Sashe 226
Kundin Kaddarata Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Tana jikinsa yana daddanna cumputer yana,bangaron hotunan dake cikin cumputer din hannunshi ya kai,hotunansu amatallah ne amatur rahman aboki da amir,hutuna ne kala kala,wasu cikin gidansu,wasu a makaranta,wasu bakin ruwa wasu sanda suke fita shan coffe,wasu kuma a wasu park park da ya saba kaisu duk qarshen sati idan bai samu dama ba kuma bayan sati biyu ko sumayya ta debesu su fice,da yake dubai gari ne da suke da yawan wajen shaqatawa sai wanda ka zaba,yana son yaranshi qwarai,yana son moment din,sanda zai kaisu wajen wasan yara,ya zauna daga gefe guda yana lura da duk motsin kowannensu,yana musu hoto ko vedios,yana kalla yana murmushi,bashi kadai ke ganin kyawun yaran nashi ba,kowa cikin dangi yana fadan haka,sun fita daban,haka tarbiyyarau abar kwatance ce da misali,duk da zamansu a baquwar qasa hakan baisa sunyi sakaci da tarbiyyarsu ba,hankalin su na tashi qwarai ko yaya suka ga wani canjin dabi'a a wajensu har sai sun tabbatar sun gusar da haka,sai da ya gama kallon tana tayashi suna tattaunawa ko halayen kowanne cikin yaran nasu sannan ya fita ya soma nuna mata wasu sabbin estate da ya gina cikin abuja,sai da ya kammala tsaf sannan yace
"Daya naki ne,akwai kudi da na saka miki cikin accnt ki duba" idanu ta zaro zatayi magana,sai ya dora hannunshi kan lebansa
"Kada kice komai,a duk sanda kika haihu nayi yunqurin yi miki kyauta sai kice a'ah,wannan karon kam kada ki hanani kuma kada kice komai" qwalla ce ta cika a idanunta,sai ya soma share mata yana murmushi tare da cewa
"Kin cancanta,kinfi qarfin komai a wajena" godiya tayi masa sosai da addu'a mai bala'in shiga zuciya da ratsa jiki,bayan ya gama amsawa ya sake cewa
"Akwai abinda nakeso a yuwa su'ad da mukhtar,abban abdallah"
"Sadaqatul jariya?" Ta tambaya da sauri,murmushi yayi yana dubanta
"Eh....dama nasan abun yana ranki,na sanya wani yaro sharu ya binciko min qananun hukumomi dake kano gwambe katsina da jigawa wadanda ke buqatar ruwan sha,masallatai da makarantu,zamu gina Allah ya sanya ladan a mizaninsu,muma zanyi mana,saboda halin rayuwa,duk da gidajen marayu dana gina,da qungiyoyin da tallafi da nake badawa hakan bai gamsheni ba,zamu qara sabida mu tadda kyakyawan guzuri a lahaira,ke ni ummi baba malam har da anty maamaa" kuka ya qwace mata,ta rasa da bakin da zata masa godiya,wanne irin taushin zuciya gareshi haka
"Allah yayi maka kyakkyawan qarshe,ya rabaka da iyayenka lafiya" addu'arta ta qarshe da shi kenan,idanu ya lumshe yana amsawa don ba qaramin dadi addu'ar tayi masa ba
"Na gama shirya komai,in sha Allah za'a bamu abdallah da zarar ya gama junior secondry a dubai zaiyi senior da jami'a baki daya har sanda zaice karatu ya isheshi" murmushi ta saki tana goge hawayen farinciki
"Danka ne noor,duk yadda kayi dai dai ne"
"Ina son abdallah baby...Allah ne baiyi zai fito daga tsatsona ba,ina jinsa kaman dana na ciki na" murmushi kawai take,ko yanzu babu abinda abdallah ya rasa banda mahaifi wanda ya haifeshi,amma a rayuwarshi saidai ya yiwa wani ma,kafin tace komai wayarta dake gefe ta dauki ruri,sunan zainab kano ke yawo,ta miqa hannu zata dauka ya rigata daukar ya kashe wayar tana kallo
"Time dina ne,na tsani abinda zai dinga shiga tsakanina da ke,banson abinda zai dinga hanani kallonki" murmushi kawai tayi,tasan da biyu yake fadin haka,ta rasa me yasa duk mutanen da suka munana mata yafi riqar zainab akan kowa,bai hanata tayi mata duk abinda tayi niyya na alkhairi ba amma baison tarayyarsu ko kadan,zainab ce ke kiranta wadda sun hadu da ita ne randa ta qaddamar da bude qungiyar ta ta taimakon nakasassu da masu buqata ta musamman dake cikin gidan yari wanda zainab na cikinsu,ranar tayi kuka tayi kuka wanda hakan ya sake bata ran almustapha kaman yadda zainab din itama tayi kuka kaman ta cire idanunta,zainab ce babu qafafu biyu,tana rayuwar tantal bataiti,bata da cikakken wajen zama,mamarta baqincikinta ya kasheta,babansu ya koma qauyensj bayan ya aurar da qannanta,danta nafi'u kuwa an saceshi an nemeshi sama da qasa an rasa,daga bisani bincike ya tabbatar masu yankan kan data so saida abdallah ne da basu sameshi ba suka ce ba zasu haqura ba tunda ta saka musu rai suka daukeshi suka salwantar
"Ba za'a sake ba yallabai in sha Allah" ta furta tana murmushi,sai ya saki murmushin shima,ya janyota jikinsa sosai yana shaqar qamshinta wanda ko tafiya yayi yana daya daga cikin abinda ke tsaya masa game da ita acikin ranshi.
