← Book details Nur Firdaus Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 35 OF 96

Sashe 35

Nur Firdaus Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

ya tsaya agaban candle din kadan ya kalle fuskar mamansa a hoton ahnkli cikin lumshe ido da budewa yace i am coming maaaa, with his strong bold commanding and emotionally guarded aura ya juya kamar wani iska me iska
kafin kace kobo har ya fice a dakin, ta lifter yabi ya haura can sama inda helipads dinsu yake securities dake wajen tun be karasa isowa ba suka hangosa a cctv camera dan haka yana tahowa suka tattashi tsaye suna mikamai gaisuwa dan babu mahalukin da bayajin shakkarsa agidan. daga ganinsa kasan baiya cikin mood me kyau dan haka kallon arxiki daga wajensa yau basu samu ba gashi fuskrsan nan a matukar daure take tamau kamr be taba dariya a duniya ba.
babu shiri pilot yace "Destination sir.
batare da ya kallesa ba, yace to the mogue. yana furta hakan sunsan kaduna zaije dan haka kafin ya karasa rufe bakinsa har an fara kkrin bude mai kofar shiga helicopter yana shiga kuwa ko minti biyar kwakkwaara basuyi ba pilot din yay sama dasu.

tashuwar jirgin javeed bada jimawa ba yay dede da lokacin da mahaifinsa Alhj attah mufasa ya fito daga cikin kebebben dakin shiryawansa cikin matsancin sauri dan kamar wanda jikinshi yake ingizashi haka yafito cikin hanzari ya doshi hanyar daya sada nashi site din da babban sashen dansan cikin gaggawa

ƙasan bene na biyu mashigar wata babbar ƙofa da aka sassaka da zanen dabbar daji ta buɗu mishi cikin lumana ya haura bisa kan golden rail stairs me wani irin haskawa da hasken kwayayen mega chandeliers da akay jikinsu da wasu kanana duwatsun diamonds..

Adm. Alhaji Attah Mufasa is a towering figure at 6’3” tall with a presence that commands both fear and respect..shekarun sa 69yrs a duniya saidai sosai Hutu da dumbin dukiya tareda kwarjinin aikin navy dayay yagama ratsashi wanda kallo daya kayo masa kai tsaye bazaka iya kiyasce yawan shekarunsa dede ba sabida atsaye yake cikakken namiji kamar dakakken bishiyar mahagony.

kwantaccen gemunsa me dan tsawo dat is silver-gray in colour tasha gyara tanamai complementing piercing hawk-like eyes dinshi ga wann deep baritone voice dinshin dat is slow and deliberate, daga jiki har fuska ya gama manyanta sosai amma kuma yana da ƙwazon matashi. Dogon wuyansa da fuskarsa da ke nan a matuƙar daƙile sai jajayen idanuwansa dasuke cika da ƙwarewa suna masu tabbatar da irin ikon dayake mugun ji da shi.

jiya da da kyar ya samu bacci sabida tsananin tunanin dansa javeed daya saka aransa dan koda yafarka da wani irin wahamin damuwa matarsa nabiyu wato HAJIYA ZUBAIDA OTHMAN WAZEER ita tadinga dannesa tana dan sassaitashi.

jiyan addafe yay bacci yau da safe kuma sai yaji hanklinsa yaki kwancya, aggaggauce ya iso babban sashen javeed inda a take ya ankara cewa yaronsa bai nan. yana turo kofar ya tsaya cak cike da kwarjini yana zazzare ido "Javeed!" Ya furta sunansa da mugun ƙarfi a lokaci guda kuma ya danne tashin hnklinsa..

Ba shi da buƙatar tambaya yasan inhar javeed bayanan to ya wuce Kaduna dan Ba yaune javeed ya fara hakan ba dan duk sanda wani abu na cigaba ya gifta yasan cewa javeed bashi samun sauƙi a ransa sai yaje kabarin mamansa yay spending sumtime with her kafin ciwon yake lafawa.

