Sashe 90
Nur Firdaus Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Nur tana idar da sallah ta zauna tahau rubuta reply dinta ma Adnan with calming words dat is carefully writen with so much love and gratefulness,
tay baqinciki amma aciki sai tanuna masa cewa kamar tafi kowa fahimatrsa,kuma bata dau hakan a matsayin cin amana dga garesa ba, tajawo masa wasu ayoyin qur ani dayawa wanda tasan zaiyi reflecting akai dan ya gane cewa qaddarar su kenan. komi daya kamata tagaya masa wanda tasan zaisaka shi yanitsu yakwantar da hanklinsa akan auren saida ta gaya masa in the most beautiful way ever.
sai datagama kuka sosai sann ta fito ta roki malam liman akan ya taimaka mata ya kai masa yau din nan da dare.
adnan yana daki yana kwance wajajen karfe tara aka kawo masa lettern,jikinsa na rawa ya karba wanda harse daya gama karantawa snn ya iya busar numfashi dakyau yaji wani bangarena jikin sa ta dawo aiki dede
tasakashi ya mata alkwarin cewa zai yi auren ne domin Allah domin kuma biyayya wa iyayensa sann zai kula mata dakansa bazai kuma yi fushi da qaddarar rayuwarsa ba, duk wann ya amince aransa zaiyi dominta amma batun wai zai kula mata layla anan kam yasan bazai taba yuwa ba.
he just wanted her to come to him first dan haryanxu bai gama tsara irin zaman da ya shirya mata zatay da shi ba duk duniya yakejin babu wacce ya tsana kamar ita.....
SURAYYAHMS
08060712446
COMBACKSERIES
2024/2025
*NUR FIRDAUS....35*
_SURAYYAHMS_
@surayyahms AREWA BOOKs/ wattpad.
FINAL EPISODE.
Book1.
Duk yadda nur taso kar da tasaka komi aranta sai da hakan yaci tura dan auren saurayinta Adnan da kanwanta layla ayau din saida yahanata runtsawa duk dama abubuwan dake faruwa da ita yasa ta dena shiga shock sosai sabida tunda akace an mata fyade kuma tana da cikin nan ta hakura takara mika zuciyanta da kominta wa Allah S.W.A kamar yadda mahaifinta ya mata nasiha a mafarki.
komi da ya faru na qaddara, the hatreds, the losses, the rape the pregancy trauma, karatunta kam ma yanxu bata san ina ta dosa dashi ba, hala kenan saita haihu tabi didi can garin yola taje inda ba asanta ba snn tay karatu inta samu miji awajen kawai sai tay aure.
adayan bangaren kuwa sanata farida bala ta nemi sadaat sama da kasa,kudu da arewa bata samesa ba kawai sai ta kudura aranta cewa tabbas su mrs Haseena suna da hannu abacewar sa duba da duk wani abunda ta shirya na tozartasu a social media sun dakileshi.
baqin ciki da damuq kamar sai kasheta da bata ga sadaat ba dan bata da wani yaro acikin yaranta datake mutuwar sonsa akan harkan gado kamar sadaat gabaki daya sai hankalinta ya tashi sosai.
washe gari sassafe kuma sai ta tashi da labarin cewa wai har anyi auren Yar gidan haseena da adnan shehuri, wann news din ma ya girgizata dan ji tay kamar zata haukace,atake ta kira gidan telebijin din ta canceling din shirin data shirya snn takira ussy tace mai maza yaje nigeria yaje ya bincike doctor din nan kode acikinsu wani ya tona mata asiri ne bata sani ba.
Nur bata wani samu bacci ba dan haka washe gari da safe ta tashi da wani irin zazzabi didi ne ta dinga kulawa da ita harsai can yamma snn su mrs haseena suka dawo gidan ita da amarya layla
a cewarta zata shirya layla kafin azo events sabida akwai wasu abubuwan al'ada da akeyi in zaa kawo su lefe da kuma tsaraba gashi bata da wani isasshen kudi duk sundawo hankalin su atashe didi dai batace musu uffan ba.
Daga schl din su nur kuwa anyi gulma dq rade raden case inta har angaji an dena dake Allah ya rufa mata asiri abun sai beyi tsanani kamar yadda maqiya ke zato ba dakema haryau babu wani shaida akan zancen cikin sai dai yuwar auren adnan da layla sosai yay spiking wani sabon gurmi da gulmace gulmace da cece kuce a tsakanin yan makaranta.
