Sashe 8
Mar’adam’s Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Har abada bazaki yi danasanin auren hisham ba muddin ina raye sai kin zama tauraruwa a gidansa ki qara hakuri ,amamn idan har kika ji bazaki iya zama dashi ba ki fad'a min aurenku bazai qara koda second daya ba wannan kalmar dake fita daga bakin mumy yana mata dadi da sanyaya ranta a duk sanda ta furta hakan ma yana sa ta danne duk wani abu da take ji dan tasan ba cuta tasa ta hada auren da danta ba ."wani tausashen murmushi ya subuce mata sosai take jin dadin kalaman mumy tana ganin yadda abun zai zo masu da sauki ta hanyar mumy yanzu ya kike jin zamanki kina ganin zaki cigaba da rayuwa da hisham ?ta gyda mata kai .
"Yauwa diyar albarka allah yayi miki albarka Ameen ta fad'a tana jin qaunar mumy acikin ranta "yanzu fad'a min ina hisham ya tafi ?shiru tayi tana neman abind zata fad'a mata domin ta kareshi a wajen mumy byn Kmr second biyu tace "na dai ji yana magana akan wani contract "contract? mumy ta tambaya nana hauwa'u ta sake gyada mata kai tana sunkuyar da kanta kasa mumy tayi mata sai da safe ta juya idanunta ta zubawa mumy har ta fita daga dakinta ta lumshe idanunta "bata ga abinda nuzla ta fita ba da yaya hisham ya kasa karbata acikin zuciyrsa yanzu dai tasan sai dai tayi zaman aure dashi darajan mumy ."
Yana tuki yana jin wani irin bugun zuciya kuka zuci yake wanda yafi na fili ciwo idan har ya tuna nuzla bata son shi sai yaji radadi sautinta yanzu ma yawo sautinta yake masa acikin kunnensa yana jin kamr ya juya ya koma gida amman sai yaji bazai iya ba ko babu komai zataci darajan baba babba salim da yaya Ibrhim yasan muddin ya maidata gida zasu ji dadi kuma hankalinsu zai kwanta ."yana gama isa inda nuzla ta kwanta masa yayi parking ya fito cikin tsnanin tashin hankali ya rufe murfin motar da karfi nan da nan zuciyar nuzla ta karye ta qara sautin kukanta da take akaro na biyu" allah sarki yaya hisham hakika sai yanzu ta soma jin nadama abinda tayi masa ."
daga inda take ta fito ganin yana waige waige da qoqarin neman layinta "yaya hisham ta kira sunansa da sauri ya juyo ya ganta tsaye abayansa tsayawa yayi yana kallonta tun daga kasa har sama cikin wata atamfa dinki riga da siket kayan sun mata cif cif ajiki ta rame sosai sai dai baqaramin kyau tayi masa ba wani abu yaji ya tsarga masa tun daga tsakiyar kanshi har zuwa yatsun kafafunsa ,bai san sanda ya fixgota jikinsa ya rungumeta tsam kamar zaa kwace masa ita." ahankali ta saki wani kuka mara sauti ya sake kamkameta ajikinsa yana shafa bayanta "tun tana kuka slow slow har ta bari kukan ya fito da sauti tun baa je koina ba tayi nadamar rashin aurensa."
"Me yasa na biyewa son zuciyata ?me yasa banyi hakuri ba ?kuka take sosai wanda kukan nata yana qara daga hankali da dawainiya da hisham gabadaya ya dawo mata wani iri sai daya dauki second talatin rungume daita sannan ya sautata rungumar da yayi mata".bai ce mata komai ba yaja hannunta ya nufi inda motarsa take "ina zaka dani ?yayi mata banza ya bude gaban mota ya sakata ya maida murfi ya rufe ya zagaya ya bude mazaunin direba yaahiga "dan allah karka kaini gida "me yasa bazaki gida ba ?tayi shiru kawai tana wasa da hannunta dan bata san me zata fad'a masa ba ."