Javeed ba mutum ba ne da ke da tsananin rauni, inkagansa a normal days dinsa ma bazaka tabayin gigin tsammanin cewa wani abu a duniya zai iya sakashi baqin ciki ko damuwa ba, infact dumbin ilimin addini da tawakkali ya mugun shigarsa sede shikansa mahaifin nasa ya san cewa jinin da ke gudana a jikinsa yana dauke ne da wani nau’in cuta mei matukar wahalar da zuciya...

tunda ya shaida baya gidan Baiyi wata wata ba ya haura can sama domin ya tabbatar da hakan awajen securities..

subtle scent of oud and leather cologne dake yawo ajikinshine ya kama iskan gidan lingering long even after he has left the room, tafiya yake irin na isasshin maza agefen hannunsa na dama ya riko wata sanda, black colour beautifully carved walking cane dinsa daya saba rikewa.

tafiyarsa yake cikin kasaita da mulki bai hankara ba sai da yaji taku abayansa wanda already yasan cewa hjya zuby othman ce ke biye dashi.

kallo daya zaka mata kagane cewa she is fashion goddes Ako ina zaka ji ana kiranta da inkiyar ban girma na yan gayu watoh the great ZUBY of the MUFASA'S dan duk wani harkan Kwalliya da abunda ya shafi kyale kyale na mata itace akan gaba.

Shiyasa a kullum zakaga ganta kamar wata sarauniya, she is infact a creme de la creme world class lady ga kyau da iya saka kayan zamani kwalisa da qamshi,

she is xtremely werstenized and highly educated dan business ta karanta har matakin phd2 snn tsaban iya tattalin jikinta zagaka fatar jikin ta fari fattt yake kamar na vampires ga laushi da tsantsiiiii kamar gonan auduga
,ayanayin yadda take daukar kanta can sama sama tana balain ji da kanta babu karya zakasan tana cikin niimar dukiiya.

sanye da dogon mayafi ta fito daga cikin ɗakinta ta biyosa cikin gaggawa dan tasan babu wani abu me iya daga masa hankli a duniya inba damuwar dansa javeed ba.

hjy zuby othman itace jajirtacyar matar da ta dauki sama da shekaru talatin tana aiki wa gidan Mufasa acikin hikima da dabara tareda nuna musu matsancin kwarewa da amana tarike matsayinta na babban amintaccyar sectarynsa wanda harse bayan rasuwar matarsa Hjya haifa saddam mufasa sann ya aureta bawai dan yana sonta ko ya taba hankara da boyayyr sonsa data shafi shekara 30 din tanayi ba, shide ya aure ta ne kawai sabida itace kawai ya aminta da ita dan ayadda ta jima tay dedicating life inta gabaki daya tana fama da al'amuran aikinta dana gidansa
kusan dolene kawai yazabe ya aureta ko dan ta kula masa da dansa javeed dayake mutuwar so aranshi
dan baison javeed ya taso acikin ciwon kwakwala snn kuma yayi gamo da illar rashin kulawar uwa shiyasa ya zabi auren zubyn duk dama beso ba kawai se dan ta cike masa nan, dacan ma da sukayi auren sam baiya kulata, sai dai yau da gobe ya wuce wasa ahnkli ahnkli hartazo ta samu wani matsayi na matar aure a rayuwrsa haryazamo tana iya baza mulki son ranta ynxu acikin gidan mufasa.

Fuskarta da ke da kyau yanzu yayi girbin sheƙarunta da sukaja dan she is in her mid 50s sede murya da salon rayuwarta na yan gayu na nan daram..

tun be kai ga isa sama ba kusan agaggauce ta dakatar dashi

Alhaji, alhaji slow down mana Meye kuma ya faru Alhaji? saurin me kakeyi" Ta tambayeshi a cikin sassanyar murya mai taushi, ɗaga mata hannu yay da ƙarfi alamar kada ta dameshi shi. "kece duk kikace min kar nazo wajen yaron nan jiya inbarsa ya huta toh gashi nan Javeed ya wuce Kaduna."