"Ranar lahadi zamu wuce kano da duka yaran nan a maidasu gida,sabida birthday kin dauko musu yara haka kawai...tab..wallahi nikam bani iya barin yarana su motsa nan da can" duban idanunshi take tana dariya,Allah ya zuba masa qaunar yaranahi,inda Allah yayi taimako hakan bai sanya sun sangarce ba yana tsawata musu da nasiha idan sukayi ba dai dai ba,cikin salon tsokana tace
"Wai da zan barsu nan gidan wajen ummi ma idan zamu koma ko na kai wasu kano wajensu zainab"
"Allah ya baki sa'a" kawai ya fada yana kashe system din ba tare daya dubeta ba,hakan ya bata dariya sosai
"Ni na isa?,tuba nake yallabai,Allah ya taimakeka,da kai da kaya ai duka mallakar wuya ne,ko ni kaina banda iko da kaina sai abinda ka zaratar" wani juyi yayi cikin zafin nama ya juyeta qasa ya danneta yana duban qwayar idanunta,itama shi take kallo kowannensu na fidda murmushi,suka soma musayar numfashin juna
"Sai yaushe zaki daina kambamani ne haka,farinciki da umarni na ne ko yaushe gaba da komai naki koda baki so"cikin siga ta rada da muryarta mai tsananin laushi tace tana girgiza kai
"Babu wannan ranar,banganta ba noor....mijine kai na musamman daya tamkar da miliyan.....inaso naci gaba da kasancewa Mace ta gari a gareka,na shiga qabarina kana mai yarda da ni"
"Kin dade da amsa wannan sunan baby.....a mace ta garin ma keta musamman ce...,da mutum na bawa dan uwanahi mutum aljanna tun a duniya da tuni na baki sunayyah!,na godewa Allah da ya sanya kika zamo cikin KUNDIN QADDARATA"fari tayi da idamunta cikin tsantsar farinciki da jin dadin lambar yabo da cikakkiyar yardar data samu daga mijinta tace
" nice da wannan godiyar MY MAAN,NA GODEWA ALLAH DA YA CIKA KUNDIN QADDARATA DA ZALLAR FARINCIKI DA SAMUN MIJI NA GARI KAMAR KAI,YA SAUYA KUKA NA YA KOMA DARIYATA,FARGABATA DA RASHIN TABBAS YA ZUWA YAQINI DA CIKAKKEN TABBACI"dariyar zallar farinciki ya saki yana sake qanqameta
"indai haka ne saidai muci gaba da damqawa junanmu zallar qauna soyayya da yarda,mu kuma yi addu'ar haduwarmu a aljanna ki zame min jagorar mata na ta gidan aljanna" kai ta jinjina tana sake shigewa jikinsa tana jin wani aminci gewaye da da dukkan rayuwarta
"INDAI HAKA NE INA MANA FATAN HADUWA GIDAN ALJANNA"
"allahumma amin ummu aulady"ya furta cikin zafin nama yana hade bakinshi da nata ya shiga aika mata saqonni,nikam nace Allah ya bar qauna na fice na bar musu dakin,a bankali na fice daga gidan ina musu bankwana dasu,tare da musu kyakkyawan fata har zuwa qarshen rayuwarsu,da ci gaba samun dawwamammen farinciki.
