorry to say mami zamu samu babbar matsala dashi ."
Mami  ta riko hannusa ta qarasa dashi kan kujera ta zaunar dashi taje ta dibo ruwa mai sanyi a glas cup ta dawo ta mika masa " sha ruwa Ibrahim ka samu natsuwa  " bai yi mata mutsu ba dan yana bukatar ruwan ya karba ya sha kadan ya mika mata cup  yana sauke numfashi "kayi hakuri  kaji ibrahim ka bar komai a hannuna kamar yadda kace maganata  kawai yake ji ,zai ji da izinin allah duk yadda kuke so zaayi ya sauke  numfashi yana cewa "na gode sosai   mami  allah saka miki da alkhairi dan allah kiyi kokari ki sauko da adam nasan yayi  haka ne da wata manufa amman ya duba mutane dake amfana da ma'aikatan ba wadan da suka bata masa rai ba in sha allahu zai ji kuma zaka ga canji " allah yasa ya fad'a tare da mikewa  ya  rusunawa yayi   mata sallama ."

tsaye  yake a d'akinsa yana faman zariya yana cika yana batsewa "har ni fahad zai wa barazana da mutuwa ?daga yanzu bazan cigaba da daukar wulakancinsu ba a hankali yake magana yana balbale botiran gaban rigarsa ya cilla rigar a saman gado ya saki numfashi da karfi tare da kwance agogon dake daure a tsintsiyar hannunsa yayi taku biyu ya ajiye a inda ya saba ajiyewa.jkinsa na tsuma  ya tsura wa mirrow idanunshi yana kallon kansa gabadaya sai yake jin rashin dadin abinda yayi sam sam bai kyauta ba kuma ya tabbatar da maganar Ibrahim gaskiya ne mutanen da zasu shiga damuwa idan mummunar abu ya samu  da kanfani suna dayawa amman bazai ta'ba daga wa kowa kafa ba ya furta a fili yana jan tsaki ya juyo ya fad'a kan katifa "
Mami ta hada abinci a qaramin tire kamar yadda ta saba dan abinci idan ba daga hannunta bane baya ci saboda tsoro abinda zai cutar da rayuwarsa a natse  ta nufi  kofar parlour'nsa ta wuce bedroom dinsa  ta shiga yana kwance flat akan gado ya daura hannuwansa duka à faffadan qirjinsa ."

Ta ajiye tiren abincin akan wani qaramin table wanda daman dan cin abinci aka tanadeshi ya mike a hankali daga kwanciyar da yayi ya zauna ya hade hannunwansa wuri daya bata tace   masa komai ba kamar yadda shima bai ce mata komai ba ta dauki plet da spoon din abinci data shigo dashi ta kai bakinsa ahankali ya dinga amsa yana ci har sai data fahimci ya koshi ta ajiye sauran ta sakar masa murmushin farinciki tare da kamo hannunsa cikin nata kafin tayi magana ya motsa labbansa ahankali "na gode sosai sweetheart allah ya bar min ke "ameen adamcy nah kai ma allah ya bar min kai bata nemi tayi  masa mgn  akan lamarinsa dasu Ibrahim ba ta barshi har ya dan sauko hira ta soma janshi ."Ahankali ahankali ya dinga biye mata suka shiga hira ta tsakanin uwa da d'a a qarshe ta shigo masa da maganar .”ka zama mai hakuri da yanuwanka adamcy dan baka da kamarsu sannan ka zama mai tausayi domin kai ma kana buqatar tausayawar ubangijinka , akwai mutanen da kamfaninku suke ci suke sha suke komai na rayuwarsu ka duba allah da ire iren su ka sauko da komai sai kayi tawassali da aikin alkhairin da kayi ka roki Allah wata buqata kaga yadda Allah bazai maka ba “babu abinda nake buqata sweetheart kamar mafarkina ina tsananin son kasancewa daita “ya fad’a acikin ransa.”mami ta dade tare dashi har sai data ga bacci na qoqarin daukarsa sannan ta barshi ta shafa sumar kansa.”