"kin gudu akan bakya sona yanzu kuma wannan ya wuce a tsakaninmu, babu wani batu na soyayya sai na yanuwantaka ne a tsakaninmu, ai gara ki koma gida ki cigaba da rayuwarki ."tayi narai narai da idanuwa tana dubansa kallon dake tsuma zuciya da gangar jikin yaya hisham ya numfasa ya cigaba da mgn "yanzu matsayin kanwa kike agareni ki koma gida ki fara sabuwar rayuwa " daga hk bai kara magana ba yaja motar bai tsaya akoina ba sai acikin haraban estate dinsu tsayuwar motarsa ya sake daga mata hankali yayi parking ya fito yana daidaita nutsuwarsa bai mata magana ba yayi mata alamar ta fito yanayin yadda taga fuskarsa babu annuri ko daya sannan kuma babu wasa yasa ta fito tabi bayansa ."
Duk da dare ne idanun mutane na kansu kasancewar akwai hasken fitilu ahankali ya tsaya bakin kofar gidansu alokacin da shadaya da rabi ta buga hannu ya kai yayi knocking sautin muryar mahaifinta taji yana cewa" waye ?baba hisham ne "hisham kuma adaidai wannan lokacin Allah yasa lafiya? ya fad'a yana bude kofar ya koma gefe hisham ya shigo yana gama shigowa nuzla ta shigo tmkr mai jin sanyi da idanu baba babba ya bita dashi kafin yace "ita kuma wannan fa daga ina ?baba kayi hakuri dan allah."
hajiya salema kam tuni ta zabura ta mike ganin nuzla ta qaraso ta rungumeta ajikinta tana kuka "haba nuzla me yasa zaki min haka kin kuwa san halin damuwar dana shiga "hisham ka dauketa ka maida ita inda ka daukota bazata cigaba da zama dani ba." dan girman allah baba karkayi haka kai din fa mai hakuri ne kayi hakuri ka yafe mata nuzla yarinya ce har yanzu idan kaki amsarta ina kake son taje ."?"ta koma inda tayi kwanakinta amman ba a gidana ba." yana gama fadar haka Ya juya ya shige turakarsa jin haka yasa hajiya Salema ta saki nuzla ta bi bayansa tana kuka ."
Cikin fushi nuzla ta nufi kofar fita yaya hisham bai san lokacin daya fizgo hannuta ba ya sanya cikin nashi ya dan matsota kamar zai shige jikinta ganin kallon da take masa yasa shi janyota gabadaya jikinsa "kina hauka ne ina zaki ?bakaji abinda baba ya fad'a ba? shine saboda baki da hanaki zaki fita to me zanyi ? tayi mgnr a shagwabe "bazaki koina ba kin dawo gida kenan karki sake ganganci sake barin gidan nan ya rad'a mata acikin kunneta wani iri taji agabadaya ilahirin jikinta "ya zareta ajikinsa ya nufi dakin hajiya salema daita yana cewa "matukar kika sake barin gida karki sake marmarin kirana a waya dan haduwarmu bazai mana kyau ba ya zaunar daita akan gado yana já mata kunne."
ta kallesa shima cikin kwayar idanunta yake kallo yana jin sonta na bin jinin jikinsa yana son nuzla da dukkanin rayuwarsa rausayar da kwayar idanunta tayi a cikin nashi kamr da gaske zai iya aiwatar da wani abu akanta idan ta sake barin gida " sai da safe ki kula da kanki" ta gyada masa kai tana kallon bayansa numfashi ta sauke "wani irin so yaya hisham yake mata haka ?duk shawarwari da nasihar daaka sha mata akanshi basu ta'ba tasiri ajikinta ba sai acikin kwanki bakwai kacal da yayi aurensa ta soma jin wani iri akanshi ."
Mmn sudais
💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 3
...... A parlour hisham ya iske hajiya salema zaune ta dafe kanta da duka hannuwanta tana risgar kuka, cike da tashin hankali hisham ya qaraso ya durkusa a gabanta yana bata hakuri "dan girman allah hajiya ki daina haka ." "ban san me Alhaji yake so dani ba hisham, taya zamu haife 'ya acikinmu mu watsata duniya?" kuskure ne kowa yasan nuzla tayi kuskuren amman tunda ta dawo ai sai kowa yayi hakuri tunda qaddara tana kan kowa, kuma qaddarar aurenka da nana hauwa'u ce silar fitar nuzla daga gida."
ta d'an tsaida kukanta sannan ta cigaba da magana "hisham ka taimakeni ka shawo min kan alhaj ya barni da yarinyata mu cigaba da rayuwa idan kuma ba haka ba za'a samu matsala domin muddin nuzla bazata cigaba da rayuwa acikin gidan nan ba wallahi nima zamana acikinsa bashi da wani amfani gara na tattara na bita mu bar masa gidansa kamar yadda ya fad'a."
