Sashe 180
Kundin Kaddarata Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Tana fitowa a kitchen suka kusa karo,yana sanye da shirt da trouser dukkansu baqaqe,sun matuqar yi masa kyau,kallo daya zaka yi masa kasan cewa ya sake wanka ne,kishi na nemon taso mata ta danneshi,ya tsareta da idanu,sai kuma ya sake matsowa dab da ita,ta dan matsa baya ya sake biyota,sai da suka dangana da jikin bango,sunkuyo da kanshu yayi daidai kunnenta ya rada mata wata magana data sanyata saurin kallonshi,sai kuma ta sake yin sauri ta kauda kanta,murmushi ya saki ya kamo fuskarta saitinsa
"Me kike kitchen da daren nan" cikin cool voice tace
"Abincin darenka,amma ban sani ba ko ka qoshi" ba qarakin burgeshi tayi ba,wanu banbarakwai yake jin kansa,abinci direct ba tare da yayi oder kashe kudi ya jira an kawo masa ba
"Thanks" ya furta a sanyaye,idanunta ta watsa masa kafin tace
"Dutyn kowacce mace ne" sai ya dage giranshi yana murmushi
"Oh haka ne?" Da idanu ta amsa masa,sai ya lumshe idanunshi kafin ya bude,wannan idanu nashi na tafiya da shi,sau tari sukan so karya dukkan wata mzantaka tashi lokaci guda,su kuma tafi da nutsuwarshi.
Yana tsaye yana duban nata suka ji takun sawun takalma,su'ad ce cikin qananun kaya riga da wando wadanda suka dameta sosai,zamewa sumayya ta danyi ta goce,sai ya bita da kallo yana fadin
"Sorry madam,zan ganku ne ke da ita"
"Yes sir" ta fadi cikin wani irin salo da ya sanyashi murmushin dole.
Tuni hakimar ta hakimce saman kujera qafa daya kan daya,kusa da su'ad din ya zauna sannan ya kama hannun sumayya dake qoqarin zama waje daban ya janyota wanda hakan har yayi sikar fadawarta jikinshi,da sauri ta tashi tana daure fuska ta zauna kusa da shi kamar yadda ya buqata,hannun kowacce ya sanya cikin nashi,wanda hakan yayi tasiri a jikinsu da zuciyarsu baki daya
"Dukkaninku kowacce cikinku tasan cewa ita matata ce,sadaki na biya na kawo kowacce cikin gida na qarqashin kulawata da sunan matata ko?,.....to ba dogon zance zanyi ba,ku zaina lpy bana son fitina ko tashin hankali ko hayaniya duk kun sani,ba wanda zan saurarawa matuqar ya nemi tada fitina ko hargitsa zaman lafiya,saboda haka ku kiyaye" cikin dabara sumayya ta janye nata hannun kana qasa qasa tace
"In sha Allah" don ita bata ga meye abun tashin hankali ba imdai da su'ad ne,tashin hankalin da ba yau ta soma fuskantarshi ba,abu daya ta snai wannan karon babu mau fiddata daga gidan,koda QADDARARTA kuwa zata yaqeta da addu'a wadda take fatan ta sauya mata ita da iko da kuma izinin ubangiji
"Ina da magana" su'ad ta fada qunci na cika mata zuciyarta,din gani take ajinta ya fado raga raga matuqar ma qawayenta suka samu labarin ita aka yiwa kishiya
"Ya za'ayi da rabon kwana?,sannan girki kowa mai aikinshi ta masa,kuma ban lamunce mutum ya ganka ba cikin ranata" kafada ya dage gami da girarshi
"Wannan tsakaninku ne,kawai abinda na sani shine,da rana ina da ikon yin mu'amala da kowa,sannan zanyi magana da duk wanda naso,da darene zaki kwana da ni,zancan kwana kuma bibbiyu kaman naga ana yi,idan ma ba haka akeyi ba abarshi hakan" sai ya dubi sumayya
"Can i have my dinner?" Bata ce komai ba ta miqe tsam ta wuce kitchen,su'ad ta rakata da harara kafin ta maida idonta ga almustapha
"Kada kace min aninci gida zaka ci,kuma abincim waccan?"fuska ya bata yana dubanta
" bana son kowaccenku ta dinga min zanca 'yar uwarta,mind your own business" ya dauke kanahi daga gareta,rabe baki tayi har tau halin yana nan sannan ta narke fuska tana dubanshi
"Me zan ci as dinner ne dear,yunwa nake ji" yana sauya tashar dake kan t.vn zuwa wata yace
"Akwai komai a kitchen ko?,ki samawa kanki wani abu mana" idanu ta zaro kamar wadda aka sheqawa mari
"Habba dear,so kake nayi baqi,kamar wata baqauya,kawai zanyi order nan da few minute nasan za'a kawo min" ta furta tana latsa wayarta tana neman lambar gidan abincin da suka saba order idan suka zo garin.
