Sashe 87
Nur Firdaus Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
badon kwaya da adnan yasha dazu ba da hala he wont be this calm dan iyaka abunda yake son yaji kenan, haka ya dinga lallashinta yace mata zaije wajen babanshi dama yace masa zai taimaka masa akan duk wanda yay wann abun nd he wll make sure ankama sadaat
daga haka ya barta a hannun Dr surayya ya fita agidan, layla ta haura sama da sauri ta samu didi tana tana kan buga kofawa mrs haseena dake fashe fashe da ihu a daki ita daya dan ranta ya mugun baci da furucin nur akan sadaat duk dama batayarda da nur amma tasan nur bata furta karya dole ne da akwai abunda bata sani akan sadaat ba.
layla na zuwa wajen ta buga kofar tace mum, mummy, mummy dan Allah kibude kiji wai adnan zaije ya gaya ma babansa kuma zasusa a kama miki mijinki..i am sure he is not at fault..mummy u have to do sumtin abt uncle sadaat kar yaa nur ta saka akamashi
amasa hukunci akan abinda bema sani ba.
baki sake didi ta tsaya kallon layla can kuma saiga mrs haseenan tabude kofa gabaki daya kamar barm mrs haseena ba tsabar madarar haukan datay
nan take dukansu suka shigo ciki Didi na tsaye a tsakiyarsu taga yadda laylan take zuga mrs haseena akan maganan abun sai ya mugun daure ma tsohuwar kai bana kadan ba.
suna cikin haka sai ga kirar hajy mairam
Haseena har tsoron dauka mrs haseena takeyi daga bisani dai tay shahada ta dauka din,...
nan take hajiya tahau gaya mata cewa an sun samu wani labari cewa sanata farida bala tana da hannu acikin abunda ke faruwa dasu, anama zargin itace ta aiko barayin amma kuma tanada wani shiri nadaban da zatyishi agidan telebijin domin ta tona musu asiri, so, tana son kafin sanata farida tay shirin, lallai ayi auren layla da adnan nan da 4 days inyaso bayan an daura auren zasu kama sanata farida balan ta wani hanyar da batay tsammani ba, sann auren ne zai goge dukkan wani sharri da tarkon dataci nasarar kulla ma y'ay'an haseena tunda dama ba asan asali wacece adnan yake so acikin yaran ba, it wont really matter to the media in sunga eh harma anyi auren.
nan ma tama hasina alkwari cewa yau yau zatasaka goge batun cikin shege da akace nur tay abakin dalibai da dedekun mutane harma da makaranta..
they will debunk the news in every way possble ita minister ce dan haka she have ways to use NCC na nigeria to her own advantage akan duk wata kafafen yada sako na kowani kalar media kuwa, har na wayar salula.
sann in return tanason hasinan tay duk yadda za'ayi tasan yadda za'ay cikin nur din ya fita kafin nan da wani lokaci.
hajiya mairam tana so lallai ta wanke mrs hasina sabida tasan idan har babu mrs haseena akusa da ita hala tenuren ta akan kujerar mulki bazai yi tasiri ba, kuma dama sunshirya abubuwa da yawa da zasuyi domin cimma next target dinsu, gabaki daya ta duba manyan mata bataga dai wacce zata iya mata wayannn abubuwan ba inba mrs hasina ba
shikenan kuwa hasina ta amshi qudurinta dan aduniya babu abunda takijini kamar abun da zai xubar mata da kimanta da mutuncin ta a idon duniya inde zaa goge mata tabon nur tayi cikin shege a media ai koma me akace tay zatayi.
agefe kuwa yadda kasan an tsoma layla a aljanna haka taji wani mugun dadi da taji ance nan da four days aurenta da adnan da wani irin murna ta bar dakin tabarsu ita da didi.
Didi ta sauke ajiyan zuciya bayan tagama bin bayan laylan da kallon tausayawa ta kalli yarta tace ke amma Haseena kibi duniya a sannu, kin san ni de bazan iya ce miki komi ba, sabida nasan wanda yay nisa bayajin kira, amma kiyi hankali kar kibari son zuciyarki ya saka ki kije kikashe yarki nur firdaus batare da kinbi mata haqqinta ba..snn ki tuna fa y'ay'anki amana ne agareki hanyar dakike daura layla akai ba hanyar nuna mata soyayya bane baki nuna mata lefinta snn baki nuna mata cewa abunda take furtawa akan yar uwanta makirci ne da gulma.
