Sashe 4
Nur Firdaus Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wani shirun ne ya ratsa wajen dan kuwa Ruwan idanuwan nur tuni yay jaaazir akan laylah, dan tun daga kan shigarta take kallo tana mamakin yadda akayi ta iya fita ahaka tamkr da tsirara kumama me ya kaita dakin mijin mamansu bayan tasan tagaya mata cewa mamansu batanan...
Jin abun na ciccinta arai bazata iya hakuri ba yasaka ta karaso har gaban laylan da zafin nama ta rikota ayayinda ta dartsa mata kwayar idonta dats burning with demands for good explanations sede tun kan ta bude baki sautin kukan laylan ya kuma dakatar da ita.
wani irin lumshe ido nur firdaus tay jin Atake laylan tawani irin damƙo hannunta Tasaka mata kuka me tsumaaaa da karya gabobinnjiki ahnkli take cewa
"yaa noori dan Allah ki saurareni...kar kice wani abu har sai na gaya maki iya gaskiyata pls dont judge me. hear me out
cike da sanyin bacin rai Nur fidaus ta mike tsaye tanamai cewa Wann fa ba shine karo na farko dakike fita ahaka half naked ba, laylah i am tired of all this, koma meyene gaskiyanki ya dace ace kinje gaban ɗa namiji ahaka laylah jibeki fa kina haukane? Inadai duk dan akan wann takardan ne kikaje kika samesa?
..kafin kace wani abu nur tafauce letter gasar da zafin nama zata yagashi Tanamai cewa Laylah kisani darajarki da mutunci na ya mace yafi min duk wani abu na son raina, ko daukaka da zan mallaka a duniyan nan. inde wann takrdn ne zaisaka kije gaban namiji ahaka gara na yagashi.
Da sauri laylan ta miƙe tsaye cike da karamar bori ta rike takardan da karfin tsiya snn tafara kuka sosai.."Big sis please ki tsaya kiji Nifa ba zuwa nayi wajen intentionally ba, it was just a coincendence. kuma ai naga Shima mijin mummy ne kuma ai kamar baban mu yake.....
tanakan maganan Cikin daukewar numfashi ta Riƙe kirjinta da sauri kuma arazane jin tsawar da nur fidaus ta katseta da shi...
"He is not our father laylah..Kina haukane, bana son nakarajin kin ambace haka!!
ihun da nur firdaus din tamata yasaka tay saurin zubewa kan gwiwarta atsorace tabi ta kankame mata hijabi takuma fashewa da kuka maiban tausayi
cikin kukan tahau cewa"Yaa noor am soo sorry. Am sorry, am sooo sorry ya noori...i dont mean to hurt you...I was just thinking of what to do domin intaimake ki amma so sorry i just cant bear to see u loose yr dreams just bcos of a comon signature kuma bakece kikace in har baki samu signing din mummy ba baza'a barki kije kaduna ba..i just want u to be happy dan Allah kiyahakuri Ni wallh bansan ma na fita ahaka ba, kiyahakri Yaa noor kakkame jikin nur datakeyi tana kukan yasaka har saida nur din taji rauni ya mamayeta sosai
jikinta asnsnye ta wani Lumshe ido jikintan na dan rawa rawa kusan saida ta dau kusan minti biyar snn ta iya riko laylan sama ta sake miƙar da ita tsaye suna masu fuskantar juna.
layla bata fasa hawaye tanakuma magiya ba
"Yaa noor dan Allah kiyi hakuri, Dan Allah, Dan Allah...i just want to help u achieve ur dreams yaa noori...pls am sorry... Nasan bakison sakoshi acikin tsabgar rayuwrki amma kiy hakuri.
nur na tsaye najinta tana kukan wasu zafafan hawaye masu yawa wanda batasan dasu ba suka kufce mata sai taji Tausayin yar uwartata ya kuma rufeta har yana neman yasaka mata wani na musmmn zafi asaman zuciyarta dake mata nauyi aynxu
Ajiyar zuciya ta sauke tare da dora hannunta akan fuskata laylan tana dan share mata hawayenta ahnkli cikin danne tausayin nata datakeji dan ko kadan batason suna kulla wata alaka da mijin mahaifyrsun musmmn ma dataga baida wani kamun kai sosai.
wani gulluton baqin ciki ta hadiye aranta snn tace laylah Ni bawai nagaya miki matsalata bane dan ki taimaka min kawai nagaya miki ne dan ke yar uwatace rabin jikina, kwayar idanunta take kallo snn ta kuma cewa.