A nutse ta fito da komai,ta iso gabanshi ta soma shiryawa,kishi ya cika su'ad,ta rasa me zata yi ta bata ranta,ta lura kamar ma bata gabanta,bazai yiwu wata 'yar nujeria 'yar arewa wadda bata san kanta ba ta dinga bata ranta a banza ba ba tare data rama ba
"Dear..." Ta fada a shagwabe,waiwayowa yayi ya dubeta ba tare da ya amsa ba
"Amma yau kwana na ne ko?"
"Like how?"
"Eh,haka za'ayi,ban qoshi ba dear...." Ta fada tana sakin murmushi
"But its better a fara rabawan daga gobe ko?,tunda bansan da zuwankin ba bare mu tsara haka" fuska ta bata wanda sumayyan ta lura da haka,sai ta saki murmushi tana duban almustapha,ido daya ta kashe masa cikin tausasa murya tace
"Baqonka fa annabinka,babu komai na bar matan,nima na huta ko?,jibi sai mu hadu" haka kawai yaji ranshi ya baci kamar yadda ran sj'ad din ya baci,duk da taji dadin bar matan data yi amma sai ta tsuke fuska ta hau daddanna waya,harara ya jefeta da ita ya janyo plate din salad din wanda ada yake zumudin ci amma manarta ta sanya kaso hamsin cikin dari na shauqin salad din nashi ya tafi,ganin tana niyyar miqewa ya sanyashi cewa su'ad
"Daukomin cumputer na a daki" a kasalance ta miqe,daya daga cikin abinda ta tsana ya aiketa tana zaune tana hutawa,qafa ya sanyawa sumayya dake niyyan barin wajen,ai kuwa ta fado samansa baki daya,ruqon tsauri yayi mata wanda ya sanyata jin zafi,ta saki qaramar qara
"Wa ya baki iznin yin kyauta da kwananki ba tare da yardata ba?sabida kin tsaneni" idanu ta qwalalo sannan a shagwabe tace
"Gani nayi ta fini buqatar ka"
"Ok,ke kin gaji dani kenan?"
"A..a'ah...ba haka bane bafa"
"Kin gudu ne baki tsira ba,zaki biya bashin da sai kin gwammace bakimin kyauta da kwanana ba,oya miqe kiyi feeding dina" ya fada yana sakinta,boyayyen murmushi ta saki,itakam bai dameta ba hakan,saboda tana son ta shiryawa wannan zamanne sosai,sai ta sanya su'ad ta banvance tsakanin aya da tsakuwa,zata gane matan areea ba kanwar lasa bane kamar yadda take hasashe.
