← Book details Nur Firdaus Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 80 OF 96

Sashe 80

Nur Firdaus Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

haushinta baifi da taga ko ambatar sunan nur baayi a case din ba, sune dai sunansu ya fito baja baja, gashi ya jawo za'a mata auren dole agida, haushi da laifin komi tabi ta dora shi akan nur, gani take koma miyene nur ce tay mata sanadiyar hakakuwa yau da suka hadu tadinga jawa nur Allah ya isa tanace mata in sha Allah itama badai tagama makarantar nan lafiya ba.. jadida ce ma ta amshe fadar ta dan bubbuga ma ayshan baki sukayi kaca kaca a kofar gate nur kam batace mata cikanki ba.

yau wednesday washe gari ne za'ay sanarwa rabonsu da suga mrs haseena ta kwana da su agidan tun ranar monday, sukadai suke rayuwarsu sai malm liman dake gadinsu

yaudin har gida jadida ta rakosu suna hirar abunda aysha tay ma nur a kofar schl, layla ne tayi azarbabi tahau bawa jadidan labarin partyn sama sama musmn akan abunda aysha tayi ma nur na yaudara da karya yau din bakaramin mmkin muguntar aysha jadida taji ba.

layla sosai ta nuna ma jadida ai tay nadama kuma ma ayshan ne tamata tarko dan ta cika burinta akan nur wa su fahad.

ita kanta nur bata san da wann bayanin ba saiyau, itade tasan javeed ne ya fayyace mata manufan aysha akanta amma bata san cewa layla ma ta fahimci hakan ba, haka jadida ta dinga masife nur tanamai ce mata tafiye sanyin hali ta rage yawan ma mutane uzuri wasu basu cancanci haka ba, daga baya kuma sai ta babbata baki har sukay alkwarin ma juna akan bazasu taba gayawa kowa wannn maganan ba, har dai sukacigaba da hirarsu can da yamma suka raka jadidan har gida tare da malam liman yakaisu snn ya dawo da su dake a hanya suka sayi abinci yau tun bayan isha sukayi dinner, layla ta shiga wanka nur kuma taje kitchen tay wanke wanke ta tsaftace kitchen kafin nan ta dawo tasamu layla ta saka nitynta harta kwanta bacci..

itakam karatun qur'ani
tay har saida taji sanyi snn tay dialing lambar adnan ganin yau baiko nemeta awaya ba.

bata wani damu ba dake tasan gobe ne za'a ayi sanarwa.

koda ta kirashin bakaramin dadin kirar nata yaji ba amma sama sama sukayi hira dake tun a voice nashi taji alaman ya gaji sosai, ce mata yay yau din kwata kwata bai zauna ba shiyasa be nemeta ba gashi gobe ma zaije garinsu maiduguri tare da mummynsa da sasssafe kafin ayi sanarwan, da dare ne zasu dawo Abuja nd dat means goben ma ba lallaine tajishi ba, at around 11:30 suka katse wayar. ta mike ta shiga wanka ta fito sai kuma taji gabanta na faduwa sosai gashi laylah tasaka rigar javeed datake sawa a washing machine bata wanke ba kuma, kawai sai tay addua ta kashe musu bedside lamp ta kwanta abunta.

tana kwantawa kuwa ko minti biyar batay kwakwakra ba wani irin bacci me shegen nauyi ya kwasheta..

wann daren larabar shine daren da bazata taba mancewa da shi arayuwarta ba dan wani irin mummunan mafarki me razanarwa tay, wai wasu sunzo dakinsu adaren har sun dauke layla sunyi waje da ita, a mugun firgice tafarka a wann mafarkin bakinta na dauke da salati me karfi tadafe kirjinta tay maza taja wayarta dake gefe taga time 3:40am kusan asubah kamar an tsikarate ta juya agigice danta duba laylan tana kuwa juyawa sai bataga alaman layla akan gadon ba a mugun gaggauce tamika hannu ta kunna wuta ta tattaba gadon aikuwa taga wayam babu kowa akan gadon face rabin bargonsu daya jawu a kasa da alama kamar ancire laylan ne da karfi daga kan gadon..

ji tay jikinta ya dau rawa a birkice tafara ambatar sunan layla tay bayi ta kwankwasa kofar shiru harta gaji tabude ta shiga ciki sai bataga laylan anan ba

koina ta duba a dakin bataga alaman layla ba daga nan ko tsayawa saka wani sleepers batay ba ta bude kofa ta fito cikin sauri ta nufi kitchen da tunanin ko tea layla taje hadawa makanta dan wata rana layla tana da yunwar dare, tun ahanyar kitchen din takejin kamar motsi motsi ta wajen extra room dinsu dake kusa gym room amma bata tabbatar ba kawai sai tashiga kitchen din nan ma wayam bataga layla ba, hankalinta taji yay mummunan tashi, ta fito kenan zata nufi falo sai taga an kashe wutar sashen sai fass taji anbuga naurar cctv camera dake jikin bangon falonsu kamar kiftawa da bisimilla taga inuwar mutane biyu dauke da layla a hannunsu zasu wuce da ita cikin extra room din, lkcin ji tay kamar ta tsala ihu sai kuma wani abu ya rike mata kirji, jikinta na wani irin rawa rawa ta bita sulale ta koma kitchen din cikin sanda cikin razana tarasa mema zatay sai kawai tafito zataje daki ta dauki wayarta to call for help tana dan lekowa kuwa taga alaman wani mutum yayota hanyar dakinsun da alama ita zaaje daukowa..