Hankalin jadidah yaki kwanciya dakyar ta roki malam liman ya barta ta shigo gidan ta same nur firdaus da maganan auren.
koda nur firdaus tay confirming mata ta kuma dauko lettern adnan ta bata tagani da idonta bakaramin kuka jadida ta musu ba. ta jinjina cikin jimami sanin cewa tabbas wann shine qaddarar ubangiji.
saidai haryau Nur takasa gaya ma jadidah cewa she is pregnant and the story behind it duk dama zuwan jadidan ya kawo mata sauki dan sosai ta debe mata kewa daga tunanin da ciwon datakeji na rasa adnan dinta. layla tana gidan tana zama a dakin Mrs haseena ana ta shirin tsara events na aurenta amma gabaki daya borin kunya ya hanata ko lekowa waje.
har saida jadida tazo tafiya snn laylan ta fito da wani lullumi tafara ma jadidan magana jadidah tay kamar bata san ta ba ta wuce ta kara da gaba batare da tace mata uffan ba. Nur firdaus tajuyo kenan zata wuce ciki laylan tabiyota abaya da sauri tana kiran sunanta big sis big sis
gabaki daya nur sai tanajin kamar laylan tariga tafice mata arai amma hakanan dai ta daure tatsaya dede
cikin falo tanamai saurararta
layla tadan sunkuyar dakai tafara umm ummm can de tay shahada tafara cewa dama, dama, big sis inasone ki dan bani aron abayarki wanda kikasa a kaduna ina so na saka ranar da zaa kawo lefe na, and i also have few oda things naki danake so kiban aro kinga auren yazo mana wani iri agaggauce i havent done anything abt it mummy kuma bata da kudi sosai, familyn adnan sunata demanding din abubuwa, but we cant really afford it big sis, i really need ur help with some things..
tun kafin nur fiddaus ta budi baki amsa Didi dake jinsu ta harzuka tasauko kasa rai abace tace keeee laylah kinci uwarki kenan ashe baki da mutunci baki da hankali?..kema ashe mugun jinin hasinan kika kurba baku da kunya baku da tausayi waike layla harkina da baqin karban aron kayar nur domin yin hidiman aurenki shegiya kawai marar imani
rai amugun abace layla tace haba grand ma, ni me nayi miki dan Allah kike min wann zagin, kayanki nace zan karbi aro ko na yar uwata, toh yau naga ikon Allah da can wajen waye zan je na karbi abu in ba wajen yar uwata ba
ko sokike naje nay aro awani waje ehhhhh
...bazata didi ta wanka ma lebben bakinta mari tace "kikace yar uwanki? aida a yar uwanki kika dauketa ko akafa aka daura miki adnan zakice a'a sabida ai ko ba komi ana barin halal dan kunya,.ga nan yar uwarki tana fama bata gama warkewa bama daga ciwon iftila'in daya afka mata, but dake you clearly dont care abt her well being ai gashi kin aure mata saurayi..toh wallahi kisani layla namiji ba a masa dole, inma kina tunanin kunyi amfani da wann daman kunci nasarar rabasu toh kijira kiga irin rayuwar da zakiyi dashi. ranar kukan ki na nan zuwa marar hankali kawai.
wani irin gullataccen kuka mai cin rai laylan tafashe dashi daga can sama Haseena dake jinsu itama nan takarasa saukowa tace haba mama, shikenan kinsata kuka hanklinki ya kwanta fisabillahi wann irin mugun baki kike ma layla haka,ita meye lefinta? naga de ba ita tsarawa kanta wann qaddrar ba Allah haka yaso itace matar adnan.
Da wani irin bacin rai Didi ta kalli idon mrs haseena tace na rantse da raina karya kikeyi Haseena, qaddarar karya wanda kika kirkiro mata shi ba?yarinya bata da hankali,bata san me kemata ciwo ba muguwa wacce bata san kunya da halacci ba.
koda shike kece kike daure mata gindi haseena kuma kinsani cewa wann tsinannen gurbataccen alaqa da kuka kulla bazai daure ba, auren da bbu daraja, babu kima, babu soyayya aciki sai cushe. ta kalli laylan dake kuka tace haqqin yar uwarki saiya kamaki cos u can neva be happy or win on another women tears. Kuka kam bakima fara ba layla kukanki na nan gaba shashasha kawai marar imani..
da wani irin ihu mrs Hasina ta katseta haba Mama haba mama, duk kin gama tsinewa auren nan albarka waime haka ne kam? yanxu kenan ni bazaki fahimce ni ba, duk abunda nake yi is for their own good..