Gabansa ta tanqwashe qafa cikin wani irin salo da ita kanta bata san tana yi ba ta soma zuba masa cikin plate,baki daya ya raja'a a kallonta har baisan da isowar su'ad ba wadda ganinsu haka take jin kamar ta sanya bakin bindiga ta harbe sumayya,baisan me yasa take daukan hankalinshi haka ba,komai tayi daban yake ganinshi da na saura,hannu ya sanya ya amshi cumputer din ya budeta,kan ta gaka zuba kasa salad zuwa lemo ya soma danne dannenshu,tura plate din tayi gabanshi
"Bismillah"bai dubeta ba yace
"u seen what am doing,so feed me" ya fadi yana bude bakinshi"
"Amma rana ta ce nike da right da zanyi feeding dinka ba ita ba" tayi hanzari katse sumayya,sai kawai sumayyan ta tura spoon din bakinshi ba tare data dubeta ba,tamkar ma wani qwarin gwiwa taji ta qara mata,sai da ya hadiye na bkinshi sannan yace
"Ki bari idan kin girka naki sai kiyi feeding dina,ba adalci ta hada ke kuma ki bani,gwara ra qarasa ladan" kusan da biyu ya fadi hakan,tun ba yau ba yasha fama da ita kan ko ruwan coffe ta hada mishi amma bata taba gwadawa ba,kanta ta dauke don ita din ma tasan bazata taba yarda ta shiga kitchen da sunan yi masa abinci ba,sam ba zata iya ba,ai ranan tana jin qila sai ta kwanta asibiti an qara mata ruwa,ina zata iya shaqan qaurin abinci warin gas da zafinshi.
*YA UBANGIJIN ANNABI MUHAMMADU KA ZABA MANA SHUWAGABANNI NA GARI,YA ALLAH KANA GANINSU,KA SANSU,KASAN FILI DA BOYENSU,ZAHIRI DA BADININSU,ALLAH IDAN AKWAI MUMMUNAN NUFI DA QUDURI BOYE CIKIN ZUCIYARSU KAN BAYINKA,ALLAH KA KARYASU KARYUWAR DA BAZASU TABA DORUWA BA HAR ABADA KO WANE SHI YA ALLAH,ALLAH KAI KACE MU ROQEKA ZAKA AMSA MANA,ALLAH KAYI MANA WANNAN GATAN,KADA LAIFUKANMU SU SANYA KA SALLADA MANA SHUGABA AZZULUMI MARA IMANI,ALLAH KAYI MANA GATA ALFARMAR SHUGABA MASOYINKA DAN GATANKA ANNABI MUHAMMAD S A W*
*BANDA NI CIKIN RIKICIN ZABE,MU JEFA QURI'ARMU CIKIN NUTSUWA DA BIN DOKA,ALLAH YASA MU DACE,SAI ALLAH YA KAIMU RAN LAHADI KUMA IDAN MUN SAMU DAMA*
SUBHANAKALLAHUMMA WABI HAMDIKA,ASH HADU AN LA'ILAHA ILLA ANTA,ASTAGFIRUKA WA'ATUBU ILAIKA
*mrs muhammad ce*👑✍ *~KUNDIN QADDARATA~*✍
📖📖📖📖📖
*~NA~*
*~SAFIYYA ABDULLAHI MUSA HUGUMA~*
*WATTPAD:HUGUMA*
*_HASKE WRITERS ASSO_*
(HOME OF EXPERT AND PERFECT WRITERS)
9⃣1⃣
*Bismillahir rahmanir rahim*
*Allah S W T yana cewa*
*HAQIQA DAN ADAM MAI YAWAN ZALUNCI NE MAI KUMA BIJIREWA*
______________________________________
Sai da ta kammala bashi sannan ta tattare dukkan kwanukan dake wajen tayi kitchen da su,ta tsaya ta daurayesu ta maidasu muhallinsu,daga kitchen din ta lallaba ta shige dakinta,fin bata son komawa cikinsu,bata ga ma amfanin komawar ba baki daya,sai data shiga toilet ta sake wanka,ta sauya kayan bacci sanda ta nufi gadonta.
Shiru tayi saman gadon ita daya,juyi ta dinga yi daga wannan bangare zuwa wanacan,baki daya dakin yayi mata girma da fadi,ta manta yaushe rabon ta xa kwana ciki daya ita daya kamar haka?,qwan wutar lantarkin dakin da aka kunna shi ya sanyata yin firgigit ta daga kai,almustapha ne tsaye bakin qofa harde da hannahenshi,sanye yake da kayan bacci ruwan hoda kalar da su'ad tafi so kenan,sun masa kyau sun haska kalar fatarshi,idanunshi a kanta ya dinga takowa a hankali har ya qaraso inda take,shigowanshin bai sanyata tashi zaune ba,tana daga kwancen take kallonshi irin kallon qasan idanun nan,wani abu ke sukan zuciyarta.
