Sashe 19
Nur Firdaus Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
fuskarta wani iri Ta kalli fuskar 'yar uwarta tana jin wani motsin zuciya me nauyi, wataƙila wani yanayi na gaskiya ya ratsata amma cikin ɗan lokaci shaukinsa yaɓace, saboda son zucya da sha'awa da ƙinyarda da inda Allah ya ajeta.
ajiyan zuciya me nauyi tasauke jin nur firdaus ta rungumeta, Layla ta ji kamar antsinke wasu ƙananan raɗaɗi acikin zuciyarta ta rasa yadda akayi tafara jin wann tsananin kishi da hassada ga yar uwarta sede kafin takaiga yin wani tunani mai zurfi game da wannan yanayi, wayar nur firdaus ce tahau kara, inda kusan atare suka kai idonsu kan wayar nan da nan sunan Adnan shehuri ya bayyana mrmushin bazata ya kufcewa nur firdaus, zuciyar layla kuwa take tafashe da wani irin zafi. Wannan ƙishi da sha'awar data ke ɗauke da ita aranta nan tamotsa cikin zuciyarta cikin sauri.
itakanta bata san ya akayi ta janye daga rungumar da nur firdaus tamata ba taja jikinta cikin dauke kai tana ƙoƙarin zama kamar bataga sunan me kirar ba..
nur firdaus bata kula da hakan ba ta ɗauki kirar tanamai kirkiran murmushi. cikin wata iriyar sanyi da taushin murya tace salam alaikum habibi..
dagata daya bangaren Adnan ya amsa sallamar tata da tausasshiyar
muryasan nan me shegen sanyi, bayan sungaisa kai tsaye yasaka muryan lallami yanamai cewa habibty Can i video call you ?haka kawai jikina yake bani kamar ure not fine...i really want to see you habibty..
layla data kasa kunne tana saurarar kirar kamar wacce aka tsikareta tamike tsaye tana ƙoƙarin ɓoye yadda zuciyarta ke bugawa dan ji take kamar akwai wani abu mai mugun rauni a fuskanta da bazata iya boyeshi ba, sadaf ta mike Ta fita daga dakin batace ma nur komi ba nur tabita da takaitaccen kallo batare da ta gane metake nufi ba..
koda tafice a dakin da har kamar zata wuce hanyar kitchen sai kuma taji Zuciyarta ta motsa ta kasa samun nitsuwa, komowa tay tamannu da kofar dakin nasu ta inda take iya leke da kuma sauraron kiran daga cikin dakin kai tsaye
ta bulin data saka ido ta hango Nur firdaus tana kkrin saka wata sky blue hijabi ajikinta daya killace mata ko inanta face yar kyakkwar fuskarta da bata shafa mai komi akai ba..
cikin zuciyar layla dake cike da kishi tace "zan yi magana da saurayina sai kuma in saka hijabi?? wann ai kauyanci ne, mtss narasa meyasa yaa Adnan ya nace sai yaa nuri she is not even classy, nd wild..nida na dace dashi sosai gashi inanan ina boye kaina.
tana cikin zancen zucin Ta ji muryar Adnan din yana fito wa daga cikin dakin kasa kasa yana magana cikin sanyi da kulawa yana tambayar Nur Firdaus ko tana cikin lafiya da kalamansa masu mugun taushi da ratsa zuciya da nuna ssnyr soyayya me balain shiga jiki.
nur tana amsa shi cike da kunya da kalamanta me sanyi saidai sam taki ta bari ya fahimce halin da take ciki kawai de tace masa tana missing dinsa ne sosai.
lallabarta yakeyi da dukkan imaninshi dan adnan ya mata wani irin so da ita kansa bata san yawansa ba.
habibty Ina so ki san cewa ina tare da ke akoyaushe, kuma Na damu sosai game da yadda abubuwa suke kasancewa, sede daga kin zama tawa in sha Allah bazaki sake baqin cikin rashina a kusa dake ko a rayuwarki ba. i gave you not only my heat my entire soul is all urs habibty.
nur tay murmushi
kalaman soyayya masu zafi ke yawo acikin iskan dakin atsakaninsu
inda nan take Layla taji zuciyarta tana bushewa dajin mugun haushin yadda yar uwarta Nur Firdaus ta riƙe hankalin Adnan sosai.
