Sashe 86
Nur Firdaus Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
da safen haka tazo tafara gayawa nur zancen schl da yadda malamai da sauran mutane suke yawan tambaya akanta snn tace ma nur ai yauma yan ss3 ba jimawa zasuyi ba kawai jamb slips dinsu zasuje su karba, nan tafara sugesting ma Kakarsu cewa lallai susa baki ita da dr surayya akan nur ta shirya suje schl tunda ma ai kawai karban slip zatay babu abunda zai faru kuma hakan zai calming din rade raden rashin ganinta da akeyi kwana biyu.
she sumhow manage to convince them har didi tace ma nur ta shirya toh akaisu schl din tare. Dr surayya ta gaggaya ma nur abunda zatay in taji amai ko tashin zuciya har ta bata chewing gum wanda zata da jefa abakinta.
bakaramin dadi layla taji ba, cos she feel like kamar mahaifyar adnan bata san nur is prgnt ba ai duk taji haseena tana bayani awaya dazu.
nur tay abata wayanta amma kowa sai yace mata bai gani ba haka kuwa ta hakura tun da suka kama hanyar schl ta jingina kanta tanata tunanin inane mafita, sai ta fara tuna javeed, she sumhow feel like inta matsa ta nemoshi maybe he may help her reveal the truth haka ta dinga tunanin hanyoyi da yawa da zata bi amma bata samu ko daya ba
but first she need to get her phone waysan ma ya kirata yaji wayar akashe. tunanin sa ta dinga har suka isa schl din. saidai yadda taga kowa na binta da kallon mamaki abun har ya fara so ya tsorata ta, addua baya barin bakinta dama, kowa yana nur nur amma kanta na kasa har layla ta rakata
inda ake karban slip
daga dalibai har malamai anata jefo mata tambayar ko bata da lafya ne batace musu komi sai dai tay murmushi kowa de na mamakin ramewartan.
harta amshi slip intan kenan saiga Jadida tazo tareda adnan
duk ya rikice dake yaje gidan ance masa ai layla ce ta ja nur dun akan suje schl yau for once dan kar rashin zuwantan yay raising suspicious. shikuma tun jya yakejin ya tsane layla, bai kuma yarda da ita akan nur ba.
dan haka yana zuwa ya riko hannun nur yace mata sukoma gida taje ta huta...
jadida sai tambayarsa take ko nur din ba lafya ne amma baice mata komi ba suka fara tafiya zai kai nur mota out of no where layla tasha gabansu
wani irin ihu ta masa daya ja hanklin kowa tace ina xaka kaita
shikansan he got confused kawai layla tafara cewa ya sake mata yar uwanta yana kkrin hanata ihun datake, kawai tafara overacting and she even pretend bata san me takeyi ba, tafara cewa ai adnan is taking advantage of nurs condition, bazai aure ta ba sabida yaji ance she is with child kawai yaudarar nur zaiyi.
tunda layla ta furta hakan makaranta ya birkice jadida ta rike nur tana mata kalllon "ure with child? nan take student suka fara murmuring kowa ya fara fadan albarkacin bakinsa suna hade ido da jadida sai kawai nur ta yanke jiki ta fadi ta suma
hatsaniyane ne ya kaure Adnan daya shakure wuyar laylah saida su malam bello suka zo suka karbeta a hannunsa lkcin bata ko numfashi.
kwayar da abokinsa ya bashi jiya da besha ba ya cire yajefa abkinsa yana ganin yadda student suka taru akan jadida data rike nur da already ta sume.
adnan ya fara nashi scene din, yace layla karya take dora ma nur, tay maganan ne sabida tace mishi tana sonshi shikuma yakita sai take son tabata wa nur suna a makarnta he even said he Is going to prove it yana da audion..
shikenan kuma wann maganan nasa ya raba hanklin masu gulma da masu jiranta fashe acikin dalibari duk aka rasa tsakanin adnan da layla waye me fadin gaskiya.....