a mugun tsoroce ta koma cikin kitchen din tanajin kamar zata saki fitsari ajikinta dan tsoro,cikin rasa nayi kawai tazare wuka me kaifi akan knife stand
ta rike itakanta bata san me zatay da wukar ba amma de ta rikeshi a hannunta dammm.

tsoratccen kuka taji nason ya tason mata rauni da tsoro na son ya gushar mata da hankali sai kuma ta tuna yadda javeed ranar yace mata she is brave gal kuma ao tasan Allahnta zai taimaketa, dakyar ta hadiye kukan da wani irin karfin hali ta fito cikin sanda bayan mutumin tagani ya fito da sauri yana kkrin komawa inda ya fito

bakin kayane ajikinsa da kakkauran gloves da facemask tasan duk yadda akayi inda suka kai laylan zai koma, haka nan ta jira haryay nisa kafin ta dinga sanda tana binsa abaya jikinta na wani irin rawan da bai tabayi a duniya ba.

kafin hakan ya faru layla tun ta na bacci taji am danna mata pillo an rufe mata baki kafin nan aka dauketa cak akai waje da ita. a rikice tafarka dan bakaramin rudewa tay ba dan wasu mutane su biyu tagani dukan su maza sun saka bakaken kaya sun rufe hannunsu da glove fuskansu ma haka lakanya yake da face mask, har saida suka kaita extra room sann suka manne bakinta da seal tape, bata san hawa ba bata san sauka ba suka fara bullying inta, dayan baya ko magana, me maganan kuma bata gane muryansa ba

fadin yadda ta tsorata bazai fasaltu ba duk da bakinta a manne yake da tape amma ihu da kukan datakeyi
kai kasan bazata iya daurewa ba zata iya hadiyar ranta ta mutu
nan bada jimawa gashi dama layla akwai tsoro bana kadan ba.

ko jimawa da daukota basu ba taji gayen nace ma wanda baya maganan akan yace ya dauko nur firdaus,

fitarsa keda wuya tanaji tana gani mutumin ya cakumo dukiyar kirjinta saida ya beka mata nity snn ya kwaye mata rigar baccin hannunsa daya nakan nononta daya yacusa mata shi acan akasarta. kamar zata suma haka take rawa gashi sun daureta da kujera dam dam dan dama dakin babu gado.

wasa da ita mutumin ya farayi a wani irin walakantaccen yanayi
kafin ace abokinsan yadawo harya bude mata baki ya cuccusa mata dick dinsa abaki
yanayi yana ce mata yar iska layla tafarajin kamar zata mutu dan tsoro ga azaban da bata tabaji ajikinta ba

yana kkrin tsige mata riga saiga abokin ya dawo abirkice ya jashi gefe ya gaya mai wani abu a kunne sai ji tay yana cewa ka tsaya anan, ni zanje i wll go and find her we dont have time to waste aikuwa yana fita aka barta da wanda baiya maganan.

duk dama ya saka mask saida jikinta ya bata irin kallon tsanar dayake mata shikam direct ya daga mata rigar bacci ya ware kafafunta yafara kokarin cusa mata dick dinsa akan farjin ta da mugun karfi be shiga ba sai ya kawo kansa zaiyi sucking iyaka danne kansan datay kkrin yi ne da cinyoyinta yasaka bai samu ya shigeta a bugu daya ba, yana mikewa ya wani irin yage tape din bakinta shima kafin tay ihun shima yacusa mata dick dinsa abakinta yana mai danna mata kai akai dan ta jika nan take tafara masa amai wani irin kifa mata mari yay sai da ta suma akangare.

nur dake jin muryan laylan sama sama saita dada harzuka gashi ta rasa meke mata dadi dan ta yunkaro kenan zata shigo wajen sai taga dayan yafito cikin sauri da alama zaije nemota haka ta sulale jikin labule ta boye kanta har yawuce

ko minti biyyu masu kyau baiyi ba sai gashi ya dawo agugurje yana cewa "guy kazo kawai lets look for that girl.. banganta bafa..nan ne marar maganan yay magana, lkcin layla na sume da Nur tashako muryan sadaat sai da tay karamin sumar zaune na wucen gadi tsabar yadda jikinta yake rawa rawa kiris ya rage wukar hannunta ya subuce ya fadi kasa dan mamaki.

dakyar ta iya danne tsorataccen kukan dake son ya kufce mata tanata ambaton Allah aranta, after like 2minutes tagan wucewrsu nan ta dinga tarrafawa akasa kamar wata yar 2yrs ahankli harta shiga dakin domin ceto laylah...

koda taga yanayin layla akangare am yayyaga mata riga nononta awaje saida taja da baya kamar zata fadi kasa sabida bugawar da zuciyarta yay da tsananin karfi, amma kuma tasan wnn ba lokcin nuna rauni bane dan haka a mugun gigice tay kan layla da already ta suma ahnkli ta fara kiran sunanta cikin wata birkitaccen kuka tanayi tana aikin goga wukar akan igiyan da suka daureta dashi da kyar layla ta bude ido lkcin igiyan ya kunce suna hade ido suka wani irin rungume juna snn suka fashe da kuka sosai, awajen nur ta yarda da wukan batama lura ba ta ciccibo layla sai kuma suka riko hannun junansu zasu arce da gudu suyi waje dan neman ceto har sun fito kenan agigice jikin su narawa kafafunsu har na harhadewa nur tarike layla dam dan laylan sai kukan azaban datakeji ajikinta take yi tana wani irin dingishi ta kasa daurewa.
Chapter 80 · 0% Book details