Ta yi ƙoƙarin riƙe kanta dake juyawa amma inaa wani radaɗi tadingaji na kishi na caccakarta da ƙarfi. Cikin zafin zuciya ta juya cikin sauri ta bar wurin da sauri ta wuce kitchen tana ƙoƙarin ɓoye abin da zuciyarta ke haifarwa
akasa kan tiles ta zube a kitchen dafe da kirjinta tana jin kamar zata mutu aranta take cewa na shiga uku hala Ba zan taɓa samun wani abu daga gare shi ba muddin yaa nuri tana raye ni din tamkar wata fuska ce."
ahnkli ta jingina bayanta da bango tana jin radadin ƙiyayya da sha'awar Kwace duk wani abu da nur firdaus ta mallaka a zcyar Adnan shehuri, Duk da cewa ta haɗu da kalaman qaddara da jinkiri, da na nuna ƙaunarta ga yar uwarta Nur Firdaus, ta kuma san cewa babu abin da zata iya yi sai ci gaba da wasan kwaikwayo....
tajima a kitchen din har sai dataji alaman motsi snn ta mike ta wanke fuskarta ta rasa me zatay kawai sai tahau hada musu shayi, jim kadan nur firdaus ta fito duba ta, sukayi yar hira a kitchen din ayayin da suka sha shayin, babu abunda ke yawo a ran layla face yadda taga mood din nur firdaus ya sauya sosai, baqin cikin da suka qumtsa mata dazu duk ya gushe snn hanklinta ya dan kwanta.
yau din baccin kirki laylah bata iya samu ba tsabar ydda take imagining inama ace itace take soyayya da Adnan yake sakata irin wann farincikin
gashi kyakkwawa, young, ga kudi, ga familynsa sunyi suna a siyasa sosai. this is exctly how she want to end up. Adnan shehuri is her wildest fantasy amma kuma ba ita bace acikin rayuwarsa gabaki daya duk sai taji baqin ciki me tsanani ya gumeta sam ta kasa runtsawa..
wanda kusan hakane yake faruwa ata fannin mahaifyarsu mrs Haseena, wanda acikin daren itama babu abunda take yi sai juyi akan gadonta da tunanin abunda ya faru ayau dake duk hanklinta yana ga kan mijinta ne, sam bata kaunar abunda zai rabata da sadaat sabida bakaramin biya mata bukatarta yadda take so yakeyi ba...
she just cant bear to loose him, daren nan sam be mata dadi ba, hakanan ta dinga tura masa text a wayarsa tanajiran taga ya kira ko ya amsata amma inaaa har tay bacci be kulata ba..
bangarem sadaat din kuwa a club ya tare da abokansa suna tana taba yan shaye shaye da yan matan da zasu kwana dasu ko sau daya be tuna da wata haseena ba.
***** washe gari da safe.
gidan ya dauka da wani irin shiru, nur firdaus tun bayan sallan asubh ta fice tana can waje tanata bitar karatun qur'anin ta kamar dai yadda ta saba.
ko kadan bata da masaniya akan yadda yar uwatta layla da kuma mahaifyatta suka karace daren su da ita a zuciyarsu.
inda layla take ganin kamar itace barrier da raba ta da samjn babban mafarkinta na kasancewa tare da Adnan shehuri, mrs haseena kuwa ta kwana da haushin rashin mijinta sadaat wanda take alakanta sa da lefin nur firdaus ce.
yauma sassafe layla tay wanka ta taho dakin maman nasu da wani sabon salon makircin, sosai ta lura da cewa mrs haseena tana cikin damuwa game da fushin da sadaat yakeyi akansu, dan haka tadauki wann damar tadinga kwantar ma mrs haseena hankli tana mai wanke kanta da kuma shigar da tsanar nur firdaus aran mahaifiryarsun sosai cikin wata iriyar makirtaccen salo na yaranta.
bayan Layla tay nasarar kwantarwa mahaifiyarta hankali da kalamai masu dadi ta koma dakinsu tahau shiryawa hanklinta kwance.
mrs Haseena kuwa sosai ta ji tamkar ta samu sabon karfi don fuskantar sauran matsalolin ta nayau. nan ta mike tsaye da sauri bayanta kimtsa kanta da wasu uban sun manyan kaya tadauki jakarta me tsada, snn ta fice don dawowa bakin aiki kan shari'ar Ummi.
kusan a kofa suka ci karo da nur firdaus sanye da hijab ta riko qur'aninta ahannunta
wani irin takaitaccen kallo tamata sai kuma ta tuna mijinta marigayi haroun shima fa aikinsa kenan kullum cikin karatun qur'ani da sassafe, wani tsakine ya kufce mata taciki data tuna duk halin sa ne ajikin yarta nur firdaus.. and no wonder she is soo annoying..