."pls dont do that again kinji? "Not even going to see him half naked sau nawa zan gaya miki haramun ne wani namiji yana ganinki ahaka wai shin ko kin manta ke macece girma fa kikeyi ba karamar yarinya kike dawowa ba dan haka tsiraicinki ba abun wasa bane.
yes, he might have married our mum amma ai shi ba mahaifinmu bane duk randa zaki gifta inda zai ganki kawai ki tabbata kin saka kaya me rufe miki jiki ko wani hijabi killatacce, snn karda kisake kai wani abuna wajensa idan ba hakaba bazan taba yafe miki har Abada ba...
yanayin Yadda nur fidaus ta karashe maganan da dakewa mai tafe da kwarjini da kuma tsawartawa yasaka laylah ta gyada mata kai kawai batace komi ba suka rungume junansu sosai...
Wayarta daketa faman vibrations ta daga ta kalla ganin Adnan ne yasa ta kasheshi gabaki daya tanamai sauke ajiyan zuciya..
Within few minutes ta gama rarrashin laylah nan suka shirya kansu tsaf cikin gogaggen uniform dinsu riga da wando da karamin hijabi wanda ya mugun daukar kalar jikinsu na fararen mata tamkar yayan larabawa, suna saukowa dede lokcin da breakfast din da mum dinsu da ta musu oder ya iso, sun sha mamamki ganin haka dan abune wanda bata saba musu dashi ba duk dama sama sama kawai sukaci snn sukayo ta waje already drivernsu Malam liman ya dawo yana tsaye a kofa.
nur firdaus ce ta gaishe shi cikin aminci da girmamawa ya amsa mata yana murmushi laylah data toshe idonta da wani irin farin cat eye glasses itakam ko kallonsa batay ba ta mika masa jakarta yabiyota da shi haka yabude mata seat din baya ta zauna rungume da jakarta tay shiru dan har ranta ta tsani zaman datakeyi abaya da kuma irin tsantsan yabo da rawan kafa da malam liman drivernsa yake yawan zubawa yar uwarta nur firdaus badon komi ba saidan farin jini, nitsuwa, ilimi da kuma tsantsan rikon addinin da Allah ya zuba ma nur firdaus dan hatta sock dinta na school dogo sosai take sawa bacin fuska da hannu bata barin kominta awaje.....
SHARE TO UR NOVEL GROUPS
#SURAYYAHMS
#freepage
CONTACT 08060712446 CHAT KAWAI BANDA KIRA OR
FOLLOW WATTPAD OR AREWABOOK APP AT @SURAYYAHMS
COMEBACK SERIES OF SURAYYAHMS 2024/25
[29/01, 18:45] Anne-Aurora🦋: *NUR FIRDAUS....3*
_Arewabooks@surayyahms._
sassanyar Qira'ar alsheik Ra'ad muhammad al kurdi ta suratul al-a'araf ke famar tashi acikin motar tasu wanda tsabar dadin sautin muryansa daya gauraya da nitsatsyar qira'ar nur firdaus yasaka motar dada samun wata sassanyar nitsuwa na musamman. dan banda ita dake bibiyar karatun perfectly and calmy bakajin motsin komi a motar face na Ac dake busa musu sanyi.
Ahankli take bibiyar qira'ar fuskanta dauke da murmushi gabaki daya hanklinta nakan abubuwan da ayoyin ke magana akai dan Allah ya azurtata da ilimin fahimtar ayoyin qur'ani ba zallan iya karantashi ba.
Drivernsu malam liman dake tukasu time to time yake juyowa yana dan satar kallonta yana murmushi dan ilimin addinin da nur din take dashi bakaramin burgeshi yakeyi ba...
Laylaah dai ta lumshe Idanunta throut batace komi ba..
Wani shararren titi suka bi inda zai miƙar da su har Plot 322 3rd avenue dake gwarimpa housing estate dake abuja inda fitaccen makarantansu na ICICE Al-noor academy international secondry school yake...
wajajen karfe 7.40am na safiya lkcin Sun karyo kwanan estate din kenan Gaban laylah yafara bugawa da wani irin matsannancin karfi da itakanta batasan musababbinsa ba...
Da wani irin sauri ta daga kanta sama tana lekan ta window dan batajin irin wann bugun zuciyar face sai ADNAN SHEHURI yana daf da ita. dada jingina kanta tay da seat dan bayan bugun zuciyarma gabanta fadi yakeyi sosai. sede ganin babu kowa dake bbiyar byan motarsu yasaka tabi ta dawo kan seat dinta ahnlkl ta lumshe idonta tay shiru tana jin sautin kirjinta kamar zai faso waje, duk dai ta rasa wani irin zazzafan so take ma Adnan din wanda azahiri ya kasance saurayin Babban dadarta NUR FIRDAUS ne, wanda kaf makarantan nan nasu da kuma angwansu babu mahalukin da zaice baisan irin zazzafar soyayyar dake tsatsafa tsakanin Adnan shehuri da dadarta nur firdaus ba.