Cike da tashin hankali nuzla ta fito daga cikin d'akin sakamakon jin sautin kukan mahaifiyarta sai dai jin furucinta yasa ta qara shiga tashin hankali mai tsanani cikin rud'ewa ta shiga fad'in "pls umma babu inda zaki sai dai idan nice zan bar gidan nan amman Ke babu inda zaki." ta qaraso ta zube ajikin hjy salema tana wani irin kuka dan duk ita ce silar jefa mahaifiyarta cikin tashin hankali ."dan allah ummah kiyi zamanki bari na tashi na bar gidan nan tun yanzu" ta mike tsaye cikin rawar jiki zata nufi kofar fita."
wani irin razananniyar tsawa hisham ya buga mata wanda ya firgitata tare da yi mata alama da ido ta koma d'aki " kina hauka ne ko kin fara shaye shaye ne ?ya tambayeta a matukar fusace yana tsare gira." Kallonta yake mai had'e da harara "ki shiga hankalinki sannan ki koma d'akin ko kofar parlour'n nan ban yarda ki taka ba bare ki bar gidan nan ."babu musu ta juya tsimi tsimi ta koma tana kuka ."Yaya hisham bai tsaya sake cewa komai ba ya mike tsaye ya nufi d'akin baba babba ."
bakinsa d'auke da sallama ya'isa cikin d'akin baba babba yana zaune yana shan ruwan tea ya amsa masa sallama ." ahankali hishsm ya k'arasa ya durk'usa har k'asa a gaban baba babba ,cikin d'aure fuska baba babba yace "a,a har yanzu baka wuce gidan ba?" cike da fargaban ganin yanayinsa ya d'an sosa bayan keyarsa yace "eh baba wallahi ban wuce ba saboda na kasa samun natsuwa ."
baba ya sauke numfashi kawai saboda yasan kwanan zance shi kansa yana jin alhinin rasashi da diyarsa tayi amatsayin miji domin samun miji kamar hisham wallahi sai an tona ,kaf mazan daginsu yafi su nagarta da hakuri wanda hakan yana d'aya daga cikin dalilin da shi karon kanshi yake ta bin nuzla akanshi amman taki bin umarninsa dan ko adam bazai nuna masa komai ba sai tarin dukiya ".
"Yauwa diyar albarka allah yayi miki albarka Ameen ta fad'a tana jin qaunar mumy acikin ranta "yanzu fad'a min ina hisham ya tafi ?shiru tayi tana neman abind zata fad'a mata domin ta kareshi a wajen mumy byn Kmr second biyu tace "na dai ji yana magana akan wani contract "contract? mumy ta tambaya nana hauwa'u ta sake gyada mata kai tana sunkuyar da kanta kasa mumy tayi mata sai da safe ta juya idanunta ta zubawa mumy har ta fita daga dakinta ta lumshe idanunta "bata ga abinda nuzla ta fita ba da yaya hisham ya kasa karbata acikin zuciyrsa yanzu dai tasan sai dai tayi zaman aure dashi darajan mumy ."
Yana tuki yana jin wani irin bugun zuciya kuka zuci yake wanda yafi na fili ciwo idan har ya tuna nuzla bata son shi sai yaji radadi sautinta yanzu ma yawo sautinta yake masa acikin kunnensa yana jin kamr ya juya ya koma gida amman sai yaji bazai iya ba ko babu komai zataci darajan baba babba salim da yaya Ibrhim yasan muddin ya maidata gida zasu ji dadi kuma hankalinsu zai kwanta ."yana gama isa inda nuzla ta kwanta masa yayi parking ya fito cikin tsnanin tashin hankali ya rufe murfin motar da karfi nan da nan zuciyar nuzla ta karye ta qara sautin kukanta da take akaro na biyu" allah sarki yaya hisham hakika sai yanzu ta soma jin nadama abinda tayi masa ."