..wann auren dakikeso ki dorata akai hanyar cutarwa ce dan kuwa auren cushe wallhy bata daraja.
daure fuska Hasina tay tace naji, amma kuma kisani mama abunda zai ficceni shi kawai zanyi, inma nur ta mutu aishikenan sabida menene rayintan ya taba kara min a duniya banda baqin ciki da tozarci da mugun qaddara
tunda na haife nur firdaus ban huta ba, haka harouna ya zabi ya tazorta kansa akan kulawa nur, how many times did he ruined my career sabida nur firdaus, dan nice na haifeta shikenan sai kawai in bauta mata kodan sabida ita kawai nazo duniya?
gabaki daya kudinsa yasaka da sunanta bai barmin komi ba yace nur zata kula da layla, ni inyi takaina, mama har harouna yabar duniya zagina yake akan tarbiyanta, toh gashinan ta yi cikin shege, yau ina yake sai yafito yazo yaga yarsa me tarbiyan. wai har ace yau nur tana budan baki tana lakawa mijina sharrin wai shine yazo har gidan nan ya mata fyade ya mata ciki?? kisan kuwa cewa nur bata kauna ta.., hala sunyi da ubanta cewa itace zata kashe ni da baqin ciki kuma wallh kafin ta kasheni saina kasheta,..dede nan ta fashe da kuka sosai Didi ta kyabe baki tay shiru tanata kallonta batace mata uffan ba
bayan tafiyar adnan Dr surayya takai nur daki tana dan lallashinta hr hanklinta ya dan dawo jikinta,around bayan azhr nur tay wanka ta zauna sanye da hijabi tana karatun qur'ani hawayenta na sauka ahankli dan itakadai tasan me takeji aranta ynxu.
ji take She really need her phone dan tasan inda zata same javeed to babu shakka zai iya taimaka mata wajen nemo gaskiya dake lullube tsakaninta da haseena da kuma sadaat.
after 2 days, Layla ta dawo zama jikin mrs haseena sosai suna gefenta sunata shirin aure agidan batare da sunyi involving din kowa ba. Didi ne kawai tasan shirinsu Dr surayya bata san me ake ciki ba, saida nur ta fara matsawa akan tanason wayarta kafin Dr surayya tace lallai sai tagaya mata me zatayi da wayan kafin taje ta roki hasina abata wayar.
tanata tsoron kar nur tace zatagudu cos she feel like nur is really depresed iyaka karatun qur'anin ne kawai yake riketa.
nur bataso gayawa kowa labarin javeed ba amma matsuwa yasata tace mata akwai wani mutum ne datakeso ta nemeshi dan tasan shikadai ne zai taimeketa wajen fayyace gaskiyar cikin dake jikinta wa Mrs Haseena.
Dr surayya tace ba damuwa dama itama tana da wasu yan tambayoyin da take so tay mata in bazata damu ba nur tace ba komi. nan tace ma nur tasake maimaita mata labarin abunda ya faru adakin bayan taga fuskar saadat sabida da akwai wani abu datakeson tayi confirming ranar hanklinta atashe ne bataji sosai ba.
aikuwa nur batay kasa agwiwa ba tafara zayyana ma Dr komi
sai taga dr surayyan na murmushi dan jawota jikinta tay tace shikenan its okay naji abunda nakeso din dama inaso ne in tabbata cewa sun miki allura, zanje asibitin sabida i ask them to save ur old blood sample a laboratory sabida in kara gwada cikin in yakai wata guda,yanxu ma zan sake daukar jininki kinji cos i need to investigate sumtimg inhar nagama bincike na zan sanar dake koma minene.
ahnkli nur ta lafe jikin dr surayya tanamai gyada kai cikin sauke ajiyan zuciya.