"But why is the forbiden fruit is alwys the sweetest"...???
itade Tanada babban buri nason taga tamori rayuwarta to the fullest tai sakalci, taji dadin rayuwa, batace tana son awards ba, snn batace sai tay porpular ansanta da ilimin addini kamar yayarta nur firdaus..itade kawai she just want attention irin wanda kowa yake bawa dadartan, like a full time celebrity kowa yanaso ace yay shiga irinnata dan yau in nur firdaus tasaka takalmi ko jaka toh gobe zakaga yara dayawa a makrntar suna neman irinsa dan suma su suka ace sun saka irin nata, Hakama turare, style din kitso, yadda take saka hijab da sock.
Every girl want to adopt Nur firdaus's unique style and signature dress codes tsabar yadda take bala'in farinjini nitsuwarta yake kuma burge kowa. Ga wann uban farinjinin nata na kawaye da kuma mugun yawan kwarjinin datake dashi a idanun kyakwawan maza masn ma masu dukiya.,
A fannin laylah kuwa she is chronic attention seeker itade she just want to chill and have all the fine fine rich guys chasing her around kamar dai yadda taga maza masu kudi da aji suna bibiyar yayarta nur tana basar dasu itama tanason taga tana wann kalar rayuwar sosai sabida aganinta itama din kyakkaywace sosai babu abunda bata dashi dan harma tafi nur firdaus zaunannen diri me daukar hankli..
iya kkrinta tanayi akan daukar wanka da kuma karatu dan kullum itace na daya a ajinsun itama sede duk ayanxu tana neman watsarwa sabida damuwar kishin yawan farinjinin yar uwarta data fara daurawa a aranta
duk dama tana kkri wajen yaki da hakan saidai kassshhh haryau ta rasa mesa kullum dai nur firdaus din kawai ake kallo ba ita ba.
Tun da suka taso suna yan kanana kusan ince haka abun yake, its like she is living under her shadow kowa nur fidaus din ce abakinsa, she is evrybodys favourite and everybodys good example duk dama bata dauke rayuwa komi ba sam bata da hayaniya amma sosai Allah ya daukakata.
Jin abun na ciccinta arai bazata iya hakuri ba yasaka ta karaso har gaban laylan da zafin nama ta rikota ayayinda ta dartsa mata kwayar idonta dats burning with demands for good explanations sede tun kan ta bude baki sautin kukan laylan ya kuma dakatar da ita.
wani irin lumshe ido nur firdaus tay jin Atake laylan tawani irin damƙo hannunta Tasaka mata kuka me tsumaaaa da karya gabobinnjiki ahnkli take cewa
"yaa noori dan Allah ki saurareni...kar kice wani abu har sai na gaya maki iya gaskiyata pls dont judge me. hear me out
cike da sanyin bacin rai Nur fidaus ta mike tsaye tanamai cewa Wann fa ba shine karo na farko dakike fita ahaka half naked ba, laylah i am tired of all this, koma meyene gaskiyanki ya dace ace kinje gaban ɗa namiji ahaka laylah jibeki fa kina haukane? Inadai duk dan akan wann takardan ne kikaje kika samesa?
..kafin kace wani abu nur tafauce letter gasar da zafin nama zata yagashi Tanamai cewa Laylah kisani darajarki da mutunci na ya mace yafi min duk wani abu na son raina, ko daukaka da zan mallaka a duniyan nan. inde wann takrdn ne zaisaka kije gaban namiji ahaka gara na yagashi.
Da sauri laylan ta miƙe tsaye cike da karamar bori ta rike takardan da karfin tsiya snn tafara kuka sosai.."Big sis please ki tsaya kiji Nifa ba zuwa nayi wajen intentionally ba, it was just a coincendence. kuma ai naga Shima mijin mummy ne kuma ai kamar baban mu yake.....
tanakan maganan Cikin daukewar numfashi ta Riƙe kirjinta da sauri kuma arazane jin tsawar da nur fidaus ta katseta da shi...
