Sashe 96
Nur Firdaus Part 1 Complete Hausa Novel · about 3 min read
abunda yajawo ya jima kenan a kotu dan dakyar aka lallashe shi aka basa grant din daukotan kawai sabida yanxu mrs hasina tana tare da hajya mairam kuma sune da mulki gashi sunhada zuria in akabi na tayar da hatsaniya fadar tsakaninsu baxai taba karewa ba.
koda alhaj ya fara kuka yace ma nur ai yaji labarin komi yanxu ma wajenta zasuje she felt really vulneralable sai kawai taxauna tahau bashi labari, anan sukaji cewa mrs Haseena ta mata dukan tsiya cikin ma ya zuba.
Razzy tashigo lokcin ana kan rarrashin nur iyayenta matan kusan kowa acikinsu na kuka ana bawa nur haquri,
razia taji kamar mafarki takeyi da sauri tazo ta rungume nur firdaus din tana mata wani irin extra friendly face har saida kowa yasha mamakin yadda razia abu tay murnan ganin nur..
batamasan meyafaru suke kuka ba itama ta jonasu ta dinga bawa nur din haquri har tay shiru aikuwa nan da nan tattara jakar nur ta wuce da ita sama
tasaka maid ta hada mata ruwan wanka me shegen qamshi da dumi bayan nur taci abinci sukadan samu bacci.
washe gari sassafe lokcin nur din bata farka ba raxia taje gaishe da dad inta anan ne ta sameshi da mummys inta suna hirar abun harya saka musu recording din wayarsu da Didi suka ji.
bakaramin sanyi jikin razia yayi ba sai kawai taji asalin tausayin nur din ya kama mata zuciyatta bana wasa ba har kuka tay dataji wai any raping inta an mata ciki kuma kanwarta layla ta aure saurayinta all at same time abun sai ya dameta sosai, tafaraji aranta toh kenan ba zallan aikin javeed zatay ba, nur yar uwarta ce kuma yarinya karama duk wani me imani ai dolene yay wani abu na musamman da zai cireta dan uwansa a damuwa...tanaji iyayen suna alkwari tsakninsu cewa har nur ta tsufa inde suna raye daga yau sune zasu zame mata uwa da uba da duk wani gata tunda dai mrs haseena ta muzanta ta.
share hawayenta tay jikinta a sanyaye ta fita ta barsu awajen ta koma dakinta inda ta same nur ta takure kanta waje guda tana bacci..
koda ta zubawa nur din idanu wani sabon kuka taji yazo mata tun daga cikin kokon ranta tana imagining in itace akamata wann abun ta tuni ta hadiye ranta ta mutu...
tahowa take jikin gadon tana kallon innocent fuskar nur firdaus tana sobbing profusely feeling so so sorry for her..
agefenta tazauna daf tana ta kallon fuskarta sai tay murmushi cikin ranta tace oh god she is so young i wonder how she survive all dis pain.
saikuma ta lumshe idonta ahnkli tace."
nur namiki alkwari bazaki zama makullin cika burika na kadai ba...in sha Allah i will make you smile and so happy, untill you are heal...Nd i wll make sure of that little sis. ahnkli ta dan rangwafo snn ta daura mata sassnyar karamin kiss asaman goshinta kafin nan ta mike tana dan share hawayenta cikin sanyin jiki sai tafita cikin ayyana wasu tunani masu nauyi....
#Hmmmm Nikaina Danaga script din book2 saida Na shiga cikin shauki wayyooo soyayya😭❤️❤️❤️
#ALHAMDULLAHI...
ANAN NAKAWO KARSHEN NUR FIRDAUS KASHI NA FARKO. KUSKUREN DAKE CIKI ALLAH YA YAFE MANA.
KASHI NA BIYUNSA
NA KUDI NE.
zamu fara on *FRIDAY NIGHT, KO SATURDAY morning* babu tsaya wa harse an gama bizinallah .
IS ONLY AVAILABLE IN👇🏻
*1- WHATSAP PAID GROUPs* 500 naira
(single post per day)
*2: VIP GROUP ON TELEGRAM ONLY*
2k(multiple pages mon-satuday)
*3: AREWA BOOKS @Surayyahms* SPECIAL POST AT AFFORDABLE PRICE
*DAN ALLAH KAR WATA TAXO TA TAMBAYENI COMPLETE COPY DINSA HAR SE NACE NA GAMASHI GABAKI DAYA IF NOT I WLL JUST IGNORE UR MESSAGE.*.