*********
Kaduna state nigeria
yau aka cike sati biyu da dawowarsu Alhaj abubukar ciroma kaduna bayan jinyar da sukayi a egypt shida iyalansa.
yau ranar monday rana na farko kenan da yafita offishinsa since after the break bai jima a offishin ba kuwa akace mai yay bako, and he cudnt belive it dayaga Sultan ne,take duk jikinsa ya dau rawa dan yasan koda ka kasance kana da yawan gaskiya kagawai sultan ya tunkaroka dolene kaji hanjin cikinka ya tsure dan baka san da wani irin babban magana zai tunkaro ka dashi ba.
sultan irinsu ne da ake hiring suyi abubuwan da hankali ma bazai dauka ba, he is almst connected to all the gvmnt tiers tun daga local, civil har military
,politicians, criminals, war lords, terrorist, da cartels,kuma duk inda sirri yake yakan iya kakalo shi cikin sauki.
snn shine kadai aboki na kud da kud da javeed mufasa yake dashi a duniyan nan.
isowarsa kamfanin ma wani abun kallo ne sabida irin shegun bullet proof bunkers din nan yakeja yau shikadansa ma yazo
sultan na shigowa office alhaj ya bashi wajen zama suka gaisa, gashi dai babban mutum amma shine yake ma sultan din fadanci sosai.
bayan sun samu nitsuwa kai tsaye sultan yagaya masa cewa Bg Javeed mufasa is seeking consent with his doter razia abu, amma kafin wani maganan aure ya shigo, javeed din yana son ya hadu da ita one in one a private yatch dinsa dake can lagos for a small talk. nan ya dauko wata jaka shake da kudi ya aje masa akan table tare da bashi wani file me dauke da sirrin razia na kkrin shiga fashion nd movie academy aboye, ata daya bangaren kuma location ne dakuma lokaci daga nan ya mike tsaye yace masa shizai wuce sai sunga yarinya on the 8th.
fitar sultan din bada jimawa ba alhaj abubakar yashare zufar dake tsatsafo masa akai ya dau file din ya dudduba ya nata mamakin yadda yarsa razia take wasu abubuwan harda turo hotunanta datakeyi da cvs dinta into movie and fashion world abayan idonsa bayan ya riga ya hanata..
kai hatta chats dinta da movie producers duk sai da suka aje masa awajen ya gaggani.
bayan nan ya bude jakar yaga kudine shake aciki kamar wanda ba ason su. mamaki ne ya rufe sa dan sosai yake da cikakken tarihin ahalin mufasa, wai harme suka gani acikin nashi karamin duniyar da suke son hada zuria da shi.
daga haka ya barta a hannun Dr surayya ya fita agidan, layla ta haura sama da sauri ta samu didi tana tana kan buga kofawa mrs haseena dake fashe fashe da ihu a daki ita daya dan ranta ya mugun baci da furucin nur akan sadaat duk dama batayarda da nur amma tasan nur bata furta karya dole ne da akwai abunda bata sani akan sadaat ba.
layla na zuwa wajen ta buga kofar tace mum, mummy, mummy dan Allah kibude kiji wai adnan zaije ya gaya ma babansa kuma zasusa a kama miki mijinki..i am sure he is not at fault..mummy u have to do sumtin abt uncle sadaat kar yaa nur ta saka akamashi
amasa hukunci akan abinda bema sani ba.
baki sake didi ta tsaya kallon layla can kuma saiga mrs haseenan tabude kofa gabaki daya kamar barm mrs haseena ba tsabar madarar haukan datay
nan take dukansu suka shigo ciki Didi na tsaye a tsakiyarsu taga yadda laylan take zuga mrs haseena akan maganan abun sai ya mugun daure ma tsohuwar kai bana kadan ba.
suna cikin haka sai ga kirar hajy mairam
Haseena har tsoron dauka mrs haseena takeyi daga bisani dai tay shahada ta dauka din,...
nan take hajiya tahau gaya mata cewa an sun samu wani labari cewa sanata farida bala tana da hannu acikin abunda ke faruwa dasu, anama zargin itace ta aiko barayin amma kuma tanada wani shiri nadaban da zatyishi agidan telebijin domin ta tona musu asiri, so, tana son kafin sanata farida tay shirin, lallai ayi auren layla da adnan nan da 4 days inyaso bayan an daura auren zasu kama sanata farida balan ta wani hanyar da batay tsammani ba, sann auren ne zai goge dukkan wani sharri da tarkon dataci nasarar kulla ma y'ay'an haseena tunda dama ba asan asali wacece adnan yake so acikin yaran ba, it wont really matter to the media in sunga eh harma anyi auren.