"He is not our father laylah..Kina haukane, bana son nakarajin kin ambace haka!!
ihun da nur firdaus din tamata yasaka tay saurin zubewa kan gwiwarta atsorace tabi ta kankame mata hijabi takuma fashewa da kuka maiban tausayi
cikin kukan tahau cewa"Yaa noor am soo sorry. Am sorry, am sooo sorry ya noori...i dont mean to hurt you...I was just thinking of what to do domin intaimake ki amma so sorry i just cant bear to see u loose yr dreams just bcos of a comon signature kuma bakece kikace in har baki samu signing din mummy ba baza'a barki kije kaduna ba..i just want u to be happy dan Allah kiyahakuri Ni wallh bansan ma na fita ahaka ba, kiyahakri Yaa noor kakkame jikin nur datakeyi tana kukan yasaka har saida nur din taji rauni ya mamayeta sosai
jikinta asnsnye ta wani Lumshe ido jikintan na dan rawa rawa kusan saida ta dau kusan minti biyar snn ta iya riko laylan sama ta sake miƙar da ita tsaye suna masu fuskantar juna.
layla bata fasa hawaye tanakuma magiya ba
"Yaa noor dan Allah kiyi hakuri, Dan Allah, Dan Allah...i just want to help u achieve ur dreams yaa noori...pls am sorry... Nasan bakison sakoshi acikin tsabgar rayuwrki amma kiy hakuri.
nur na tsaye najinta tana kukan wasu zafafan hawaye masu yawa wanda batasan dasu ba suka kufce mata sai taji Tausayin yar uwartata ya kuma rufeta har yana neman yasaka mata wani na musmmn zafi asaman zuciyarta dake mata nauyi aynxu
Ajiyar zuciya ta sauke tare da dora hannunta akan fuskata laylan tana dan share mata hawayenta ahnkli cikin danne tausayin nata datakeji dan ko kadan batason suna kulla wata alaka da mijin mahaifyrsun musmmn ma dataga baida wani kamun kai sosai.
wani gulluton baqin ciki ta hadiye aranta snn tace laylah Ni bawai nagaya miki matsalata bane dan ki taimaka min kawai nagaya miki ne dan ke yar uwatace rabin jikina, kwayar idanunta take kallo snn ta kuma cewa.
."pls dont do that again kinji? "Not even going to see him half naked sau nawa zan gaya miki haramun ne wani namiji yana ganinki ahaka wai shin ko kin manta ke macece girma fa kikeyi ba karamar yarinya kike dawowa ba dan haka tsiraicinki ba abun wasa bane.
yes, he might have married our mum amma ai shi ba mahaifinmu bane duk randa zaki gifta inda zai ganki kawai ki tabbata kin saka kaya me rufe miki jiki ko wani hijabi killatacce, snn karda kisake kai wani abuna wajensa idan ba hakaba bazan taba yafe miki har Abada ba...
yanayin Yadda nur fidaus ta karashe maganan da dakewa mai tafe da kwarjini da kuma tsawartawa yasaka laylah ta gyada mata kai kawai batace komi ba suka rungume junansu sosai...
Wayarta daketa faman vibrations ta daga ta kalla ganin Adnan ne yasa ta kasheshi gabaki daya tanamai sauke ajiyan zuciya..
Within few minutes ta gama rarrashin laylah nan suka shirya kansu tsaf cikin gogaggen uniform dinsu riga da wando da karamin hijabi wanda ya mugun daukar kalar jikinsu na fararen mata tamkar yayan larabawa, suna saukowa dede lokcin da breakfast din da mum dinsu da ta musu oder ya iso, sun sha mamamki ganin haka dan abune wanda bata saba musu dashi ba duk dama sama sama kawai sukaci snn sukayo ta waje already drivernsu Malam liman ya dawo yana tsaye a kofa.
nur firdaus ce ta gaishe shi cikin aminci da girmamawa ya amsa mata yana murmushi laylah data toshe idonta da wani irin farin cat eye glasses itakam ko kallonsa batay ba ta mika masa jakarta yabiyota da shi haka yabude mata seat din baya ta zauna rungume da jakarta tay shiru dan har ranta ta tsani zaman datakeyi abaya da kuma irin tsantsan yabo da rawan kafa da malam liman drivernsa yake yawan zubawa yar uwarta nur firdaus badon komi ba saidan farin jini, nitsuwa, ilimi da kuma tsantsan rikon addinin da Allah ya zuba ma nur firdaus dan hatta sock dinta na school dogo sosai take sawa bacin fuska da hannu bata barin kominta awaje.....