ZA'A BIYA ANAN👇🏻
*9132352275 mohd surayya sule, opay*
or *0152983148 mohd surayya sule GTB*
👇🏻
EVIDENCE *08060712446*
*DAN ALLAH DO NOT CALL ME JUST CHAT ME...*
NAGODE SOSAI MASOYANA❤️❤️❤️
koda alhaj ya fara kuka yace ma nur ai yaji labarin komi yanxu ma wajenta zasuje she felt really vulneralable sai kawai taxauna tahau bashi labari, anan sukaji cewa mrs Haseena ta mata dukan tsiya cikin ma ya zuba.
Razzy tashigo lokcin ana kan rarrashin nur iyayenta matan kusan kowa acikinsu na kuka ana bawa nur haquri,
razia taji kamar mafarki takeyi da sauri tazo ta rungume nur firdaus din tana mata wani irin extra friendly face har saida kowa yasha mamakin yadda razia abu tay murnan ganin nur..
batamasan meyafaru suke kuka ba itama ta jonasu ta dinga bawa nur din haquri har tay shiru aikuwa nan da nan tattara jakar nur ta wuce da ita sama
tasaka maid ta hada mata ruwan wanka me shegen qamshi da dumi bayan nur taci abinci sukadan samu bacci.
washe gari sassafe lokcin nur din bata farka ba raxia taje gaishe da dad inta anan ne ta sameshi da mummys inta suna hirar abun harya saka musu recording din wayarsu da Didi suka ji.
bakaramin sanyi jikin razia yayi ba sai kawai taji asalin tausayin nur din ya kama mata zuciyatta bana wasa ba har kuka tay dataji wai any raping inta an mata ciki kuma kanwarta layla ta aure saurayinta all at same time abun sai ya dameta sosai, tafaraji aranta toh kenan ba zallan aikin javeed zatay ba, nur yar uwarta ce kuma yarinya karama duk wani me imani ai dolene yay wani abu na musamman da zai cireta dan uwansa a damuwa...tanaji iyayen suna alkwari tsakninsu cewa har nur ta tsufa inde suna raye daga yau sune zasu zame mata uwa da uba da duk wani gata tunda dai mrs haseena ta muzanta ta.
share hawayenta tay jikinta a sanyaye ta fita ta barsu awajen ta koma dakinta inda ta same nur ta takure kanta waje guda tana bacci..
koda ta zubawa nur din idanu wani sabon kuka taji yazo mata tun daga cikin kokon ranta tana imagining in itace akamata wann abun ta tuni ta hadiye ranta ta mutu...
tahowa take jikin gadon tana kallon innocent fuskar nur firdaus tana sobbing profusely feeling so so sorry for her..
agefenta tazauna daf tana ta kallon fuskarta sai tay murmushi cikin ranta tace oh god she is so young i wonder how she survive all dis pain.
saikuma ta lumshe idonta ahnkli tace."
nur namiki alkwari bazaki zama makullin cika burika na kadai ba...in sha Allah i will make you smile and so happy, untill you are heal...Nd i wll make sure of that little sis. ahnkli ta dan rangwafo snn ta daura mata sassnyar karamin kiss asaman goshinta kafin nan ta mike tana dan share hawayenta cikin sanyin jiki sai tafita cikin ayyana wasu tunani masu nauyi....
#Hmmmm Nikaina Danaga script din book2 saida Na shiga cikin shauki wayyooo soyayya😭❤️❤️❤️
#ALHAMDULLAHI...
ANAN NAKAWO KARSHEN NUR FIRDAUS KASHI NA FARKO. KUSKUREN DAKE CIKI ALLAH YA YAFE MANA.
KASHI NA BIYUNSA
NA KUDI NE.
zamu fara on *FRIDAY NIGHT, KO SATURDAY morning* babu tsaya wa harse an gama bizinallah .
IS ONLY AVAILABLE IN👇🏻
*1- WHATSAP PAID GROUPs* 500 naira
(single post per day)
*2: VIP GROUP ON TELEGRAM ONLY*
2k(multiple pages mon-satuday)
*3: AREWA BOOKS @Surayyahms* SPECIAL POST AT AFFORDABLE PRICE
*DAN ALLAH KAR WATA TAXO TA TAMBAYENI COMPLETE COPY DINSA HAR SE NACE NA GAMASHI GABAKI DAYA IF NOT I WLL JUST IGNORE UR MESSAGE.*.
ZA'A BIYA ANAN👇🏻
*9132352275 mohd surayya sule, opay*
or *0152983148 mohd surayya sule GTB*
👇🏻
EVIDENCE *08060712446*
*DAN ALLAH DO NOT CALL ME JUST CHAT ME...*
NAGODE SOSAI MASOYANA❤️❤️❤️