nan ma tama hasina alkwari cewa yau yau zatasaka goge batun cikin shege da akace nur tay abakin dalibai da dedekun mutane harma da makaranta..
they will debunk the news in every way possble ita minister ce dan haka she have ways to use NCC na nigeria to her own advantage akan duk wata kafafen yada sako na kowani kalar media kuwa, har na wayar salula.
sann in return tanason hasinan tay duk yadda za'ayi tasan yadda za'ay cikin nur din ya fita kafin nan da wani lokaci.
hajiya mairam tana so lallai ta wanke mrs hasina sabida tasan idan har babu mrs haseena akusa da ita hala tenuren ta akan kujerar mulki bazai yi tasiri ba, kuma dama sunshirya abubuwa da yawa da zasuyi domin cimma next target dinsu, gabaki daya ta duba manyan mata bataga dai wacce zata iya mata wayannn abubuwan ba inba mrs hasina ba
shikenan kuwa hasina ta amshi qudurinta dan aduniya babu abunda takijini kamar abun da zai xubar mata da kimanta da mutuncin ta a idon duniya inde zaa goge mata tabon nur tayi cikin shege a media ai koma me akace tay zatayi.
agefe kuwa yadda kasan an tsoma layla a aljanna haka taji wani mugun dadi da taji ance nan da four days aurenta da adnan da wani irin murna ta bar dakin tabarsu ita da didi.
Didi ta sauke ajiyan zuciya bayan tagama bin bayan laylan da kallon tausayawa ta kalli yarta tace ke amma Haseena kibi duniya a sannu, kin san ni de bazan iya ce miki komi ba, sabida nasan wanda yay nisa bayajin kira, amma kiyi hankali kar kibari son zuciyarki ya saka ki kije kikashe yarki nur firdaus batare da kinbi mata haqqinta ba..snn ki tuna fa y'ay'anki amana ne agareki hanyar dakike daura layla akai ba hanyar nuna mata soyayya bane baki nuna mata lefinta snn baki nuna mata cewa abunda take furtawa akan yar uwanta makirci ne da gulma.
..wann auren dakikeso ki dorata akai hanyar cutarwa ce dan kuwa auren cushe wallhy bata daraja.
daure fuska Hasina tay tace naji, amma kuma kisani mama abunda zai ficceni shi kawai zanyi, inma nur ta mutu aishikenan sabida menene rayintan ya taba kara min a duniya banda baqin ciki da tozarci da mugun qaddara
tunda na haife nur firdaus ban huta ba, haka harouna ya zabi ya tazorta kansa akan kulawa nur, how many times did he ruined my career sabida nur firdaus, dan nice na haifeta shikenan sai kawai in bauta mata kodan sabida ita kawai nazo duniya?
gabaki daya kudinsa yasaka da sunanta bai barmin komi ba yace nur zata kula da layla, ni inyi takaina, mama har harouna yabar duniya zagina yake akan tarbiyanta, toh gashinan ta yi cikin shege, yau ina yake sai yafito yazo yaga yarsa me tarbiyan. wai har ace yau nur tana budan baki tana lakawa mijina sharrin wai shine yazo har gidan nan ya mata fyade ya mata ciki?? kisan kuwa cewa nur bata kauna ta.., hala sunyi da ubanta cewa itace zata kashe ni da baqin ciki kuma wallh kafin ta kasheni saina kasheta,..dede nan ta fashe da kuka sosai Didi ta kyabe baki tay shiru tanata kallonta batace mata uffan ba
bayan tafiyar adnan Dr surayya takai nur daki tana dan lallashinta hr hanklinta ya dan dawo jikinta,around bayan azhr nur tay wanka ta zauna sanye da hijabi tana karatun qur'ani hawayenta na sauka ahankli dan itakadai tasan me takeji aranta ynxu.
ji take She really need her phone dan tasan inda zata same javeed to babu shakka zai iya taimaka mata wajen nemo gaskiya dake lullube tsakaninta da haseena da kuma sadaat.