SURAYYAHMS
PLEASE DO WELL BY SHARING AND COMENTING
[13/04, 15:28] Anne-Aurora🦋: *NUR FIRDAUS...34*
_@SURAYYAHMS_
follow @Arewabook.
wann babban hatsaniya dayafaru a filin makaranta ya jefa malamai da dalibai cikin wani sabon yanayi na rade rade.
maqiyan nur na fili dana boye suna famar dabbaka zancen layla nacewa nur tay cikin shege,masoyanta kuma suna wankewa da batun adnan na cewa sharrin layla ne musmn ma jadida wanda itace a farko wajen fayyace halin layla wa dalibai tace tabbas dama saida tay zargin cewa layla tana son adnan tana boyewa.
hankalin malamn makarantar ya tashi bana kadan ba, cos nur firdaus has been an extra ordinary student kuma ita din babban misali ce ga sauran dalibai dake tasowa dan haka dolene suje su nemo gaskiyar wann lamari..
ata dayan bangren kuwa a hannu ahannu adnan ya dawo da nur firdaus gida aka bata gado tare da daura mata ruwa. baiy kasa a gwiwa ba yahau fayyace ma Dr surayya da kakarsu didi abunda layla taje tay ma nur a schl, tsabar yana son ya nuna musu wacece layla harji yake kamar basa gane meyake fada.
ana cikin maganan sai ga nan laylar ta dawo daga asibiti anduba mata wuyarta da haryanxu da shatin hannun adnan akai
tana zuwa Didi suka tutsiyeta da masifa Dr surayya harta wanka mata mari amma ba shi ya hana layla tay denaying din komi tanuna musu cewa ai bada mummunan nufi tay maganan ba kawai sudden anxiety attack ne yasata fada.
cacar baki ya kaure tsakaninsu da adnan dan yaki amincewa da karyan layla sam ta dinga kuka tana karyata shi shikuma yaki sam hatsaniyar su ya tada nur firdaus
wanda dede tafito kenan saiga mrs Haseena ta shigo da hawaye akan fuskarta tana kwala mata kira, tana cewa nur nur nur dan ubanki bayana kike son gani da zaki kama ki fita kije makaranta? yanxu duk balain da kika jawo min agari be isheki ba sai kinyi yawo agari dan neman tona min asiri..? zuwa tay ahaukace zata fixgo nur din Didi tay sauri ta riketa tace meya haka Hasesna meya faru???? kin haukace ne..yrinyar da aka dawo da ita a sume pls behave urself...
nan mrs haseena ta fara musu kuka tace mama wallh yarinyar kasheni takeso tay, nanta fara basu labari cewa tun tana can office dinta malaman makarantar su nur din sukazo suka tutsita da tambyoyi waiko dagske ne yarta tay cikin shege snn suna fita yan jarida da bata san daga ina suka billo ba sukazo suka fara fadin maganganu
suna cewa sunji kishin kishin cewa babban yarta tay cikin shege ana boyewa duk dai ta gaya musu kalar cin mutuncin da aka mata
Dr surayya tace mata ai ba lefin nur bane layla ce ta kawo wann idean, layla tace sam ita bada nufi tay ba tay hakanne dan ta cire yar uwarta a zargi daga schl sai kuma anxiety attack yasata furtawa.
ta inda mrs Haseena take shiga bata nan take fita ba...
tsabar sonkai sai ta aje maganan lefin layla agefe ta koma kan nur da zagi tana cewa tajawo mata fitina da bala'i da kuma abun kunya yanxu duk duniya sai anji cewa yarta tay cikin shege wa barayi
Su didi suna kkrin calming din mrs haseena amma ina sai masifa take tana cewa tagaji tagaji da rufawa nur asiri kawai gara ta hada kayanta tatura ta yola wajen didin suje can ta raine cikin barawon acan...
baqin cikinta duk ta fara saukewa akan nur sai zaginta take kamar so take tace ai lefinta ne ma datay cikin.
ran Nur firdaus ya mugun baci wani karfi taji yana shiga jikinta haseena nakan mata ihu kawai aka ji tafara amsata da zafi zafi
...dan taga babu amfanin rufa ma haseena asiri tun da gashi harta fara mata gori da tozarci tana kirar cikinta da sunan cikin barawo...kawai taga gara ta gaya mata cewa in ma wani ne barawon to mijinta sadaat ne kuma shine uban abunda ke cikinta..