*SABO TUREKEN WAWA,KOMAI YAYI FARKO YANA DA QARSHE BANDA IKON ALLAH*
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah madaukakin sarki wanda ya banbamta tsakanin bata da shiriya,ya bambanta tsakanin haske da duhu,tsira da amincin Allah su tabbata ga shugaban talikai annabi muhammad S A W.
Ina godiya ga daukacin ilahirin fans dina,na kusa dana nesa,wadanda na sani da wanda ban sani ba,ina miqa matuqar godiyata,grouos din da nake ciki da wadanda bana ciki,jinjinata a gareku HUGUMA CONVERSATION ROOM DA HUGUMA NOVELA ROOM,haqiqa qaunar da kuke nunamin ba kadan bace,ina fatan Allah ya faranta muku fiye da tunaninku,sauran groups bazan manta da ku ba
ZAMA NA AMANA GROUP
HAUSA NOVELS NA UMAR DALHA
HAUSA NOVEL
ZAUREN BIEBIE ISAH DA NOVELS SHELF
INSPIRING STORIES
MAMAN HANEEF NOVELS
MAMAM AYSHA NOVELS
KUNDIN HASKE
HASKE FANS GROUP
DA KUMA QUNGIYATA TA
HASKE WRITERS ASSO
BAZAN WUCE BA BAN GAIDAKU BA
MAMAN KHADIJA
HAJJA
RANO
KDEEY
DA KUMA ME SUNAN SURUKATA
AYSHA DAN SABO
ALLAH YACI GABA DA HADA KAN MU
INA SAKE GODE MUKU
SIS SAHURA
SIS RUQAYYA
SIS TASH
MARIYA SB
JAZAKUMULLAH BI KHAIR
MASU SON A QARA TSHON KUNDIN QADDARATA
ina mai baku haquri,komai yayi farko dole yayi qarshe,hakanan duk abinda duk dadinsa wataran zai fita daga kai ne watan watarana,muyi haquri tunda saqon ya isa,muyi fatan samun lafiya da tsahon rai watarana sai mu sake haduwa a gaba.
ZANSO BAYAN TAYA MURNAR KAMMALAWA NAJI WANI DAN TSOKACI DAGA BAKUNANKU GAME DA LITTAFIN HAKAN ZAI BADA MA'ANA.
ina sake miqa godiyata ga Allah da ya aran rai da lafiya,ya kuma bani ikon kammala wannan littafi nawa,a daren laraba 20/3/2019,ina roqon ubangiji ya yafemin dukkan kura kuraina dake ciki,dai dai din ciki Allah ya datar da mu ya sanya min a mizani.
Ina miqa qoqon barata da kuyimin addu'a ko sau daya ne,ku roqamin Allah ya cikamin burina alfarmar sayyadina rasulillah S A W.
Na gode.
Ga maiso ya duba status dina don ganin 'yan biyu😄😄
Subhanakallahumma wabi hamdika,ashhadu an la'ilaha illa anta,astagfiruka wa atubu ilaika.
#mrs muhammad ce.
#ummu muhammadiyya.
*mrs muhammad ce*👑
📚📚📚📚✍🏽✍🏽✍🏽✍🏽
"Daya naki ne,akwai kudi da na saka miki cikin accnt ki duba" idanu ta zaro zatayi magana,sai ya dora hannunshi kan lebansa
"Kada kice komai,a duk sanda kika haihu nayi yunqurin yi miki kyauta sai kice a'ah,wannan karon kam kada ki hanani kuma kada kice komai" qwalla ce ta cika a idanunta,sai ya soma share mata yana murmushi tare da cewa
"Kin cancanta,kinfi qarfin komai a wajena" godiya tayi masa sosai da addu'a mai bala'in shiga zuciya da ratsa jiki,bayan ya gama amsawa ya sake cewa
"Akwai abinda nakeso a yuwa su'ad da mukhtar,abban abdallah"
"Sadaqatul jariya?" Ta tambaya da sauri,murmushi yayi yana dubanta
"Eh....dama nasan abun yana ranki,na sanya wani yaro sharu ya binciko min qananun hukumomi dake kano gwambe katsina da jigawa wadanda ke buqatar ruwan sha,masallatai da makarantu,zamu gina Allah ya sanya ladan a mizaninsu,muma zanyi mana,saboda halin rayuwa,duk da gidajen marayu dana gina,da qungiyoyin da tallafi da nake badawa hakan bai gamsheni ba,zamu qara sabida mu tadda kyakyawan guzuri a lahaira,ke ni ummi baba malam har da anty maamaa" kuka ya qwace mata,ta rasa da bakin da zata masa godiya,wanne irin taushin zuciya gareshi haka