daga inda take ta fito ganin yana waige waige da qoqarin neman layinta "yaya hisham ta kira sunansa da sauri ya juyo ya ganta tsaye abayansa tsayawa yayi yana kallonta tun daga kasa har sama cikin wata atamfa dinki riga da siket kayan sun mata cif cif ajiki ta rame sosai sai dai baqaramin kyau tayi masa ba wani abu yaji ya tsarga masa tun daga tsakiyar kanshi har zuwa yatsun kafafunsa ,bai san sanda ya fixgota jikinsa ya rungumeta tsam kamar zaa kwace masa ita." ahankali ta saki wani kuka mara sauti ya sake kamkameta ajikinsa yana shafa bayanta "tun tana kuka slow slow har ta bari kukan ya fito da sauti tun baa je koina ba tayi nadamar rashin aurensa."
"Me yasa na biyewa son zuciyata ?me yasa banyi hakuri ba ?kuka take sosai wanda kukan nata yana qara daga hankali da dawainiya da hisham gabadaya ya dawo mata wani iri sai daya dauki second talatin rungume daita sannan ya sautata rungumar da yayi mata".bai ce mata komai ba yaja hannunta ya nufi inda motarsa take "ina zaka dani ?yayi mata banza ya bude gaban mota ya sakata ya maida murfi ya rufe ya zagaya ya bude mazaunin direba yaahiga "dan allah karka kaini gida "me yasa bazaki gida ba ?tayi shiru kawai tana wasa da hannunta dan bata san me zata fad'a masa ba ."
"kin gudu akan bakya sona yanzu kuma wannan ya wuce a tsakaninmu, babu wani batu na soyayya sai na yanuwantaka ne a tsakaninmu, ai gara ki koma gida ki cigaba da rayuwarki ."tayi narai narai da idanuwa tana dubansa kallon dake tsuma zuciya da gangar jikin yaya hisham ya numfasa ya cigaba da mgn "yanzu matsayin kanwa kike agareni ki koma gida ki fara sabuwar rayuwa " daga hk bai kara magana ba yaja motar bai tsaya akoina ba sai acikin haraban estate dinsu tsayuwar motarsa ya sake daga mata hankali yayi parking ya fito yana daidaita nutsuwarsa bai mata magana ba yayi mata alamar ta fito yanayin yadda taga fuskarsa babu annuri ko daya sannan kuma babu wasa yasa ta fito tabi bayansa ."
Duk da dare ne idanun mutane na kansu kasancewar akwai hasken fitilu ahankali ya tsaya bakin kofar gidansu alokacin da shadaya da rabi ta buga hannu ya kai yayi knocking sautin muryar mahaifinta taji yana cewa" waye ?baba hisham ne "hisham kuma adaidai wannan lokacin Allah yasa lafiya? ya fad'a yana bude kofar ya koma gefe hisham ya shigo yana gama shigowa nuzla ta shigo tmkr mai jin sanyi da idanu baba babba ya bita dashi kafin yace "ita kuma wannan fa daga ina ?baba kayi hakuri dan allah."
hajiya salema kam tuni ta zabura ta mike ganin nuzla ta qaraso ta rungumeta ajikinta tana kuka "haba nuzla me yasa zaki min haka kin kuwa san halin damuwar dana shiga "hisham ka dauketa ka maida ita inda ka daukota bazata cigaba da zama dani ba." dan girman allah baba karkayi haka kai din fa mai hakuri ne kayi hakuri ka yafe mata nuzla yarinya ce har yanzu idan kaki amsarta ina kake son taje ."?"ta koma inda tayi kwanakinta amman ba a gidana ba." yana gama fadar haka Ya juya ya shige turakarsa jin haka yasa hajiya Salema ta saki nuzla ta bi bayansa tana kuka ."