cike da sanyin girmmawa nur firdaus ta gaisheta, kallon kirki bata mata ba ta amsata ciki ciki tayi wucewarta. nur din ma bata kula ba ta wuce ciki dan ta shirya zuwa makarnta
yau zaay screening na zuwa gasa zasu karbi ID cards,competition customes dinsu, da sauransu, dan babban tarone da ake asalin gayyatan manya manyan mutane dake bada gudumawa wa addini bana kadan ba.
qamshin jikin haseena ya bule gabaki daya ilahirin tsakar gidan gata da son publicity tasan makwabtarsu da dan uban gulma dan haka har waje bakin gate ta fita da motarta tana amsa waya hankali kwance.
aikuwa hamshiyar magulmaciyar wato maman saeed tana hangota ta windown gidanta tay saurin dirkowa ta fito.
kafin mrs haseena ta gama amsa waya ta shiga mota, ta ji wata murya daga gefe, murya mai cike da tsokana da hassada, Tana daga ido taga Maman Saeed din ce, wacce takasance mai yawan barbada surutu da tsangwama ga mrs Haseena saboda kiyayya da hassada.
yi tay kamar ta fitone duba wani abu cikin tsokana da basarwa tace Haba Hajiya Haseena kin dawo gida shine babu magana,...
mrs haseena ta mata wani irin kallo kasar wuyarta tace.."uhum toh Sannu ramatu.
wani makakallen dariya maman saeed tay yawwa sannu haseena daman ko ina son nagaya miki dan wallahi shirinki na jiya ya tabo inda yake mana kaikayi har munasa rai kema hala kiga girman abun a nan gidanki kya bar kwayawwan yan mata da katon saurayi agida sukadai?? toh amma dai Bari mu gani idan 'ya'yanki ma ba zasu kawowa duniya abin kunya ba..
Haseena ta tsaya cak, ta kalli Maman Saeed da murmushin takaici. dantasan cewa makwabtanta basa son ganin tana samun cigaba,kuma kullum suna amfani da duk wata dama don bata mata suna.
hankli kwance cikin jan aji tace "Maman Saeed kenan abun kunya ya wuce mace dake zama da namiji agidansa suna zaman dadiro bayan duk ansan saki uku ne a tsakaninku???
maman saaed ta hade rai sosai mrs haseenan ta fashe da wata muguwar dariya mai cin rai ahhhahaha
yanaha kin canza fuska ohh toh abar wann maganan, ke yanxu ramatu me kike nufi da wannan maganar taki ehhh? Ko dai ke ma kin fara shiga cikin wnn hirarce ta makiya da ba ta da ma'ana?"
ajiyan zuciya me nauyi tasauke jin nur firdaus ta rungumeta, Layla ta ji kamar antsinke wasu ƙananan raɗaɗi acikin zuciyarta ta rasa yadda akayi tafara jin wann tsananin kishi da hassada ga yar uwarta sede kafin takaiga yin wani tunani mai zurfi game da wannan yanayi, wayar nur firdaus ce tahau kara, inda kusan atare suka kai idonsu kan wayar nan da nan sunan Adnan shehuri ya bayyana mrmushin bazata ya kufcewa nur firdaus, zuciyar layla kuwa take tafashe da wani irin zafi. Wannan ƙishi da sha'awar data ke ɗauke da ita aranta nan tamotsa cikin zuciyarta cikin sauri.
itakanta bata san ya akayi ta janye daga rungumar da nur firdaus tamata ba taja jikinta cikin dauke kai tana ƙoƙarin zama kamar bataga sunan me kirar ba..
nur firdaus bata kula da hakan ba ta ɗauki kirar tanamai kirkiran murmushi. cikin wata iriyar sanyi da taushin murya tace salam alaikum habibi..
dagata daya bangaren Adnan ya amsa sallamar tata da tausasshiyar
muryasan nan me shegen sanyi, bayan sungaisa kai tsaye yasaka muryan lallami yanamai cewa habibty Can i video call you ?haka kawai jikina yake bani kamar ure not fine...i really want to see you habibty..
layla data kasa kunne tana saurarar kirar kamar wacce aka tsikareta tamike tsaye tana ƙoƙarin ɓoye yadda zuciyarta ke bugawa dan ji take kamar akwai wani abu mai mugun rauni a fuskanta da bazata iya boyeshi ba, sadaf ta mike Ta fita daga dakin batace ma nur komi ba nur tabita da takaitaccen kallo batare da ta gane metake nufi ba..
koda tafice a dakin da har kamar zata wuce hanyar kitchen sai kuma taji Zuciyarta ta motsa ta kasa samun nitsuwa, komowa tay tamannu da kofar dakin nasu ta inda take iya leke da kuma sauraron kiran daga cikin dakin kai tsaye
ta bulin data saka ido ta hango Nur firdaus tana kkrin saka wata sky blue hijabi ajikinta daya killace mata ko inanta face yar kyakkwar fuskarta da bata shafa mai komi akai ba..