"Me kike kitchen da daren nan" cikin cool voice tace
"Abincin darenka,amma ban sani ba ko ka qoshi" ba qarakin burgeshi tayi ba,wanu banbarakwai yake jin kansa,abinci direct ba tare da yayi oder kashe kudi ya jira an kawo masa ba
"Thanks" ya furta a sanyaye,idanunta ta watsa masa kafin tace
"Dutyn kowacce mace ne" sai ya dage giranshi yana murmushi
"Oh haka ne?" Da idanu ta amsa masa,sai ya lumshe idanunshi kafin ya bude,wannan idanu nashi na tafiya da shi,sau tari sukan so karya dukkan wata mzantaka tashi lokaci guda,su kuma tafi da nutsuwarshi.
Yana tsaye yana duban nata suka ji takun sawun takalma,su'ad ce cikin qananun kaya riga da wando wadanda suka dameta sosai,zamewa sumayya ta danyi ta goce,sai ya bita da kallo yana fadin
"Sorry madam,zan ganku ne ke da ita"
"Yes sir" ta fadi cikin wani irin salo da ya sanyashi murmushin dole.
Tuni hakimar ta hakimce saman kujera qafa daya kan daya,kusa da su'ad din ya zauna sannan ya kama hannun sumayya dake qoqarin zama waje daban ya janyota wanda hakan har yayi sikar fadawarta jikinshi,da sauri ta tashi tana daure fuska ta zauna kusa da shi kamar yadda ya buqata,hannun kowacce ya sanya cikin nashi,wanda hakan yayi tasiri a jikinsu da zuciyarsu baki daya
"Dukkaninku kowacce cikinku tasan cewa ita matata ce,sadaki na biya na kawo kowacce cikin gida na qarqashin kulawata da sunan matata ko?,.....to ba dogon zance zanyi ba,ku zaina lpy bana son fitina ko tashin hankali ko hayaniya duk kun sani,ba wanda zan saurarawa matuqar ya nemi tada fitina ko hargitsa zaman lafiya,saboda haka ku kiyaye" cikin dabara sumayya ta janye nata hannun kana qasa qasa tace
"In sha Allah" don ita bata ga meye abun tashin hankali ba imdai da su'ad ne,tashin hankalin da ba yau ta soma fuskantarshi ba,abu daya ta snai wannan karon babu mau fiddata daga gidan,koda QADDARARTA kuwa zata yaqeta da addu'a wadda take fatan ta sauya mata ita da iko da kuma izinin ubangiji
"Ina da magana" su'ad ta fada qunci na cika mata zuciyarta,din gani take ajinta ya fado raga raga matuqar ma qawayenta suka samu labarin ita aka yiwa kishiya
"Ya za'ayi da rabon kwana?,sannan girki kowa mai aikinshi ta masa,kuma ban lamunce mutum ya ganka ba cikin ranata" kafada ya dage gami da girarshi
"Wannan tsakaninku ne,kawai abinda na sani shine,da rana ina da ikon yin mu'amala da kowa,sannan zanyi magana da duk wanda naso,da darene zaki kwana da ni,zancan kwana kuma bibbiyu kaman naga ana yi,idan ma ba haka akeyi ba abarshi hakan" sai ya dubi sumayya
"Can i have my dinner?" Bata ce komai ba ta miqe tsam ta wuce kitchen,su'ad ta rakata da harara kafin ta maida idonta ga almustapha
"Kada kace min aninci gida zaka ci,kuma abincim waccan?"fuska ya bata yana dubanta
" bana son kowaccenku ta dinga min zanca 'yar uwarta,mind your own business" ya dauke kanahi daga gareta,rabe baki tayi har tau halin yana nan sannan ta narke fuska tana dubanshi
"Me zan ci as dinner ne dear,yunwa nake ji" yana sauya tashar dake kan t.vn zuwa wata yace
"Akwai komai a kitchen ko?,ki samawa kanki wani abu mana" idanu ta zaro kamar wadda aka sheqawa mari
"Habba dear,so kake nayi baqi,kamar wata baqauya,kawai zanyi order nan da few minute nasan za'a kawo min" ta furta tana latsa wayarta tana neman lambar gidan abincin da suka saba order idan suka zo garin.