after 2 days, Layla ta dawo zama jikin mrs haseena sosai suna gefenta sunata shirin aure agidan batare da sunyi involving din kowa ba. Didi ne kawai tasan shirinsu Dr surayya bata san me ake ciki ba, saida nur ta fara matsawa akan tanason wayarta kafin Dr surayya tace lallai sai tagaya mata me zatayi da wayan kafin taje ta roki hasina abata wayar.
tanata tsoron kar nur tace zatagudu cos she feel like nur is really depresed iyaka karatun qur'anin ne kawai yake riketa.
nur bataso gayawa kowa labarin javeed ba amma matsuwa yasata tace mata akwai wani mutum ne datakeso ta nemeshi dan tasan shikadai ne zai taimeketa wajen fayyace gaskiyar cikin dake jikinta wa Mrs Haseena.
Dr surayya tace ba damuwa dama itama tana da wasu yan tambayoyin da take so tay mata in bazata damu ba nur tace ba komi. nan tace ma nur tasake maimaita mata labarin abunda ya faru adakin bayan taga fuskar saadat sabida da akwai wani abu datakeson tayi confirming ranar hanklinta atashe ne bataji sosai ba.
aikuwa nur batay kasa agwiwa ba tafara zayyana ma Dr komi
sai taga dr surayyan na murmushi dan jawota jikinta tay tace shikenan its okay naji abunda nakeso din dama inaso ne in tabbata cewa sun miki allura, zanje asibitin sabida i ask them to save ur old blood sample a laboratory sabida in kara gwada cikin in yakai wata guda,yanxu ma zan sake daukar jininki kinji cos i need to investigate sumtimg inhar nagama bincike na zan sanar dake koma minene.
ahnkli nur ta lafe jikin dr surayya tanamai gyada kai cikin sauke ajiyan zuciya.
*********
Kaduna state nigeria
yau aka cike sati biyu da dawowarsu Alhaj abubukar ciroma kaduna bayan jinyar da sukayi a egypt shida iyalansa.
yau ranar monday rana na farko kenan da yafita offishinsa since after the break bai jima a offishin ba kuwa akace mai yay bako, and he cudnt belive it dayaga Sultan ne,take duk jikinsa ya dau rawa dan yasan koda ka kasance kana da yawan gaskiya kagawai sultan ya tunkaroka dolene kaji hanjin cikinka ya tsure dan baka san da wani irin babban magana zai tunkaro ka dashi ba.
sultan irinsu ne da ake hiring suyi abubuwan da hankali ma bazai dauka ba, he is almst connected to all the gvmnt tiers tun daga local, civil har military
,politicians, criminals, war lords, terrorist, da cartels,kuma duk inda sirri yake yakan iya kakalo shi cikin sauki.
snn shine kadai aboki na kud da kud da javeed mufasa yake dashi a duniyan nan.
isowarsa kamfanin ma wani abun kallo ne sabida irin shegun bullet proof bunkers din nan yakeja yau shikadansa ma yazo
sultan na shigowa office alhaj ya bashi wajen zama suka gaisa, gashi dai babban mutum amma shine yake ma sultan din fadanci sosai.
bayan sun samu nitsuwa kai tsaye sultan yagaya masa cewa Bg Javeed mufasa is seeking consent with his doter razia abu, amma kafin wani maganan aure ya shigo, javeed din yana son ya hadu da ita one in one a private yatch dinsa dake can lagos for a small talk. nan ya dauko wata jaka shake da kudi ya aje masa akan table tare da bashi wani file me dauke da sirrin razia na kkrin shiga fashion nd movie academy aboye, ata daya bangaren kuma location ne dakuma lokaci daga nan ya mike tsaye yace masa shizai wuce sai sunga yarinya on the 8th.
fitar sultan din bada jimawa ba alhaj abubakar yashare zufar dake tsatsafo masa akai ya dau file din ya dudduba ya nata mamakin yadda yarsa razia take wasu abubuwan harda turo hotunanta datakeyi da cvs dinta into movie and fashion world abayan idonsa bayan ya riga ya hanata..
kai hatta chats dinta da movie producers duk sai da suka aje masa awajen ya gaggani.
bayan nan ya bude jakar yaga kudine shake aciki kamar wanda ba ason su. mamaki ne ya rufe sa dan sosai yake da cikakken tarihin ahalin mufasa, wai harme suka gani acikin nashi karamin duniyar da suke son hada zuria da shi.