Hajiya Zubby ta ɗan tsare gabansa tareda lumshe idanu tanamai ɗauke numfashi ya salammm Alhaji ka tsaya kaji, kai da kanka kacemin babu wanda ya isa ya hana javeed yay motsi a gidan nan To mesa kake daga ma kanka hankli dan ya tafi kaduna???"

Alhaji Attah ya juyo a kasaitnace ya kalleta ido cikin ido yace "Saboda nasan halin da yake ciki ne zubaida,.. cikin cije haƙoransa, sai kuma ya daidaita muryansa cikin tashin hankli yace cutar danake tunanin zai warke tun javeed yana karami amma na fahimci kmr yaƙara shigewa jikinshi ne"...Hajiya Zubby tasake kallonsa cikin kulawa "To, ka kira shi mana. cikin katseta da kallo yaja tsaki.."ke yanxu Kina tunanin Javeed yana iya daga wayar wani mutum acikin wann halin dayake ne?. aiko zai dauka ma bazai dauki nawa ba. but i knw what to do, zan kira kakarsa acan
dan Inhar taji cewa yana kaduna zata jawoshi jikinta dama kuwa tanace tana min hirar wani muhimmin taron gasar Alqur'ani da aka gayyacemu duka tanason lallai muje kaduna amma nasan nikam bazan iya zuwa har kaduna ba, but since javeed is going to be der with her ai shiknan kinga kenan komi taxo mana gidan sauki

kafin ta amsa Ya juya yakara taku zuwa wata mahaukaciyar falo yana saka hannu a aljihu ya fito da sigari mai tsada snan ya kunna shi da na’urar wuta mai azurfa ya jefa abakinsa cikin kwacinyar hankli

Hajiya Zubby ta ɗan girgiza kai cike da wani irin yanayin rashin jin dadi dan kuwa taso ace sunje kadunan nan dukansu as a family sabida tana da wani babban burinta datake son cikawa acan kadunan insunje dan babu wanda javeed yake iya daraja maganan bakin ta akan lokaci kamar kakarsa wato hajiya fulani Siddiqa Taheer mufasa, also knwn as ( hajiya mammy) dake zama a pent house dinta na can kaduna.

fuskr hjy zuby wani iri ta dan saussauto da murya dan tafi kowa sanin cewa babu raini tsakaninta da mijinta snn dama a ba'aja da umarnin mufasa's, ba a gardama dasu bare musayar yawu, duk wani hukunci da suka zantar ya zaunu kai banda dansa javeed daya ke mutuwarso aransa toh kaf duniya babu wani mahaluki daya taba jayayya ko saba dokar alhaj attah mufasa snn ya zauna kalau.

cikin sanyin murya tace, amma Alhaji ika bani dama zan iya yi ma javeed waya sai muji ta bakinsa, kasan fa kanwata simran tazo all the way frm UK jiya dan sabida shi, wllh nasan bazataji dadi taji ace wai har ya wuce kaduna basu hadu ba, nide idan har hakan zaiyu kuma zai hanaka samun wani sabanin fahimta da hajiya Mammy sai itama simran din ta shirya kawai tabishi can suje wajen gasar.

a take Alhaji Attah ya ya juyo snn ya kalleta yace "kefa kinsan waye javeed, shi mutum ne da bai son atakura mishi, ita kuma hajya mammy ai uwata ce, bata da wani matsala kema kuma bai kamata ki damu da yanayin Javeed ba kawai mu barsa yay abunda yake so din..

kasa cewa komi tay ta zuba masa ido dan tasan baison ya amsa mata kai tsaye ne yace ehhh simran taje sabida kar simran din taje kaduna ran javeed ya baci ace shine ya bada izini sabida yana gudun bacin ran dansa sosai.
Chapter 35 · 0% Book details