tunda nur tafara amsawa wajen ya dada kaurewa da hayaniya nan nur ta haubada labarin abunda ya faru tana gaya musu cewa sadaat ne jikin kowa awajen sai ya fara kaduwa da mamaki
barinma Haseena data kangare dan kamar mutum mutuminta akayi ta kafe nur da idanu kamar zata hadiyeta.
jin yadda nur take borataccen kuka tana gaya mata cewa itace ta kawo musu bala'i da mumnan qaddara agidansu da rayuwar su ba ita ba, inkuma bata yarda da itaba tace ayi bincike akan kowa, snn abinciki sadaat aji meyasa yau ana neman sati uku kenan da afkuwar komi amma ba asame sa koda awaya ba
..why is he not home yet,nd why hiding if he is clean?
nur firdaus na kuka tace mummy ina darajaki matsayinki na mahaifiyata shiyasa narike abun araina ban iya furta miki gatsau cewa mijinki bane yazo da wani mutum suka mana wann abun agaban mutane,ive tried many time to tell you amma kika maida ni kamar me tabin hankli..i cannot keep quiet any longer...duk sanda kikaji aranki kina da bukatar tozarta ni ko zagina akan wann cikin toh kisani cewa mijinki sadaat shine ya aikata min wann abun..
basu hankara ba ji kawai sukay fassss wani irin gigitaccen mari daga haseena ya sauka akan fuskar nur
Adnan yay sauri ya daga nur yajata jikinsa Dr surayya ta riko haseena dake bari tana kyarma tana kuka at same time tanajin kamar kanta na kuncewa..
a mugun zafafe tace ke wallhi kinyi kadan kima mijina sharri nur firdaus, aniyarki ta biki munafuka, muguwa
..snn idan kika sake furta wann maganan akansa wallh wallh wallhi saina tsine miki albarka
tana fadin hakan ta haura sama tana rusa kuka Didi ne tabi bayanta Dr surayya Da adnan suka rike nur dake kuka sosai har suka zaunar da ita.
layla na tsaye tana kallonsu duk ta kasa motsi she was like so sadaat was really the father of nur's unborn child????? sai kuma taji wani haushi ya kamata.
muryan adnan harna rawa rawa yake kara tambayar nur akan batun sadaat, nur kuwa bata boye masa komi infact anan ne ma ta asalin bude musu kan maganan ta fayyace musu dalla dalla yadda abubuwan suka faru..
she said she cant even feel like she is being raped,amma kawai akace wai tana da ciki..kawaide ta dau hakan a matsayin qaddara tun da bata san meyafaru da ta suma ba.
she sumhow manage to convince them har didi tace ma nur ta shirya toh akaisu schl din tare. Dr surayya ta gaggaya ma nur abunda zatay in taji amai ko tashin zuciya har ta bata chewing gum wanda zata da jefa abakinta.
bakaramin dadi layla taji ba, cos she feel like kamar mahaifyar adnan bata san nur is prgnt ba ai duk taji haseena tana bayani awaya dazu.
nur tay abata wayanta amma kowa sai yace mata bai gani ba haka kuwa ta hakura tun da suka kama hanyar schl ta jingina kanta tanata tunanin inane mafita, sai ta fara tuna javeed, she sumhow feel like inta matsa ta nemoshi maybe he may help her reveal the truth haka ta dinga tunanin hanyoyi da yawa da zata bi amma bata samu ko daya ba
but first she need to get her phone waysan ma ya kirata yaji wayar akashe. tunanin sa ta dinga har suka isa schl din. saidai yadda taga kowa na binta da kallon mamaki abun har ya fara so ya tsorata ta, addua baya barin bakinta dama, kowa yana nur nur amma kanta na kasa har layla ta rakata
inda ake karban slip
daga dalibai har malamai anata jefo mata tambayar ko bata da lafya ne batace musu komi sai dai tay murmushi kowa de na mamakin ramewartan.
harta amshi slip intan kenan saiga Jadida tazo tareda adnan
duk ya rikice dake yaje gidan ance masa ai layla ce ta ja nur dun akan suje schl yau for once dan kar rashin zuwantan yay raising suspicious. shikuma tun jya yakejin ya tsane layla, bai kuma yarda da ita akan nur ba.
dan haka yana zuwa ya riko hannun nur yace mata sukoma gida taje ta huta...