"Allah yayi maka kyakkyawan qarshe,ya rabaka da iyayenka lafiya" addu'arta ta qarshe da shi kenan,idanu ya lumshe yana amsawa don ba qaramin dadi addu'ar tayi masa ba
"Na gama shirya komai,in sha Allah za'a bamu abdallah da zarar ya gama junior secondry a dubai zaiyi senior da jami'a baki daya har sanda zaice karatu ya isheshi" murmushi ta saki tana goge hawayen farinciki
"Danka ne noor,duk yadda kayi dai dai ne"
"Ina son abdallah baby...Allah ne baiyi zai fito daga tsatsona ba,ina jinsa kaman dana na ciki na" murmushi kawai take,ko yanzu babu abinda abdallah ya rasa banda mahaifi wanda ya haifeshi,amma a rayuwarshi saidai ya yiwa wani ma,kafin tace komai wayarta dake gefe ta dauki ruri,sunan zainab kano ke yawo,ta miqa hannu zata dauka ya rigata daukar ya kashe wayar tana kallo
"Time dina ne,na tsani abinda zai dinga shiga tsakanina da ke,banson abinda zai dinga hanani kallonki" murmushi kawai tayi,tasan da biyu yake fadin haka,ta rasa me yasa duk mutanen da suka munana mata yafi riqar zainab akan kowa,bai hanata tayi mata duk abinda tayi niyya na alkhairi ba amma baison tarayyarsu ko kadan,zainab ce ke kiranta wadda sun hadu da ita ne randa ta qaddamar da bude qungiyar ta ta taimakon nakasassu da masu buqata ta musamman dake cikin gidan yari wanda zainab na cikinsu,ranar tayi kuka tayi kuka wanda hakan ya sake bata ran almustapha kaman yadda zainab din itama tayi kuka kaman ta cire idanunta,zainab ce babu qafafu biyu,tana rayuwar tantal bataiti,bata da cikakken wajen zama,mamarta baqincikinta ya kasheta,babansu ya koma qauyensj bayan ya aurar da qannanta,danta nafi'u kuwa an saceshi an nemeshi sama da qasa an rasa,daga bisani bincike ya tabbatar masu yankan kan data so saida abdallah ne da basu sameshi ba suka ce ba zasu haqura ba tunda ta saka musu rai suka daukeshi suka salwantar
"Ba za'a sake ba yallabai in sha Allah" ta furta tana murmushi,sai ya saki murmushin shima,ya janyota jikinsa sosai yana shaqar qamshinta wanda ko tafiya yayi yana daya daga cikin abinda ke tsaya masa game da ita acikin ranshi.
"Ranar lahadi zamu wuce kano da duka yaran nan a maidasu gida,sabida birthday kin dauko musu yara haka kawai...tab..wallahi nikam bani iya barin yarana su motsa nan da can" duban idanunshi take tana dariya,Allah ya zuba masa qaunar yaranahi,inda Allah yayi taimako hakan bai sanya sun sangarce ba yana tsawata musu da nasiha idan sukayi ba dai dai ba,cikin salon tsokana tace
"Wai da zan barsu nan gidan wajen ummi ma idan zamu koma ko na kai wasu kano wajensu zainab"
"Allah ya baki sa'a" kawai ya fada yana kashe system din ba tare daya dubeta ba,hakan ya bata dariya sosai
"Ni na isa?,tuba nake yallabai,Allah ya taimakeka,da kai da kaya ai duka mallakar wuya ne,ko ni kaina banda iko da kaina sai abinda ka zaratar" wani juyi yayi cikin zafin nama ya juyeta qasa ya danneta yana duban qwayar idanunta,itama shi take kallo kowannensu na fidda murmushi,suka soma musayar numfashin juna
"Sai yaushe zaki daina kambamani ne haka,farinciki da umarni na ne ko yaushe gaba da komai naki koda baki so"cikin siga ta rada da muryarta mai tsananin laushi tace tana girgiza kai
"Babu wannan ranar,banganta ba noor....mijine kai na musamman daya tamkar da miliyan.....inaso naci gaba da kasancewa Mace ta gari a gareka,na shiga qabarina kana mai yarda da ni"