A masife Didi tace ehm ehm dnt tell me that nonsense dan
kowa ya sani ure doing dis for ur own selfish reason dan baki kaunar political reputation dinki ya baci, dahakan ya faru kim gwammaci gara kigwara kan yayan cikinki, daya kin kasa yi mata adalci daya kuma kin chusata zaman aure a inda bata da gwarjini.
mrs hassena enuf mama, enuf..ya isa haka..dan kawai ina darajaki ina miki shiru shine zakina gayamin bakaken magana agaban yarana mama
...what make us apart
..inma am selfish mother aikece kika haifeni..bambamci na dake shine i choose to rise and shine, ke kuma kin zabi ki kashe kanki awajejen da ba asan darajarki ba, layla tana son adnan, kuma nasan shima zaizo ya sota, babban misali shine kamar rayuwar aurenki..
Didi tay dariyar takaici snn tace eh kimin gori da rayuwar aurena agidan ubanki haseena, na yadda bani da wayo kamarki, yes..bcos i choose to stay in my abusive husband house to raised you,you ingrate. ban kyaleki kin shiga wani hali kamar yadda kika kyale naki yayan suka shiga wani hali ba..haseena menene wayewarki ya kawo miki,..har yanxu baki da gidan kanki, rayuwar karya dana siyasa shi yake rike ki har ke kin isa ki hada rayuwarki danawa?
Mrs Haseena ta fara kuka "why are u even here mama dama ashe kinxo ne dan ki zage ni kici mutunci na?dats why u deserve evrything dat has happen to you, if i failed as a mother u also failed as a mother.
Didi tace Fine Haseena. i failed.
amma kisani na riga na gaya miki gaskiya akan yaranki yau, yadda kike tafiyar da rayuwarsu cikin nuna sonkai,warayya da bambamci bai dace ba. sauran kuma ya rage naki. ni kinga wucewata.
Daga nan Didi ta wuce sama, Mrs haseena ta share hawayenta taja tsaki tace kifi ruwa gudu mana dama can bani nace kixo min ba. tana fadin hakan ta haura sama ranta a mugun bace tareda layla abaynta.
tay baqinciki amma aciki sai tanuna masa cewa kamar tafi kowa fahimatrsa,kuma bata dau hakan a matsayin cin amana dga garesa ba, tajawo masa wasu ayoyin qur ani dayawa wanda tasan zaiyi reflecting akai dan ya gane cewa qaddarar su kenan. komi daya kamata tagaya masa wanda tasan zaisaka shi yanitsu yakwantar da hanklinsa akan auren saida ta gaya masa in the most beautiful way ever.
sai datagama kuka sosai sann ta fito ta roki malam liman akan ya taimaka mata ya kai masa yau din nan da dare.
adnan yana daki yana kwance wajajen karfe tara aka kawo masa lettern,jikinsa na rawa ya karba wanda harse daya gama karantawa snn ya iya busar numfashi dakyau yaji wani bangarena jikin sa ta dawo aiki dede
tasakashi ya mata alkwarin cewa zai yi auren ne domin Allah domin kuma biyayya wa iyayensa sann zai kula mata dakansa bazai kuma yi fushi da qaddarar rayuwarsa ba, duk wann ya amince aransa zaiyi dominta amma batun wai zai kula mata layla anan kam yasan bazai taba yuwa ba.
he just wanted her to come to him first dan haryanxu bai gama tsara irin zaman da ya shirya mata zatay da shi ba duk duniya yakejin babu wacce ya tsana kamar ita.....
SURAYYAHMS
08060712446
COMBACKSERIES
2024/2025
*NUR FIRDAUS....35*
_SURAYYAHMS_
@surayyahms AREWA BOOKs/ wattpad.
FINAL EPISODE.
Book1.