cikin zuciyar layla dake cike da kishi tace "zan yi magana da saurayina sai kuma in saka hijabi?? wann ai kauyanci ne, mtss narasa meyasa yaa Adnan ya nace sai yaa nuri she is not even classy, nd wild..nida na dace dashi sosai gashi inanan ina boye kaina.
tana cikin zancen zucin Ta ji muryar Adnan din yana fito wa daga cikin dakin kasa kasa yana magana cikin sanyi da kulawa yana tambayar Nur Firdaus ko tana cikin lafiya da kalamansa masu mugun taushi da ratsa zuciya da nuna ssnyr soyayya me balain shiga jiki.
nur tana amsa shi cike da kunya da kalamanta me sanyi saidai sam taki ta bari ya fahimce halin da take ciki kawai de tace masa tana missing dinsa ne sosai.
lallabarta yakeyi da dukkan imaninshi dan adnan ya mata wani irin so da ita kansa bata san yawansa ba.
habibty Ina so ki san cewa ina tare da ke akoyaushe, kuma Na damu sosai game da yadda abubuwa suke kasancewa, sede daga kin zama tawa in sha Allah bazaki sake baqin cikin rashina a kusa dake ko a rayuwarki ba. i gave you not only my heat my entire soul is all urs habibty.
nur tay murmushi
kalaman soyayya masu zafi ke yawo acikin iskan dakin atsakaninsu
inda nan take Layla taji zuciyarta tana bushewa dajin mugun haushin yadda yar uwarta Nur Firdaus ta riƙe hankalin Adnan sosai.
Ta yi ƙoƙarin riƙe kanta dake juyawa amma inaa wani radaɗi tadingaji na kishi na caccakarta da ƙarfi. Cikin zafin zuciya ta juya cikin sauri ta bar wurin da sauri ta wuce kitchen tana ƙoƙarin ɓoye abin da zuciyarta ke haifarwa
akasa kan tiles ta zube a kitchen dafe da kirjinta tana jin kamar zata mutu aranta take cewa na shiga uku hala Ba zan taɓa samun wani abu daga gare shi ba muddin yaa nuri tana raye ni din tamkar wata fuska ce."
ahnkli ta jingina bayanta da bango tana jin radadin ƙiyayya da sha'awar Kwace duk wani abu da nur firdaus ta mallaka a zcyar Adnan shehuri, Duk da cewa ta haɗu da kalaman qaddara da jinkiri, da na nuna ƙaunarta ga yar uwarta Nur Firdaus, ta kuma san cewa babu abin da zata iya yi sai ci gaba da wasan kwaikwayo....
tajima a kitchen din har sai dataji alaman motsi snn ta mike ta wanke fuskarta ta rasa me zatay kawai sai tahau hada musu shayi, jim kadan nur firdaus ta fito duba ta, sukayi yar hira a kitchen din ayayin da suka sha shayin, babu abunda ke yawo a ran layla face yadda taga mood din nur firdaus ya sauya sosai, baqin cikin da suka qumtsa mata dazu duk ya gushe snn hanklinta ya dan kwanta.
yau din baccin kirki laylah bata iya samu ba tsabar ydda take imagining inama ace itace take soyayya da Adnan yake sakata irin wann farincikin
gashi kyakkwawa, young, ga kudi, ga familynsa sunyi suna a siyasa sosai. this is exctly how she want to end up. Adnan shehuri is her wildest fantasy amma kuma ba ita bace acikin rayuwarsa gabaki daya duk sai taji baqin ciki me tsanani ya gumeta sam ta kasa runtsawa..
wanda kusan hakane yake faruwa ata fannin mahaifyarsu mrs Haseena, wanda acikin daren itama babu abunda take yi sai juyi akan gadonta da tunanin abunda ya faru ayau dake duk hanklinta yana ga kan mijinta ne, sam bata kaunar abunda zai rabata da sadaat sabida bakaramin biya mata bukatarta yadda take so yakeyi ba...
she just cant bear to loose him, daren nan sam be mata dadi ba, hakanan ta dinga tura masa text a wayarsa tanajiran taga ya kira ko ya amsata amma inaaa har tay bacci be kulata ba..
bangarem sadaat din kuwa a club ya tare da abokansa suna tana taba yan shaye shaye da yan matan da zasu kwana dasu ko sau daya be tuna da wata haseena ba.