"Kin dade da amsa wannan sunan baby.....a mace ta garin ma keta musamman ce...,da mutum na bawa dan uwanahi mutum aljanna tun a duniya da tuni na baki sunayyah!,na godewa Allah da ya sanya kika zamo cikin KUNDIN QADDARATA"fari tayi da idamunta cikin tsantsar farinciki da jin dadin lambar yabo da cikakkiyar yardar data samu daga mijinta tace
" nice da wannan godiyar MY MAAN,NA GODEWA ALLAH DA YA CIKA KUNDIN QADDARATA DA ZALLAR FARINCIKI DA SAMUN MIJI NA GARI KAMAR KAI,YA SAUYA KUKA NA YA KOMA DARIYATA,FARGABATA DA RASHIN TABBAS YA ZUWA YAQINI DA CIKAKKEN TABBACI"dariyar zallar farinciki ya saki yana sake qanqameta
"indai haka ne saidai muci gaba da damqawa junanmu zallar qauna soyayya da yarda,mu kuma yi addu'ar haduwarmu a aljanna ki zame min jagorar mata na ta gidan aljanna" kai ta jinjina tana sake shigewa jikinsa tana jin wani aminci gewaye da da dukkan rayuwarta
"INDAI HAKA NE INA MANA FATAN HADUWA GIDAN ALJANNA"
"allahumma amin ummu aulady"ya furta cikin zafin nama yana hade bakinshi da nata ya shiga aika mata saqonni,nikam nace Allah ya bar qauna na fice na bar musu dakin,a bankali na fice daga gidan ina musu bankwana dasu,tare da musu kyakkyawan fata har zuwa qarshen rayuwarsu,da ci gaba samun dawwamammen farinciki.
*SABO TUREKEN WAWA,KOMAI YAYI FARKO YANA DA QARSHE BANDA IKON ALLAH*
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah madaukakin sarki wanda ya banbamta tsakanin bata da shiriya,ya bambanta tsakanin haske da duhu,tsira da amincin Allah su tabbata ga shugaban talikai annabi muhammad S A W.
Ina godiya ga daukacin ilahirin fans dina,na kusa dana nesa,wadanda na sani da wanda ban sani ba,ina miqa matuqar godiyata,grouos din da nake ciki da wadanda bana ciki,jinjinata a gareku HUGUMA CONVERSATION ROOM DA HUGUMA NOVELA ROOM,haqiqa qaunar da kuke nunamin ba kadan bace,ina fatan Allah ya faranta muku fiye da tunaninku,sauran groups bazan manta da ku ba
ZAMA NA AMANA GROUP
HAUSA NOVELS NA UMAR DALHA
HAUSA NOVEL
ZAUREN BIEBIE ISAH DA NOVELS SHELF
INSPIRING STORIES
MAMAN HANEEF NOVELS
MAMAM AYSHA NOVELS
KUNDIN HASKE
HASKE FANS GROUP
DA KUMA QUNGIYATA TA
HASKE WRITERS ASSO
BAZAN WUCE BA BAN GAIDAKU BA
MAMAN KHADIJA
HAJJA
RANO
KDEEY
DA KUMA ME SUNAN SURUKATA
AYSHA DAN SABO
ALLAH YACI GABA DA HADA KAN MU
INA SAKE GODE MUKU
SIS SAHURA
SIS RUQAYYA
SIS TASH
MARIYA SB
JAZAKUMULLAH BI KHAIR
MASU SON A QARA TSHON KUNDIN QADDARATA
ina mai baku haquri,komai yayi farko dole yayi qarshe,hakanan duk abinda duk dadinsa wataran zai fita daga kai ne watan watarana,muyi haquri tunda saqon ya isa,muyi fatan samun lafiya da tsahon rai watarana sai mu sake haduwa a gaba.
ZANSO BAYAN TAYA MURNAR KAMMALAWA NAJI WANI DAN TSOKACI DAGA BAKUNANKU GAME DA LITTAFIN HAKAN ZAI BADA MA'ANA.
ina sake miqa godiyata ga Allah da ya aran rai da lafiya,ya kuma bani ikon kammala wannan littafi nawa,a daren laraba 20/3/2019,ina roqon ubangiji ya yafemin dukkan kura kuraina dake ciki,dai dai din ciki Allah ya datar da mu ya sanya min a mizani.
Ina miqa qoqon barata da kuyimin addu'a ko sau daya ne,ku roqamin Allah ya cikamin burina alfarmar sayyadina rasulillah S A W.
Na gode.
Ga maiso ya duba status dina don ganin 'yan biyu😄😄
Subhanakallahumma wabi hamdika,ashhadu an la'ilaha illa anta,astagfiruka wa atubu ilaika.
#mrs muhammad ce.
#ummu muhammadiyya.
*mrs muhammad ce*👑
📚📚📚📚✍🏽✍🏽✍🏽✍🏽