A nutse ta fito da komai,ta iso gabanshi ta soma shiryawa,kishi ya cika su'ad,ta rasa me zata yi ta bata ranta,ta lura kamar ma bata gabanta,bazai yiwu wata 'yar nujeria 'yar arewa wadda bata san kanta ba ta dinga bata ranta a banza ba ba tare data rama ba
"Dear..." Ta fada a shagwabe,waiwayowa yayi ya dubeta ba tare da ya amsa ba
"Amma yau kwana na ne ko?"
"Like how?"
"Eh,haka za'ayi,ban qoshi ba dear...." Ta fada tana sakin murmushi
"But its better a fara rabawan daga gobe ko?,tunda bansan da zuwankin ba bare mu tsara haka" fuska ta bata wanda sumayyan ta lura da haka,sai ta saki murmushi tana duban almustapha,ido daya ta kashe masa cikin tausasa murya tace
"Baqonka fa annabinka,babu komai na bar matan,nima na huta ko?,jibi sai mu hadu" haka kawai yaji ranshi ya baci kamar yadda ran sj'ad din ya baci,duk da taji dadin bar matan data yi amma sai ta tsuke fuska ta hau daddanna waya,harara ya jefeta da ita ya janyo plate din salad din wanda ada yake zumudin ci amma manarta ta sanya kaso hamsin cikin dari na shauqin salad din nashi ya tafi,ganin tana niyyar miqewa ya sanyashi cewa su'ad
"Daukomin cumputer na a daki" a kasalance ta miqe,daya daga cikin abinda ta tsana ya aiketa tana zaune tana hutawa,qafa ya sanyawa sumayya dake niyyan barin wajen,ai kuwa ta fado samansa baki daya,ruqon tsauri yayi mata wanda ya sanyata jin zafi,ta saki qaramar qara
"Wa ya baki iznin yin kyauta da kwananki ba tare da yardata ba?sabida kin tsaneni" idanu ta qwalalo sannan a shagwabe tace
"Gani nayi ta fini buqatar ka"
"Ok,ke kin gaji dani kenan?"
"A..a'ah...ba haka bane bafa"
"Kin gudu ne baki tsira ba,zaki biya bashin da sai kin gwammace bakimin kyauta da kwanana ba,oya miqe kiyi feeding dina" ya fada yana sakinta,boyayyen murmushi ta saki,itakam bai dameta ba hakan,saboda tana son ta shiryawa wannan zamanne sosai,sai ta sanya su'ad ta banvance tsakanin aya da tsakuwa,zata gane matan areea ba kanwar lasa bane kamar yadda take hasashe.
Gabansa ta tanqwashe qafa cikin wani irin salo da ita kanta bata san tana yi ba ta soma zuba masa cikin plate,baki daya ya raja'a a kallonta har baisan da isowar su'ad ba wadda ganinsu haka take jin kamar ta sanya bakin bindiga ta harbe sumayya,baisan me yasa take daukan hankalinshi haka ba,komai tayi daban yake ganinshi da na saura,hannu ya sanya ya amshi cumputer din ya budeta,kan ta gaka zuba kasa salad zuwa lemo ya soma danne dannenshu,tura plate din tayi gabanshi
"Bismillah"bai dubeta ba yace
"u seen what am doing,so feed me" ya fadi yana bude bakinshi"
"Amma rana ta ce nike da right da zanyi feeding dinka ba ita ba" tayi hanzari katse sumayya,sai kawai sumayyan ta tura spoon din bakinshi ba tare data dubeta ba,tamkar ma wani qwarin gwiwa taji ta qara mata,sai da ya hadiye na bkinshi sannan yace
"Ki bari idan kin girka naki sai kiyi feeding dina,ba adalci ta hada ke kuma ki bani,gwara ra qarasa ladan" kusan da biyu ya fadi hakan,tun ba yau ba yasha fama da ita kan ko ruwan coffe ta hada mishi amma bata taba gwadawa ba,kanta ta dauke don ita din ma tasan bazata taba yarda ta shiga kitchen da sunan yi masa abinci ba,sam ba zata iya ba,ai ranan tana jin qila sai ta kwanta asibiti an qara mata ruwa,ina zata iya shaqan qaurin abinci warin gas da zafinshi.