jadida sai tambayarsa take ko nur din ba lafya ne amma baice mata komi ba suka fara tafiya zai kai nur mota out of no where layla tasha gabansu
wani irin ihu ta masa daya ja hanklin kowa tace ina xaka kaita
shikansan he got confused kawai layla tafara cewa ya sake mata yar uwanta yana kkrin hanata ihun datake, kawai tafara overacting and she even pretend bata san me takeyi ba, tafara cewa ai adnan is taking advantage of nurs condition, bazai aure ta ba sabida yaji ance she is with child kawai yaudarar nur zaiyi.
tunda layla ta furta hakan makaranta ya birkice jadida ta rike nur tana mata kalllon "ure with child? nan take student suka fara murmuring kowa ya fara fadan albarkacin bakinsa suna hade ido da jadida sai kawai nur ta yanke jiki ta fadi ta suma
hatsaniyane ne ya kaure Adnan daya shakure wuyar laylah saida su malam bello suka zo suka karbeta a hannunsa lkcin bata ko numfashi.
kwayar da abokinsa ya bashi jiya da besha ba ya cire yajefa abkinsa yana ganin yadda student suka taru akan jadida data rike nur da already ta sume.
adnan ya fara nashi scene din, yace layla karya take dora ma nur, tay maganan ne sabida tace mishi tana sonshi shikuma yakita sai take son tabata wa nur suna a makarnta he even said he Is going to prove it yana da audion..
shikenan kuma wann maganan nasa ya raba hanklin masu gulma da masu jiranta fashe acikin dalibari duk aka rasa tsakanin adnan da layla waye me fadin gaskiya.....
SURAYYAHMS
PLEASE DO WELL BY SHARING AND COMENTING
[13/04, 15:28] Anne-Aurora🦋: *NUR FIRDAUS...34*
_@SURAYYAHMS_
follow @Arewabook.
wann babban hatsaniya dayafaru a filin makaranta ya jefa malamai da dalibai cikin wani sabon yanayi na rade rade.
maqiyan nur na fili dana boye suna famar dabbaka zancen layla nacewa nur tay cikin shege,masoyanta kuma suna wankewa da batun adnan na cewa sharrin layla ne musmn ma jadida wanda itace a farko wajen fayyace halin layla wa dalibai tace tabbas dama saida tay zargin cewa layla tana son adnan tana boyewa.
hankalin malamn makarantar ya tashi bana kadan ba, cos nur firdaus has been an extra ordinary student kuma ita din babban misali ce ga sauran dalibai dake tasowa dan haka dolene suje su nemo gaskiyar wann lamari..
ata dayan bangren kuwa a hannu ahannu adnan ya dawo da nur firdaus gida aka bata gado tare da daura mata ruwa. baiy kasa a gwiwa ba yahau fayyace ma Dr surayya da kakarsu didi abunda layla taje tay ma nur a schl, tsabar yana son ya nuna musu wacece layla harji yake kamar basa gane meyake fada.
ana cikin maganan sai ga nan laylar ta dawo daga asibiti anduba mata wuyarta da haryanxu da shatin hannun adnan akai
tana zuwa Didi suka tutsiyeta da masifa Dr surayya harta wanka mata mari amma ba shi ya hana layla tay denaying din komi tanuna musu cewa ai bada mummunan nufi tay maganan ba kawai sudden anxiety attack ne yasata fada.
cacar baki ya kaure tsakaninsu da adnan dan yaki amincewa da karyan layla sam ta dinga kuka tana karyata shi shikuma yaki sam hatsaniyar su ya tada nur firdaus
wanda dede tafito kenan saiga mrs Haseena ta shigo da hawaye akan fuskarta tana kwala mata kira, tana cewa nur nur nur dan ubanki bayana kike son gani da zaki kama ki fita kije makaranta? yanxu duk balain da kika jawo min agari be isheki ba sai kinyi yawo agari dan neman tona min asiri..? zuwa tay ahaukace zata fixgo nur din Didi tay sauri ta riketa tace meya haka Hasesna meya faru???? kin haukace ne..yrinyar da aka dawo da ita a sume pls behave urself...