Cikin fushi nuzla ta nufi kofar fita yaya hisham bai san lokacin daya fizgo hannuta ba ya sanya cikin nashi ya dan matsota kamar zai shige jikinta ganin kallon da take masa yasa shi janyota gabadaya jikinsa "kina hauka ne ina zaki ?bakaji abinda baba ya fad'a ba? shine saboda baki da hanaki zaki fita to me zanyi ? tayi mgnr a shagwabe "bazaki koina ba kin dawo gida kenan karki sake ganganci sake barin gidan nan ya rad'a mata acikin kunneta wani iri taji agabadaya ilahirin jikinta "ya zareta ajikinsa ya nufi dakin hajiya salema daita yana cewa "matukar kika sake barin gida karki sake marmarin kirana a waya dan haduwarmu bazai mana kyau ba ya zaunar daita akan gado yana já mata kunne."
ta kallesa shima cikin kwayar idanunta yake kallo yana jin sonta na bin jinin jikinsa yana son nuzla da dukkanin rayuwarsa rausayar da kwayar idanunta tayi a cikin nashi kamr da gaske zai iya aiwatar da wani abu akanta idan ta sake barin gida " sai da safe ki kula da kanki" ta gyada masa kai tana kallon bayansa numfashi ta sauke "wani irin so yaya hisham yake mata haka ?duk shawarwari da nasihar daaka sha mata akanshi basu ta'ba tasiri ajikinta ba sai acikin kwanki bakwai kacal da yayi aurensa ta soma jin wani iri akanshi ."
Mmn sudais
💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 3
...... A parlour hisham ya iske hajiya salema zaune ta dafe kanta da duka hannuwanta tana risgar kuka, cike da tashin hankali hisham ya qaraso ya durkusa a gabanta yana bata hakuri "dan girman allah hajiya ki daina haka ." "ban san me Alhaji yake so dani ba hisham, taya zamu haife 'ya acikinmu mu watsata duniya?" kuskure ne kowa yasan nuzla tayi kuskuren amman tunda ta dawo ai sai kowa yayi hakuri tunda qaddara tana kan kowa, kuma qaddarar aurenka da nana hauwa'u ce silar fitar nuzla daga gida."
ta d'an tsaida kukanta sannan ta cigaba da magana "hisham ka taimakeni ka shawo min kan alhaj ya barni da yarinyata mu cigaba da rayuwa idan kuma ba haka ba za'a samu matsala domin muddin nuzla bazata cigaba da rayuwa acikin gidan nan ba wallahi nima zamana acikinsa bashi da wani amfani gara na tattara na bita mu bar masa gidansa kamar yadda ya fad'a."
Cike da tashin hankali nuzla ta fito daga cikin d'akin sakamakon jin sautin kukan mahaifiyarta sai dai jin furucinta yasa ta qara shiga tashin hankali mai tsanani cikin rud'ewa ta shiga fad'in "pls umma babu inda zaki sai dai idan nice zan bar gidan nan amman Ke babu inda zaki." ta qaraso ta zube ajikin hjy salema tana wani irin kuka dan duk ita ce silar jefa mahaifiyarta cikin tashin hankali ."dan allah ummah kiyi zamanki bari na tashi na bar gidan nan tun yanzu" ta mike tsaye cikin rawar jiki zata nufi kofar fita."
wani irin razananniyar tsawa hisham ya buga mata wanda ya firgitata tare da yi mata alama da ido ta koma d'aki " kina hauka ne ko kin fara shaye shaye ne ?ya tambayeta a matukar fusace yana tsare gira." Kallonta yake mai had'e da harara "ki shiga hankalinki sannan ki koma d'akin ko kofar parlour'n nan ban yarda ki taka ba bare ki bar gidan nan ."babu musu ta juya tsimi tsimi ta koma tana kuka ."Yaya hisham bai tsaya sake cewa komai ba ya mike tsaye ya nufi d'akin baba babba ."
bakinsa d'auke da sallama ya'isa cikin d'akin baba babba yana zaune yana shan ruwan tea ya amsa masa sallama ." ahankali hishsm ya k'arasa ya durk'usa har k'asa a gaban baba babba ,cikin d'aure fuska baba babba yace "a,a har yanzu baka wuce gidan ba?" cike da fargaban ganin yanayinsa ya d'an sosa bayan keyarsa yace "eh baba wallahi ban wuce ba saboda na kasa samun natsuwa ."
baba ya sauke numfashi kawai saboda yasan kwanan zance shi kansa yana jin alhinin rasashi da diyarsa tayi amatsayin miji domin samun miji kamar hisham wallahi sai an tona ,kaf mazan daginsu yafi su nagarta da hakuri wanda hakan yana d'aya daga cikin dalilin da shi karon kanshi yake ta bin nuzla akanshi amman taki bin umarninsa dan ko adam bazai nuna masa komai ba sai tarin dukiya ".