SHARE TO UR NOVEL GROUPS
#SURAYYAHMS
#freepage
CONTACT 08060712446 CHAT KAWAI BANDA KIRA OR
FOLLOW WATTPAD OR AREWABOOK APP AT @SURAYYAHMS
COMEBACK SERIES OF SURAYYAHMS 2024/25
[29/01, 18:45] Anne-Aurora🦋: *NUR FIRDAUS....3*
_Arewabooks@surayyahms._
sassanyar Qira'ar alsheik Ra'ad muhammad al kurdi ta suratul al-a'araf ke famar tashi acikin motar tasu wanda tsabar dadin sautin muryansa daya gauraya da nitsatsyar qira'ar nur firdaus yasaka motar dada samun wata sassanyar nitsuwa na musamman. dan banda ita dake bibiyar karatun perfectly and calmy bakajin motsin komi a motar face na Ac dake busa musu sanyi.
Ahankli take bibiyar qira'ar fuskanta dauke da murmushi gabaki daya hanklinta nakan abubuwan da ayoyin ke magana akai dan Allah ya azurtata da ilimin fahimtar ayoyin qur'ani ba zallan iya karantashi ba.
Drivernsu malam liman dake tukasu time to time yake juyowa yana dan satar kallonta yana murmushi dan ilimin addinin da nur din take dashi bakaramin burgeshi yakeyi ba...
Laylaah dai ta lumshe Idanunta throut batace komi ba..
Wani shararren titi suka bi inda zai miƙar da su har Plot 322 3rd avenue dake gwarimpa housing estate dake abuja inda fitaccen makarantansu na ICICE Al-noor academy international secondry school yake...
wajajen karfe 7.40am na safiya lkcin Sun karyo kwanan estate din kenan Gaban laylah yafara bugawa da wani irin matsannancin karfi da itakanta batasan musababbinsa ba...
Da wani irin sauri ta daga kanta sama tana lekan ta window dan batajin irin wann bugun zuciyar face sai ADNAN SHEHURI yana daf da ita. dada jingina kanta tay da seat dan bayan bugun zuciyarma gabanta fadi yakeyi sosai. sede ganin babu kowa dake bbiyar byan motarsu yasaka tabi ta dawo kan seat dinta ahnlkl ta lumshe idonta tay shiru tana jin sautin kirjinta kamar zai faso waje, duk dai ta rasa wani irin zazzafan so take ma Adnan din wanda azahiri ya kasance saurayin Babban dadarta NUR FIRDAUS ne, wanda kaf makarantan nan nasu da kuma angwansu babu mahalukin da zaice baisan irin zazzafar soyayyar dake tsatsafa tsakanin Adnan shehuri da dadarta nur firdaus ba.
"But why is the forbiden fruit is alwys the sweetest"...???
itade Tanada babban buri nason taga tamori rayuwarta to the fullest tai sakalci, taji dadin rayuwa, batace tana son awards ba, snn batace sai tay porpular ansanta da ilimin addini kamar yayarta nur firdaus..itade kawai she just want attention irin wanda kowa yake bawa dadartan, like a full time celebrity kowa yanaso ace yay shiga irinnata dan yau in nur firdaus tasaka takalmi ko jaka toh gobe zakaga yara dayawa a makrntar suna neman irinsa dan suma su suka ace sun saka irin nata, Hakama turare, style din kitso, yadda take saka hijab da sock.
Every girl want to adopt Nur firdaus's unique style and signature dress codes tsabar yadda take bala'in farinjini nitsuwarta yake kuma burge kowa. Ga wann uban farinjinin nata na kawaye da kuma mugun yawan kwarjinin datake dashi a idanun kyakwawan maza masn ma masu dukiya.,
A fannin laylah kuwa she is chronic attention seeker itade she just want to chill and have all the fine fine rich guys chasing her around kamar dai yadda taga maza masu kudi da aji suna bibiyar yayarta nur tana basar dasu itama tanason taga tana wann kalar rayuwar sosai sabida aganinta itama din kyakkaywace sosai babu abunda bata dashi dan harma tafi nur firdaus zaunannen diri me daukar hankli..
iya kkrinta tanayi akan daukar wanka da kuma karatu dan kullum itace na daya a ajinsun itama sede duk ayanxu tana neman watsarwa sabida damuwar kishin yawan farinjinin yar uwarta data fara daurawa a aranta
duk dama tana kkri wajen yaki da hakan saidai kassshhh haryau ta rasa mesa kullum dai nur firdaus din kawai ake kallo ba ita ba.
Tun da suka taso suna yan kanana kusan ince haka abun yake, its like she is living under her shadow kowa nur fidaus din ce abakinsa, she is evrybodys favourite and everybodys good example duk dama bata dauke rayuwa komi ba sam bata da hayaniya amma sosai Allah ya daukakata.