***** washe gari da safe.
gidan ya dauka da wani irin shiru, nur firdaus tun bayan sallan asubh ta fice tana can waje tanata bitar karatun qur'anin ta kamar dai yadda ta saba.
ko kadan bata da masaniya akan yadda yar uwatta layla da kuma mahaifyatta suka karace daren su da ita a zuciyarsu.
inda layla take ganin kamar itace barrier da raba ta da samjn babban mafarkinta na kasancewa tare da Adnan shehuri, mrs haseena kuwa ta kwana da haushin rashin mijinta sadaat wanda take alakanta sa da lefin nur firdaus ce.
yauma sassafe layla tay wanka ta taho dakin maman nasu da wani sabon salon makircin, sosai ta lura da cewa mrs haseena tana cikin damuwa game da fushin da sadaat yakeyi akansu, dan haka tadauki wann damar tadinga kwantar ma mrs haseena hankli tana mai wanke kanta da kuma shigar da tsanar nur firdaus aran mahaifiryarsun sosai cikin wata iriyar makirtaccen salo na yaranta.
bayan Layla tay nasarar kwantarwa mahaifiyarta hankali da kalamai masu dadi ta koma dakinsu tahau shiryawa hanklinta kwance.
mrs Haseena kuwa sosai ta ji tamkar ta samu sabon karfi don fuskantar sauran matsalolin ta nayau. nan ta mike tsaye da sauri bayanta kimtsa kanta da wasu uban sun manyan kaya tadauki jakarta me tsada, snn ta fice don dawowa bakin aiki kan shari'ar Ummi.
kusan a kofa suka ci karo da nur firdaus sanye da hijab ta riko qur'aninta ahannunta
wani irin takaitaccen kallo tamata sai kuma ta tuna mijinta marigayi haroun shima fa aikinsa kenan kullum cikin karatun qur'ani da sassafe, wani tsakine ya kufce mata taciki data tuna duk halin sa ne ajikin yarta nur firdaus.. and no wonder she is soo annoying..
cike da sanyin girmmawa nur firdaus ta gaisheta, kallon kirki bata mata ba ta amsata ciki ciki tayi wucewarta. nur din ma bata kula ba ta wuce ciki dan ta shirya zuwa makarnta
yau zaay screening na zuwa gasa zasu karbi ID cards,competition customes dinsu, da sauransu, dan babban tarone da ake asalin gayyatan manya manyan mutane dake bada gudumawa wa addini bana kadan ba.
qamshin jikin haseena ya bule gabaki daya ilahirin tsakar gidan gata da son publicity tasan makwabtarsu da dan uban gulma dan haka har waje bakin gate ta fita da motarta tana amsa waya hankali kwance.
aikuwa hamshiyar magulmaciyar wato maman saeed tana hangota ta windown gidanta tay saurin dirkowa ta fito.
kafin mrs haseena ta gama amsa waya ta shiga mota, ta ji wata murya daga gefe, murya mai cike da tsokana da hassada, Tana daga ido taga Maman Saeed din ce, wacce takasance mai yawan barbada surutu da tsangwama ga mrs Haseena saboda kiyayya da hassada.
yi tay kamar ta fitone duba wani abu cikin tsokana da basarwa tace Haba Hajiya Haseena kin dawo gida shine babu magana,...
mrs haseena ta mata wani irin kallo kasar wuyarta tace.."uhum toh Sannu ramatu.
wani makakallen dariya maman saeed tay yawwa sannu haseena daman ko ina son nagaya miki dan wallahi shirinki na jiya ya tabo inda yake mana kaikayi har munasa rai kema hala kiga girman abun a nan gidanki kya bar kwayawwan yan mata da katon saurayi agida sukadai?? toh amma dai Bari mu gani idan 'ya'yanki ma ba zasu kawowa duniya abin kunya ba..
Haseena ta tsaya cak, ta kalli Maman Saeed da murmushin takaici. dantasan cewa makwabtanta basa son ganin tana samun cigaba,kuma kullum suna amfani da duk wata dama don bata mata suna.
hankli kwance cikin jan aji tace "Maman Saeed kenan abun kunya ya wuce mace dake zama da namiji agidansa suna zaman dadiro bayan duk ansan saki uku ne a tsakaninku???
maman saaed ta hade rai sosai mrs haseenan ta fashe da wata muguwar dariya mai cin rai ahhhahaha
yanaha kin canza fuska ohh toh abar wann maganan, ke yanxu ramatu me kike nufi da wannan maganar taki ehhh? Ko dai ke ma kin fara shiga cikin wnn hirarce ta makiya da ba ta da ma'ana?"