tana tsananin son danta bata qaunar abinda zai kawo masa damuwa arayuwarsa yanzu shiyasa ma tayi qoqarin danne damuwarta akan matsalarsa da   maryam tunda yace bai so ta hakura har abada Allah ya raya abinda zasu samu  blanket ta janyo ta lullube masa rabin jikinsa ta fito daga dakin ." bacci mai dadi ata  yake yana rungume da hannunwansa cikin baccinsa ya fara mafarkinsa wanda a qalla ya kusan wata uku  bai yi ba koma yace fiyye da haka ,yarinyar daya saba gani ita ya gani sai dai wannan karon cikin mawuyacin hali ya ganta  acikin wani kungurmin daji  gashin kanta duk ya hargitse ya zubo gadon bayanta tana gudu tana ihun kiran sunansa da iyakacin karfinta cikin haka wasu mutune guda uku maza suka biyota  tana gudu suna binta har sai dai ta bace masu amman ita bata daina gudu acikin dajin  ba juya ne ya soma dibanta kanta ya soma juyawa tana kokarin zubewa kasa  sai gashi ya qaraso gareta ya tarota  da hannuwansa duka sukai zube kasa tare ." lumtsatsun idanunshi ya tsura mata yana kallonta yana kiranta da sunan da yake kiranta dashi dan tuni numfashinta ya dauke ganin halin da take ciki yasa hankalinsa yayi mugun tashi ya kamo hannunta yana murza tafin hannunta cikin sauri amman still bata tashi ba hakan yasa ya hade bakinsu waje d’aya ya fara tsotsa yana sake hade hannuwansu  ya cigaba da murzawa ."

Yana shan  bakinta hankalinsa na tashi dan jijiyarsa  tuni ya tashi, ahankali numfashi ta ya dawo ta soma bude idanunta har ta budesu akanshi still bakinsu na hade ya kasa cire bakinsa cikin nata ,hannuta ta kai ta shafa gashin dake kwance a fuskarsa wanda hakan yasa ya zare bakinsa a nata yana dubanta .ahankali idanunshi suka sauka akan  tudun brest dinta nan take yaji shaawarta ta kamashi ya rungumeta ajikinsa tsam ajikinsa yana shafa bayanta naunayen ajiyar zuciya ya sauke Jin yadda jikinta ya dauki zafi gbdy jikinta yayi sanyi ya sake "su waye wadan nan  mutanen dake binki ?shiru tayi babu amsa "me kika yi masu suke binki ?shima shiru tayi masa  ya zareta ajikinsa ya tsura mata ido ina ne gidanku ?sai lokacin ta motsa jikinta ta nuna masa wani doguwar  hanya ya mike daita rungume ajikinsa da hannunta ta dinga nuna masa hanya har suka qaraso wani gida mai get kai tsaye suka  shiga da gudu yaga wata mata tayo kansu tana kuka , tasa hannu ta karbeta a hannunsa ta kwantar daita ajikinta yana qoqarin bude bakinsa yaji "allahu akbar !! Kiran sallahr daaka kwalla daga masalacin gidansu ne ya farkar dashi  agigice ya mike ya zauna a tsakiyar gadonsa gbdy zufa ne ke tsiyaya ajikinsa gabansa sai faman bugawa yake ,jijiyarsa yaji ya harba da sauri yabi jikinsa da kallo yadda gabansa ya tashi sosai gbdy ruwan shaawa ya jika masa qaramin wondonsa  nan take ya dauke idanushi dan ba wannan bane damuwarsa halin daya ga princess dinsa ne ya damesa ko a wani hali take ciki "oh my god a ina zangaki princess ?ya jima zaune yana tunani har lokacin sallah yyi ya sauko ya shiga bayi ."

Da misalin karfe goma na safiya yana zaune ya dan jingina jikinsa akan wani karamin table a dakinsa yana tunani mafarkinsa na  jiya bai ta'ba mafarki mara dadi akanta ba sai jiya "ina jin sonki sosai princess ko a wani hali kike "wacece wannan? yaji sautin muryar mahaifiyarsa da sauri ya dawo haiyacinsa yace "ba kowa ! ya bata amsa Kmr zaiyi kuka  "karka ce haka adamcy na shigo dakin nan kayi zurfi cikin tunani ta qarasa mgnr tare nufar inda wordrobe dinsa yake ta ajiye masa kayansa ta dawo kusa dashi" kana damun rayuwarka dayawa adam numfashi ya sauke yace " sweetheart bazaki fahimci halin da nake ciki ba  ta sauke numfashi tare da dafa kafafansa" fad'a min naji zan fahimceka shiru yayi yana tunanin abinda zaice mata , ganinsa  ko ya fad'a mata shirme zata dauki maganarsa kamar yadda ta saba kawai gara yace mata babu komai ya hutar da rayuwarsa muryarsa a sanyaye yace babu abinda ke damuna numfashi ta sauke "bazaka iya boyewa mahaifiyar komai dake damunka ba fad'a min me kake tunani ?shiru yayi yayinda abinda ya gani a mafarkinsa yana sake dawo masa kamar a zahiri ."
Chapter 89 · 0% Book details