nan mrs haseena ta fara musu kuka tace mama wallh yarinyar kasheni takeso tay, nanta fara basu labari cewa tun tana can office dinta malaman makarantar su nur din sukazo suka tutsita da tambyoyi waiko dagske ne yarta tay cikin shege snn suna fita yan jarida da bata san daga ina suka billo ba sukazo suka fara fadin maganganu
suna cewa sunji kishin kishin cewa babban yarta tay cikin shege ana boyewa duk dai ta gaya musu kalar cin mutuncin da aka mata
Dr surayya tace mata ai ba lefin nur bane layla ce ta kawo wann idean, layla tace sam ita bada nufi tay ba tay hakanne dan ta cire yar uwarta a zargi daga schl sai kuma anxiety attack yasata furtawa.
ta inda mrs Haseena take shiga bata nan take fita ba...
tsabar sonkai sai ta aje maganan lefin layla agefe ta koma kan nur da zagi tana cewa tajawo mata fitina da bala'i da kuma abun kunya yanxu duk duniya sai anji cewa yarta tay cikin shege wa barayi
Su didi suna kkrin calming din mrs haseena amma ina sai masifa take tana cewa tagaji tagaji da rufawa nur asiri kawai gara ta hada kayanta tatura ta yola wajen didin suje can ta raine cikin barawon acan...
baqin cikinta duk ta fara saukewa akan nur sai zaginta take kamar so take tace ai lefinta ne ma datay cikin.
ran Nur firdaus ya mugun baci wani karfi taji yana shiga jikinta haseena nakan mata ihu kawai aka ji tafara amsata da zafi zafi
...dan taga babu amfanin rufa ma haseena asiri tun da gashi harta fara mata gori da tozarci tana kirar cikinta da sunan cikin barawo...kawai taga gara ta gaya mata cewa in ma wani ne barawon to mijinta sadaat ne kuma shine uban abunda ke cikinta..
tunda nur tafara amsawa wajen ya dada kaurewa da hayaniya nan nur ta haubada labarin abunda ya faru tana gaya musu cewa sadaat ne jikin kowa awajen sai ya fara kaduwa da mamaki
barinma Haseena data kangare dan kamar mutum mutuminta akayi ta kafe nur da idanu kamar zata hadiyeta.
jin yadda nur take borataccen kuka tana gaya mata cewa itace ta kawo musu bala'i da mumnan qaddara agidansu da rayuwar su ba ita ba, inkuma bata yarda da itaba tace ayi bincike akan kowa, snn abinciki sadaat aji meyasa yau ana neman sati uku kenan da afkuwar komi amma ba asame sa koda awaya ba
..why is he not home yet,nd why hiding if he is clean?
nur firdaus na kuka tace mummy ina darajaki matsayinki na mahaifiyata shiyasa narike abun araina ban iya furta miki gatsau cewa mijinki bane yazo da wani mutum suka mana wann abun agaban mutane,ive tried many time to tell you amma kika maida ni kamar me tabin hankli..i cannot keep quiet any longer...duk sanda kikaji aranki kina da bukatar tozarta ni ko zagina akan wann cikin toh kisani cewa mijinki sadaat shine ya aikata min wann abun..
basu hankara ba ji kawai sukay fassss wani irin gigitaccen mari daga haseena ya sauka akan fuskar nur
Adnan yay sauri ya daga nur yajata jikinsa Dr surayya ta riko haseena dake bari tana kyarma tana kuka at same time tanajin kamar kanta na kuncewa..
a mugun zafafe tace ke wallhi kinyi kadan kima mijina sharri nur firdaus, aniyarki ta biki munafuka, muguwa
..snn idan kika sake furta wann maganan akansa wallh wallh wallhi saina tsine miki albarka
tana fadin hakan ta haura sama tana rusa kuka Didi ne tabi bayanta Dr surayya Da adnan suka rike nur dake kuka sosai har suka zaunar da ita.
layla na tsaye tana kallonsu duk ta kasa motsi she was like so sadaat was really the father of nur's unborn child????? sai kuma taji wani haushi ya kamata.
muryan adnan harna rawa rawa yake kara tambayar nur akan batun sadaat, nur kuwa bata boye masa komi infact anan ne ma ta asalin bude musu kan maganan ta fayyace musu dalla dalla yadda abubuwan suka faru..
she said she cant even feel like she is being raped,amma kawai akace wai tana da ciki..kawaide ta dau hakan a matsayin qaddara tun da bata san meyafaru da ta suma ba.