Duk yadda nur taso kar da tasaka komi aranta sai da hakan yaci tura dan auren saurayinta Adnan da kanwanta layla ayau din saida yahanata runtsawa duk dama abubuwan dake faruwa da ita yasa ta dena shiga shock sosai sabida tunda akace an mata fyade kuma tana da cikin nan ta hakura takara mika zuciyanta da kominta wa Allah S.W.A kamar yadda mahaifinta ya mata nasiha a mafarki.
komi da ya faru na qaddara, the hatreds, the losses, the rape the pregancy trauma, karatunta kam ma yanxu bata san ina ta dosa dashi ba, hala kenan saita haihu tabi didi can garin yola taje inda ba asanta ba snn tay karatu inta samu miji awajen kawai sai tay aure.
adayan bangaren kuwa sanata farida bala ta nemi sadaat sama da kasa,kudu da arewa bata samesa ba kawai sai ta kudura aranta cewa tabbas su mrs Haseena suna da hannu abacewar sa duba da duk wani abunda ta shirya na tozartasu a social media sun dakileshi.
baqin ciki da damuq kamar sai kasheta da bata ga sadaat ba dan bata da wani yaro acikin yaranta datake mutuwar sonsa akan harkan gado kamar sadaat gabaki daya sai hankalinta ya tashi sosai.
washe gari sassafe kuma sai ta tashi da labarin cewa wai har anyi auren Yar gidan haseena da adnan shehuri, wann news din ma ya girgizata dan ji tay kamar zata haukace,atake ta kira gidan telebijin din ta canceling din shirin data shirya snn takira ussy tace mai maza yaje nigeria yaje ya bincike doctor din nan kode acikinsu wani ya tona mata asiri ne bata sani ba.
Nur bata wani samu bacci ba dan haka washe gari da safe ta tashi da wani irin zazzabi didi ne ta dinga kulawa da ita harsai can yamma snn su mrs haseena suka dawo gidan ita da amarya layla
a cewarta zata shirya layla kafin azo events sabida akwai wasu abubuwan al'ada da akeyi in zaa kawo su lefe da kuma tsaraba gashi bata da wani isasshen kudi duk sundawo hankalin su atashe didi dai batace musu uffan ba.
Daga schl din su nur kuwa anyi gulma dq rade raden case inta har angaji an dena dake Allah ya rufa mata asiri abun sai beyi tsanani kamar yadda maqiya ke zato ba dakema haryau babu wani shaida akan zancen cikin sai dai yuwar auren adnan da layla sosai yay spiking wani sabon gurmi da gulmace gulmace da cece kuce a tsakanin yan makaranta.
Hankalin jadidah yaki kwanciya dakyar ta roki malam liman ya barta ta shigo gidan ta same nur firdaus da maganan auren.
koda nur firdaus tay confirming mata ta kuma dauko lettern adnan ta bata tagani da idonta bakaramin kuka jadida ta musu ba. ta jinjina cikin jimami sanin cewa tabbas wann shine qaddarar ubangiji.
saidai haryau Nur takasa gaya ma jadidah cewa she is pregnant and the story behind it duk dama zuwan jadidan ya kawo mata sauki dan sosai ta debe mata kewa daga tunanin da ciwon datakeji na rasa adnan dinta. layla tana gidan tana zama a dakin Mrs haseena ana ta shirin tsara events na aurenta amma gabaki daya borin kunya ya hanata ko lekowa waje.
har saida jadida tazo tafiya snn laylan ta fito da wani lullumi tafara ma jadidan magana jadidah tay kamar bata san ta ba ta wuce ta kara da gaba batare da tace mata uffan ba. Nur firdaus tajuyo kenan zata wuce ciki laylan tabiyota abaya da sauri tana kiran sunanta big sis big sis
gabaki daya nur sai tanajin kamar laylan tariga tafice mata arai amma hakanan dai ta daure tatsaya dede
cikin falo tanamai saurararta
layla tadan sunkuyar dakai tafara umm ummm can de tay shahada tafara cewa dama, dama, big sis inasone ki dan bani aron abayarki wanda kikasa a kaduna ina so na saka ranar da zaa kawo lefe na, and i also have few oda things naki danake so kiban aro kinga auren yazo mana wani iri agaggauce i havent done anything abt it mummy kuma bata da kudi sosai, familyn adnan sunata demanding din abubuwa, but we cant really afford it big sis, i really need ur help with some things..