*YA UBANGIJIN ANNABI MUHAMMADU KA ZABA MANA SHUWAGABANNI NA GARI,YA ALLAH KANA GANINSU,KA SANSU,KASAN FILI DA BOYENSU,ZAHIRI DA BADININSU,ALLAH IDAN AKWAI MUMMUNAN NUFI DA QUDURI BOYE CIKIN ZUCIYARSU KAN BAYINKA,ALLAH KA KARYASU KARYUWAR DA BAZASU TABA DORUWA BA HAR ABADA KO WANE SHI YA ALLAH,ALLAH KAI KACE MU ROQEKA ZAKA AMSA MANA,ALLAH KAYI MANA WANNAN GATAN,KADA LAIFUKANMU SU SANYA KA SALLADA MANA SHUGABA AZZULUMI MARA IMANI,ALLAH KAYI MANA GATA ALFARMAR SHUGABA MASOYINKA DAN GATANKA ANNABI MUHAMMAD S A W*
*BANDA NI CIKIN RIKICIN ZABE,MU JEFA QURI'ARMU CIKIN NUTSUWA DA BIN DOKA,ALLAH YASA MU DACE,SAI ALLAH YA KAIMU RAN LAHADI KUMA IDAN MUN SAMU DAMA*
SUBHANAKALLAHUMMA WABI HAMDIKA,ASH HADU AN LA'ILAHA ILLA ANTA,ASTAGFIRUKA WA'ATUBU ILAIKA
*mrs muhammad ce*👑✍ *~KUNDIN QADDARATA~*✍
📖📖📖📖📖
*~NA~*
*~SAFIYYA ABDULLAHI MUSA HUGUMA~*
*WATTPAD:HUGUMA*
*_HASKE WRITERS ASSO_*
(HOME OF EXPERT AND PERFECT WRITERS)
9⃣1⃣
*Bismillahir rahmanir rahim*
*Allah S W T yana cewa*
*HAQIQA DAN ADAM MAI YAWAN ZALUNCI NE MAI KUMA BIJIREWA*
______________________________________
Sai da ta kammala bashi sannan ta tattare dukkan kwanukan dake wajen tayi kitchen da su,ta tsaya ta daurayesu ta maidasu muhallinsu,daga kitchen din ta lallaba ta shige dakinta,fin bata son komawa cikinsu,bata ga ma amfanin komawar ba baki daya,sai data shiga toilet ta sake wanka,ta sauya kayan bacci sanda ta nufi gadonta.
Shiru tayi saman gadon ita daya,juyi ta dinga yi daga wannan bangare zuwa wanacan,baki daya dakin yayi mata girma da fadi,ta manta yaushe rabon ta xa kwana ciki daya ita daya kamar haka?,qwan wutar lantarkin dakin da aka kunna shi ya sanyata yin firgigit ta daga kai,almustapha ne tsaye bakin qofa harde da hannahenshi,sanye yake da kayan bacci ruwan hoda kalar da su'ad tafi so kenan,sun masa kyau sun haska kalar fatarshi,idanunshi a kanta ya dinga takowa a hankali har ya qaraso inda take,shigowanshin bai sanyata tashi zaune ba,tana daga kwancen take kallonshi irin kallon qasan idanun nan,wani abu ke sukan zuciyarta.