tun kafin nur fiddaus ta budi baki amsa Didi dake jinsu ta harzuka tasauko kasa rai abace tace keeee laylah kinci uwarki kenan ashe baki da mutunci baki da hankali?..kema ashe mugun jinin hasinan kika kurba baku da kunya baku da tausayi waike layla harkina da baqin karban aron kayar nur domin yin hidiman aurenki shegiya kawai marar imani
rai amugun abace layla tace haba grand ma, ni me nayi miki dan Allah kike min wann zagin, kayanki nace zan karbi aro ko na yar uwata, toh yau naga ikon Allah da can wajen waye zan je na karbi abu in ba wajen yar uwata ba
ko sokike naje nay aro awani waje ehhhhh
...bazata didi ta wanka ma lebben bakinta mari tace "kikace yar uwanki? aida a yar uwanki kika dauketa ko akafa aka daura miki adnan zakice a'a sabida ai ko ba komi ana barin halal dan kunya,.ga nan yar uwarki tana fama bata gama warkewa bama daga ciwon iftila'in daya afka mata, but dake you clearly dont care abt her well being ai gashi kin aure mata saurayi..toh wallahi kisani layla namiji ba a masa dole, inma kina tunanin kunyi amfani da wann daman kunci nasarar rabasu toh kijira kiga irin rayuwar da zakiyi dashi. ranar kukan ki na nan zuwa marar hankali kawai.
wani irin gullataccen kuka mai cin rai laylan tafashe dashi daga can sama Haseena dake jinsu itama nan takarasa saukowa tace haba mama, shikenan kinsata kuka hanklinki ya kwanta fisabillahi wann irin mugun baki kike ma layla haka,ita meye lefinta? naga de ba ita tsarawa kanta wann qaddrar ba Allah haka yaso itace matar adnan.
Da wani irin bacin rai Didi ta kalli idon mrs haseena tace na rantse da raina karya kikeyi Haseena, qaddarar karya wanda kika kirkiro mata shi ba?yarinya bata da hankali,bata san me kemata ciwo ba muguwa wacce bata san kunya da halacci ba.
koda shike kece kike daure mata gindi haseena kuma kinsani cewa wann tsinannen gurbataccen alaqa da kuka kulla bazai daure ba, auren da bbu daraja, babu kima, babu soyayya aciki sai cushe. ta kalli laylan dake kuka tace haqqin yar uwarki saiya kamaki cos u can neva be happy or win on another women tears. Kuka kam bakima fara ba layla kukanki na nan gaba shashasha kawai marar imani..
da wani irin ihu mrs Hasina ta katseta haba Mama haba mama, duk kin gama tsinewa auren nan albarka waime haka ne kam? yanxu kenan ni bazaki fahimce ni ba, duk abunda nake yi is for their own good..
A masife Didi tace ehm ehm dnt tell me that nonsense dan
kowa ya sani ure doing dis for ur own selfish reason dan baki kaunar political reputation dinki ya baci, dahakan ya faru kim gwammaci gara kigwara kan yayan cikinki, daya kin kasa yi mata adalci daya kuma kin chusata zaman aure a inda bata da gwarjini.
mrs hassena enuf mama, enuf..ya isa haka..dan kawai ina darajaki ina miki shiru shine zakina gayamin bakaken magana agaban yarana mama
...what make us apart
..inma am selfish mother aikece kika haifeni..bambamci na dake shine i choose to rise and shine, ke kuma kin zabi ki kashe kanki awajejen da ba asan darajarki ba, layla tana son adnan, kuma nasan shima zaizo ya sota, babban misali shine kamar rayuwar aurenki..
Didi tay dariyar takaici snn tace eh kimin gori da rayuwar aurena agidan ubanki haseena, na yadda bani da wayo kamarki, yes..bcos i choose to stay in my abusive husband house to raised you,you ingrate. ban kyaleki kin shiga wani hali kamar yadda kika kyale naki yayan suka shiga wani hali ba..haseena menene wayewarki ya kawo miki,..har yanxu baki da gidan kanki, rayuwar karya dana siyasa shi yake rike ki har ke kin isa ki hada rayuwarki danawa?
Mrs Haseena ta fara kuka "why are u even here mama dama ashe kinxo ne dan ki zage ni kici mutunci na?dats why u deserve evrything dat has happen to you, if i failed as a mother u also failed as a mother.
Didi tace Fine Haseena. i failed.
amma kisani na riga na gaya miki gaskiya akan yaranki yau, yadda kike tafiyar da rayuwarsu cikin nuna sonkai,warayya da bambamci bai dace ba. sauran kuma ya rage naki. ni kinga wucewata.
Daga nan Didi ta wuce sama, Mrs haseena ta share hawayenta taja tsaki tace kifi ruwa gudu mana dama can bani nace kixo min ba. tana fadin hakan ta haura sama ranta a mugun bace tareda layla abaynta.